< Farawa 6 >
1 Sa’ad da mutane suka fara ƙaruwa a duniya, aka kuma hahhaifi musu’ya’ya mata,
Pripetilo se je, ko so se na obličju zemlje ljudje začeli množiti in so se jim rojevale hčere,
2 sai’ya’yan Allah maza suka ga cewa’ya’yan mutane mata suna da bansha’awa, sai suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.
da so Božji sinovi videli človeške hčere, da so bile lepe in so si jih jemali za žene od vseh, ki so si jih izbrali.
3 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ruhuna ba zai zauna a cikin mutum har abada ba, saboda shi mai mutuwa ne, kwanakinsa za su zama shekaru ɗari da arba’in ne.”
Gospod je rekel: »Moj duh se ne bo vedno prepiral s človekom, kajti on je prav tako meso, vendar bo njegovih dni sto dvajset let.«
4 Nefilimawa suna nan a duniya a waɗancan kwanaki, da kuma kwanakin da suka bi baya, a sa’ad da’ya’yan Allah suka kwana da’ya’yan mutane mata, suka kuma hahhaifi musu’ya’ya. Ai, su ne jarumawan dā, mutanen da suka shahara.
Takrat, v tistih dneh, so bili na zemlji velikani; in tudi potem, ko so Božji sinovi vstopali noter v človeške hčere in so jim te rodile otroke, so ti isti postali mogočni možje, ki so bili iz davnine, možje z ugledom.
5 Ubangiji kuwa ya lura cewa muguntar mutum ta yi yawa a duniya, kuma kowane abin da yake tunani a zuciyarsa mugu ne kawai a kowanne lokaci.
Bog pa je videl, da je bila človekova zlobnost na zemlji velika in da je bila vsaka miselna zamisel njegovega srca nenehno samo zla.
6 Ubangiji ya damu da ya yi mutum a duniya, abin ya zafe shi ƙwarai.
To je pokesalo Gospoda, da je na zemlji naredil človeka in to ga je užalostilo pri njegovem srcu.
7 Saboda haka Ubangiji ya ce, “Zan kawar da mutum, da dabbobi, da halittu masu rarrafe a ƙasa da kuma tsuntsayen sama waɗanda na halitta, daga doron ƙasa, saboda na damu da na yi su.”
Gospod je rekel: »Uničil bom človeka, ki sem ga ustvaril, izpred obličja zemlje, « tako človeka kakor žival in plazečo stvar ter perjad neba, kajti to me je pokesalo, da sem jih naredil.«
8 Amma Nuhu ya sami tagomashi a gaban Ubangiji.
Toda Noe je našel milost v Gospodovih očeh.
9 Ga tarihin Nuhu. Nuhu mutum ne mai adalci, marar abin zargi a cikin mutanen zamaninsa, ya kuma yi tafiya tare da Allah.
To so Noetovi rodovi. Noe je bil pravičen človek in popoln v svojih rodovih in Noe je hodil z Bogom.
10 Nuhu yana da’ya’ya maza uku, Shem, Ham da Yafet.
Noe je zaplodil tri sinove: Sema, Hama in Jafeta.
11 Duniya dai ta lalace sosai a gaban Allah, ta kuma cika da tashin hankali.
Tudi zemlja je bila izprijena pred Bogom in zemlja je bila napolnjena z nasiljem.
12 Allah ya ga yadda duniya ta lalace, gama dukan mutane a duniya sun lalatar da rayuwarsu.
Bog je pogledal na zemljo in glej, bila je izprijena, kajti vse meso na zemlji je izpridilo svojo pot.
13 Saboda haka, Allah ya ce wa Nuhu, “Zan kawo ƙarshen dukan mutane, gama saboda su duniya ta cika da tashin hankali. Lalle zan hallaka su da kuma duniya.
Bog je Noetu rekel: »Konec vsega mesa je prišel predme, kajti zemlja je po njih napolnjena z nasiljem, in glej, uničil jih bom, z zemljo [vred].
14 Saboda haka ka yi wa kanka jirgi da katakon Saifires, ka yi ɗakuna a cikinsa, ka shafe shi da ƙaro ciki da waje.
Naredi si ladjo iz gofrovega lesa. V ladji boš naredil prostore in jo zunaj in znotraj zasmolil s smolo.
15 Ga yadda za ka gina shi; jirgin zai kasance mai tsawon ƙafa 45, fāɗinsa ƙafa 75, tsayinsa kuma ƙafa 45.
In to je oblika, po kateri jo boš naredil: dolžina ladje naj bo tristo komolcev, njena širina petdeset komolcev in njena višina trideset komolcev.
16 Ka yi masa rufi, ka kuma ba da fili inci 18 tsakanin rufin a kowane gefen jirgin. Ka sa ƙofa a gefen jirgin. Ka yi shi hawa uku, ka yi ƙofa a gefe.
Ladji boš naredil okno in komolec nad tem jo boš končal. Vrata ladje boš napravil na njeni strani; s spodnjim, drugim in tretjim nadstropjem jo boš naredil.
17 Ga shi zan aiko da ambaliya ruwa a duniya, in hallaka dukan mai rai da yake a ƙarƙashin sama, kowace halittar da take numfashi a cikinta. Dukan abin da yake a duniya zai hallaka.
Glej jaz, celó jaz, privedem na zemljo poplavo vodá, da uničim vse meso, v katerem je dih življenja izpod neba in vsaka stvar, ki je na zemlji, bo umrla.
18 Amma zan kafa alkawarina da kai, kai kuma za ka shiga jirgin, kai da’ya’yanka maza da matarka da matan’ya’yanka tare da kai.
Toda s teboj bom vzpostavil svojo zavezo, in prišel boš na ladjo, ti in tvoji sinovi in tvoja žena in žene tvojih sinov s teboj.
19 Za ka shigar da biyu na dukan halittu masu rai, namiji da ta mace a cikin jirgin, domin su rayu tare da kai.
Od vsake žive stvari, od vsega mesa, boš s seboj na ladjo privedel [po] dva od vsake vrste, da jih s teboj obvaruješ žive; naj bodo samec in samica.
20 Biyu na kowane irin tsuntsu, kowace irin dabba da kuma kowace irin halitta mai rarrafe a ƙasa, za su zo wurinka domin a bar su da rai.
Od perjadi po njihovi vrsti in od živine po njihovi vrsti, od vsake zemeljske plazeče stvari po njeni vrsti, [po] dva od vsake vrste bosta prišla k tebi, da ju obvaruješ živa.
21 Za ka ɗauki kowane irin abinci wanda za a ci, ka adana don yă zama abincinka da nasu.”
K sebi vzemi od vse hrane, ki se jé in jo boš zbral k sebi, in ta bo za hrano zate in zanje.«
22 Nuhu ya yi kome kamar yadda Allah ya umarce shi.
Noe je storil tako; glede na vse, kar mu je Bog ukazal, je storil tako.