< Farawa 49 >

1 Sai Yaƙub ya kira’ya’yansa maza ya ce, “Ku tattaru don in faɗa muku abin da zai faru gare ku, a kwanaki masu zuwa.
Ya: igobe da egefe huluane misa: ne sia: ne, ilima amane sia: i, “Gadenene gilisima. Na da dilima fa: no misunu hou olelemu.
2 “Ku tattaru, ku saurara,’ya’yan Yaƙub maza; ku saurari mahaifinku, Isra’ila.
Ya: igobe egefelali! Gilisima amola nabima! Dilia ada Isala: ili amo ea sia: nabima!
3 “Ruben, kai ne ɗan farina, ƙarfina, alamar farko ta ƙarfina, mafi matsayi, kuma mafi iko.
Liubene! Di da na magobo mano amola na gasa gala. Na da asigilaloba, di da na magobo mano lalelegei. Dia gasa da na mano huluane ilia gasa baligi dagoi.
4 Mai tumbatsa kamar ruwa, amma ba za ka ƙara zama mai daraja ba, gama ka hau gadon mahaifinka ka hau kujerata, ka kuma ƙazantar da shi.
Di da gasa bagade hano neda: i agoane. Be dia hou da baligi bagade hame ba: mu. Bai di da dia eda diaheda: su fafai wadela: lesi. Di da na gidisedagi uda amola gilisili golai.
5 “Simeyon da Lawi’yan’uwa ne, takubansu makamai ne na tā da hankali.
Simiane amola Lifai da eyalali amola olalali fi esala. Ela da ela gegesu liligi amoga gegenana, mi hanane gasa fisa.
6 Ba zan shiga shawararsu ba, ba zan shiga taronsu ba, gama sun kashe maza cikin fushinsu cikin ganin dama suka kashe bijimai.
Na da ela wamolegei sia: dasu gilisisu amoma hame gilisimu. Bai ela da ougiba: le, dunu medole lelegei amola ela da hedemusa: bulamagau gawali ili gasuga: igimusa: emo dina: fi dai.
7 La’ananne ne fushinsu, mai tsanani ne ƙwarai, hasalarsu kuwa, muguwa ce ƙwarai! Zan warwatsa su cikin Yaƙub in kuma daidaita su cikin Isra’ila.
Ela ougi da gia: i bagade amola dodona: gi gala. Amaiba: le, ela ougi amoma na da gagabui aligima: ne ilegesa. Na da ela fi afafane, Isala: ili soge huluane amola Isala: ili fi huluane amo ganodini ela fi da afafane esalebe ba: mu.
8 “Yahuda,’yan’uwanka za su yabe ka; hannuwanka za su kasance a wuyan abokan gābanka,’ya’yan mahaifinka maza za su rusuna maka.
Yuda! Diolalali ili da dima nodomu. Di da dima ha lai dunu amo ilia galogoa gagusu. Diolalali ilia da dima begudumu.
9 Kai ɗan zaki ne, ya Yahuda, ka dawo daga farauta, ɗana. Kamar zaki, yakan kwanta a miƙe, kamar zakanya, wa yake da ƙarfin halin tashe shi?
Yuda da laione wa: me defele esala. E da ohe fi fane legelalu, hi diasuga bu asili, golai dialebe ba: sa. Dunu huluane da e didilisimusa: beda: i bagade.
10 Kursiyi ba zai tashi daga Yahuda ba, ba kuwa sandan mulki daga tsakani ƙafafunsa ba, sai ya zo ga wanda yake mai shi. Biyayyar al’umma kuwa tasa ce.
Yuda da Hina Bagadedafa amo ea dagulu gagui dagoi ba: mu. Egaga lalelegei manolali da eso huluane hina bagade dunu esalumu. Dunu fi eno da ema dabe ima: ne, gaguli misunu, amola nabasu hou hamoma: ne, ema begudumu.
11 Zai daure jakinsa a kuringa, aholakinsa a rassa mafi kyau; zai wanke tufafinsa cikin ruwan inabi rigunansa cikin inabi ja wur kamar jini.
