< Farawa 6 >

1 Sa’ad da mutane suka fara ƙaruwa a duniya, aka kuma hahhaifi musu’ya’ya mata,
Da nu Menneskene begyndte at blive talrige på Jorden og der fødtes dem Døtre,
2 sai’ya’yan Allah maza suka ga cewa’ya’yan mutane mata suna da bansha’awa, sai suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.
fik Gudssønnerne Øje på Menneskedøtrenes Skønhed, og de tog: så mange af dem, som de lystede, til Hustruer.
3 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ruhuna ba zai zauna a cikin mutum har abada ba, saboda shi mai mutuwa ne, kwanakinsa za su zama shekaru ɗari da arba’in ne.”
Da sagde HERREN: "Min Ånd: skal ikke for evigt blive i Menneskene, eftersom de jo dog er Kød; deres Dage skal være 120 År."
4 Nefilimawa suna nan a duniya a waɗancan kwanaki, da kuma kwanakin da suka bi baya, a sa’ad da’ya’yan Allah suka kwana da’ya’yan mutane mata, suka kuma hahhaifi musu’ya’ya. Ai, su ne jarumawan dā, mutanen da suka shahara.
I hine Dage, da Gudssønnerne gik ind til Menneskedøtrene og disse fødte dem Børn men også senere hen i Tiden - levede Kæmperne på Jorden. Det er Heltene, hvis Ry når tilbage til Fortids Dage.
5 Ubangiji kuwa ya lura cewa muguntar mutum ta yi yawa a duniya, kuma kowane abin da yake tunani a zuciyarsa mugu ne kawai a kowanne lokaci.
Men HERREN så, at Menneskenes, Ondskab tog til på Jorden, og at deres Hjerters Higen og Tragten kun var ond Dagen lang.
6 Ubangiji ya damu da ya yi mutum a duniya, abin ya zafe shi ƙwarai.
Da angrede HERREN, at han havde gjort Menneskene på Jorden, og det. skar ham i Hjertet.
7 Saboda haka Ubangiji ya ce, “Zan kawar da mutum, da dabbobi, da halittu masu rarrafe a ƙasa da kuma tsuntsayen sama waɗanda na halitta, daga doron ƙasa, saboda na damu da na yi su.”
Og HERREN sagde: "Jeg vil udslette Menneskene, som jeg har skabt, af Jordens Flade, både Mennesker, Kvæg, Kryb og Himmelens, Fugle, thi jeg angrer, at jeg gjorde dem!"
8 Amma Nuhu ya sami tagomashi a gaban Ubangiji.
Men Noa fandt Nåde for HERRENs Øjne
9 Ga tarihin Nuhu. Nuhu mutum ne mai adalci, marar abin zargi a cikin mutanen zamaninsa, ya kuma yi tafiya tare da Allah.
Dette er Noas Slægtebog. Noa var en retfærdig, ustraffelig Mand blandt sine samtidige; Noa vandrede med Gud.
10 Nuhu yana da’ya’ya maza uku, Shem, Ham da Yafet.
Noa avlede tre Sønner: Sem, Kam og Jafet.
11 Duniya dai ta lalace sosai a gaban Allah, ta kuma cika da tashin hankali.
Men Jorden fordærvedes for Guds Øjne, og Jorden blev fuld af Uret;
12 Allah ya ga yadda duniya ta lalace, gama dukan mutane a duniya sun lalatar da rayuwarsu.
og Gud så til Jorden, og se, den var fordærvet, thi alt Kød havde fordærvet sin Vej på Jorden.
13 Saboda haka, Allah ya ce wa Nuhu, “Zan kawo ƙarshen dukan mutane, gama saboda su duniya ta cika da tashin hankali. Lalle zan hallaka su da kuma duniya.
Da sagde Gud til Noa: "Jeg har besluttet at gøre Ende på alt Kød, fordi Jorden ved deres Skyld et fuld af Uret; derfor vil jeg nu udrydde dem af Jorden.
14 Saboda haka ka yi wa kanka jirgi da katakon Saifires, ka yi ɗakuna a cikinsa, ka shafe shi da ƙaro ciki da waje.
Men du skal gøre dig en Ark af Gofertræ og indrette den med Rum ved Rum og overstryge den med Beg både indvendig og udvendig;
15 Ga yadda za ka gina shi; jirgin zai kasance mai tsawon ƙafa 45, fāɗinsa ƙafa 75, tsayinsa kuma ƙafa 45.
og således skal du bygge Arken: Den skal være 300 Alen lang, 50 Alen bred og 30 Alen høj;
16 Ka yi masa rufi, ka kuma ba da fili inci 18 tsakanin rufin a kowane gefen jirgin. Ka sa ƙofa a gefen jirgin. Ka yi shi hawa uku, ka yi ƙofa a gefe.
du skal anbringe Taget på Arken, og det skal ikke rage længer ud end een Alen fra oven; på Arkens Side skal du sætte Døren, og du skal indrette den med et nederste, et mellemste og et øverste Stokværk.
17 Ga shi zan aiko da ambaliya ruwa a duniya, in hallaka dukan mai rai da yake a ƙarƙashin sama, kowace halittar da take numfashi a cikinta. Dukan abin da yake a duniya zai hallaka.
Se, jeg bringer nu Vandfloden over Jorden for at udrydde alt Kød under Himmelen, som har Livsånde; alt, hvad der er på Jorden, skal forgå.
18 Amma zan kafa alkawarina da kai, kai kuma za ka shiga jirgin, kai da’ya’yanka maza da matarka da matan’ya’yanka tare da kai.
Men jeg vil oprette min Pagt med dig. Du skal gå ind i Arken med dine Sønner, din Hustru og dine Sønnekoner:
19 Za ka shigar da biyu na dukan halittu masu rai, namiji da ta mace a cikin jirgin, domin su rayu tare da kai.
og af alle Dyr, af alt Kød skal du bringe et Par af hver Slags ind i Arken for at holde dem i Live hos dig. Han og Hundyr skal det være,
20 Biyu na kowane irin tsuntsu, kowace irin dabba da kuma kowace irin halitta mai rarrafe a ƙasa, za su zo wurinka domin a bar su da rai.
af Fuglene efter deres Arter, af Kvæget efter dets Arter og af alt Jordens Kryb efter dets Arter; Par for Par skal de gå ind til dig for at holdes i Live.
21 Za ka ɗauki kowane irin abinci wanda za a ci, ka adana don yă zama abincinka da nasu.”
Og du skal indsamle et Forråd af alle Slags Levnedsmidler, for at det kan tjene dig og dem til Føde."
22 Nuhu ya yi kome kamar yadda Allah ya umarce shi.
Og Noa gjorde ganske som Gud havde pålagt ham; således gjorde han.

< Farawa 6 >

The World is Destroyed by Water
The World is Destroyed by Water