< Farawa 6 >

1 Sa’ad da mutane suka fara ƙaruwa a duniya, aka kuma hahhaifi musu’ya’ya mata,
And it came to passe wha men bega to multiplye apo the erth ad had begot them doughters
2 sai’ya’yan Allah maza suka ga cewa’ya’yan mutane mata suna da bansha’awa, sai suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.
the sonnes of God sawe the doughters of men that they were fayre and toke vnto them wyves which they best liked amoge the all.
3 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ruhuna ba zai zauna a cikin mutum har abada ba, saboda shi mai mutuwa ne, kwanakinsa za su zama shekaru ɗari da arba’in ne.”
And the LORd sayd: My spirite shall not allwaye stryve withe man for they are flesh. Nevertheles I wyll geue them yet space and hundred and. xx. yeres
4 Nefilimawa suna nan a duniya a waɗancan kwanaki, da kuma kwanakin da suka bi baya, a sa’ad da’ya’yan Allah suka kwana da’ya’yan mutane mata, suka kuma hahhaifi musu’ya’ya. Ai, su ne jarumawan dā, mutanen da suka shahara.
There were tirantes in the world in thos dayes. For after that the children of God had gone in vnto the doughters of men and had begotten them childern the same childern were the mightiest of the world and men of renowne
5 Ubangiji kuwa ya lura cewa muguntar mutum ta yi yawa a duniya, kuma kowane abin da yake tunani a zuciyarsa mugu ne kawai a kowanne lokaci.
And whan the LORde sawe yt the wekednesse of man was encreased apon the erth and that all the ymaginacion and toughtes of his hert was only evell continually
6 Ubangiji ya damu da ya yi mutum a duniya, abin ya zafe shi ƙwarai.
he repented that he had made man apon the erth and sorowed in his hert.
7 Saboda haka Ubangiji ya ce, “Zan kawar da mutum, da dabbobi, da halittu masu rarrafe a ƙasa da kuma tsuntsayen sama waɗanda na halitta, daga doron ƙasa, saboda na damu da na yi su.”
And sayd: I wyll destroy mankynde which I haue made fro of the face of the erth: both man beast worme and foule of the ayre for it repeteth me that I haue made them.
8 Amma Nuhu ya sami tagomashi a gaban Ubangiji.
But yet Noe found grace in the syghte of the LORde.
9 Ga tarihin Nuhu. Nuhu mutum ne mai adalci, marar abin zargi a cikin mutanen zamaninsa, ya kuma yi tafiya tare da Allah.
These are the generatios of Noe. Noe was a righteous man and vncorrupte in his tyme and walked wyth god.
10 Nuhu yana da’ya’ya maza uku, Shem, Ham da Yafet.
And Noe begat. iij. sonnes: Sem Ham and Iapheth.
11 Duniya dai ta lalace sosai a gaban Allah, ta kuma cika da tashin hankali.
And the erth was corrupte in the syghte of god and was full of mischefe.
12 Allah ya ga yadda duniya ta lalace, gama dukan mutane a duniya sun lalatar da rayuwarsu.
And God loked vpon the erth ad loo it was corrupte: for all flesh had corrupte his way vppon the erth.
13 Saboda haka, Allah ya ce wa Nuhu, “Zan kawo ƙarshen dukan mutane, gama saboda su duniya ta cika da tashin hankali. Lalle zan hallaka su da kuma duniya.
Than sayd God to Noe: the end of all flesh is come before me for the erth is full of there myschefe. And loo I wyll destroy them with the erth.
14 Saboda haka ka yi wa kanka jirgi da katakon Saifires, ka yi ɗakuna a cikinsa, ka shafe shi da ƙaro ciki da waje.
Make the an arcke of pyne tree and make chaumbers in the arcke and pytch it wythin and wythout wyth pytch.
15 Ga yadda za ka gina shi; jirgin zai kasance mai tsawon ƙafa 45, fāɗinsa ƙafa 75, tsayinsa kuma ƙafa 45.
And of this facion shalt thou make it. The lenth of the arcke shall be. iij. hundred cubytes ad the bredth of it. l. cubytes and the heyth of it. xxx. cubytes.
16 Ka yi masa rufi, ka kuma ba da fili inci 18 tsakanin rufin a kowane gefen jirgin. Ka sa ƙofa a gefen jirgin. Ka yi shi hawa uku, ka yi ƙofa a gefe.
A wyndow shalt thou make aboue in the arcke. And wythin a cubyte compasse shalt thou finysh it. And the dore of the arcke shalt thou sette in ye syde of it: and thou shalt make it with. iij loftes one aboue an other.
17 Ga shi zan aiko da ambaliya ruwa a duniya, in hallaka dukan mai rai da yake a ƙarƙashin sama, kowace halittar da take numfashi a cikinta. Dukan abin da yake a duniya zai hallaka.
For behold I wil bringe in a floud of water apon the erth to destroy all flesh from vnder heaven wherin breth of life is so that all that is in the erth shall perish.
18 Amma zan kafa alkawarina da kai, kai kuma za ka shiga jirgin, kai da’ya’yanka maza da matarka da matan’ya’yanka tare da kai.
But I will make myne apoyntement with the that both thou shalt come in to ye arcke and thy sonnes thy wyfe and thy sonnes wyves with the.
19 Za ka shigar da biyu na dukan halittu masu rai, namiji da ta mace a cikin jirgin, domin su rayu tare da kai.
And of all that lyveth what soever flesh it be shalt thou brynge in to the arcke of every thynge a payre to kepe them a lyve wyth the. And male and female
20 Biyu na kowane irin tsuntsu, kowace irin dabba da kuma kowace irin halitta mai rarrafe a ƙasa, za su zo wurinka domin a bar su da rai.
se that they be of byrdes in their kynde and of beastes in their kynde and of all maner of wormes of the erth in their kinde: a payre of every thinge shall come vnto the to kepe them a lyve.
21 Za ka ɗauki kowane irin abinci wanda za a ci, ka adana don yă zama abincinka da nasu.”
And take vnto the of all maner of meate yt may be eaten and laye it vp in stoore by the that it may be meate both for ye and for the:
22 Nuhu ya yi kome kamar yadda Allah ya umarce shi.
and Noe dyd acordynge to all that God commaunded hym.

< Farawa 6 >

The World is Destroyed by Water
The World is Destroyed by Water