E da ea dougi amo waini efe baligili ida: iwane gala amo ilima la: gisisa. E da ea abula amo waini hano (maga: me agoane ba: sa) amo ganodini dodofesa.
12 Idanunsa za su duhunce fiye da ruwan inabi, haƙorarsa farare kamar madara.
E da waini bagade nabeba: le, ea si da maga: me agoane ba: sa. E da dodo maga: me nabeba: le, ea bese da ahea: iai agoane ba: sa.
13 “Zebulun zai zauna a bakin teku, yă zama tasar jiragen ruwa; iyakarsa za tă nausa zuwa Sidon.
Sebiulane da hano wayabo bagade bega: esalumu. Dusagai bagade da ea hano bega: hahawane misunu. Ea soge da asili, ea dagomusa: alalo da Saidone moilai bai bagade ba: mu.
14 “Issakar doki mai ƙarfi, kwance tsakanin buhunan sirdi.
Isiga ea hou da dougi (amo da udigili ea baligiga legesu esa amo dogoa golai dialebe) ea hou hame baligisa.
15 Sa’ad da ya ga yadda wurin hutunsa yana da kyau da kuma daɗin da ƙasarsa take, zan tanƙware kafaɗarsa ga nauyi yă miƙa kai ga aikin dole.
Be e da helefisu soge hahawane ba: sa. Amola soge huluane da noga: idafa e da dawa: sa. Amaiba: le, e da dioi liligi gaguli masa: ne beguduli ahoa. Dunu eno da ema gasa fili logebeba: le, e da udigili hawa: hamosu dunu ba: mu.
16 “Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.
Da: ne da ea fi ilima ouligisu dunu esalumu. Ea fi dunu ilia da Isala: ili dunu fi eno amo defele ba: mu.
17 Dan zai zama maciji a gefen hanya, kububuwa a bakin hanya, da take saran ɗiɗɗigen doki domin mahayinsa yă fāɗi da baya.
Da: ne da gasonasu sa: ya: be amo da logo bega: dialebe agoane ba: mu. Amo sa: ya: be da hosi ea emo gufi gasonasea, dunu da hosi da: iya fila heda: i da baligidudili dafamu.
18 “Ina zuba ido ga cetonka, ya Ubangiji.
Hina Gode! Na da Dia gaga: sudafa ba: ma: ne ouesala.
19 “Masu fashi za su fāɗa wa Gad, amma zai runtume su.
Ga: de! Wamolasu dunu gilisisu da Ga: dema doagala: musa: misunu. Be Ga: de da sinidigili ili se bobogemu.
20 “Abincin Asher zai zama a wadace, zai yi tanadin abinci iri-iri da suka dace don sarki.
A: sie ea soge amoga ha: i manu ida: iwane ba: mu. E da ha: i manu hina bagade dunu moma: ne defele, amo sagale faimu. E da sagale nasu dunu noga: iwane ba: mu.
21 “Naftali sakakkiyar barewa ce da take haihuwar kyawawan’ya’ya.
Na: badalai da ‘dia’ ohe fi amo da udigili hehenane lala, amo defele ba: sa. Amo ‘dia’ da mano ida: iwane lalelegesa.
22 “Yusuf kuringa ce mai ba da amfani. Kuringa mai ba da amfani kusa da rafi wadda rassanta na hawan bango.
Yousefe da udigili lalebe dougi amo da gufi hano gadenene esalebe agoane ba: sa. Amola udigili lalebe hosi mano agologa esalebe agoane ba: sa.
23 Da ɗaci rai mahara suka fāɗa masa; suka harbe shi babu tausayi.
Ema ha lai dunu da nimiwane ema doagala: musa: mabe. Ilia da dadiga gala: musa: ema se bobogesa.
24 Amma bakansa yana nan daram hannuwansa masu ƙarfi ba sa jijjiguwa saboda hannun Maɗaukaki na Yaƙub, saboda Makiyayi, Dutsen Isra’ila,
Be e da ea dadi mae yaguguiwane gagusa. Amola Ya: igobe ea Gode Bagadedafa da Ea Gasaga ea loboga gasa iaha. Gode da Isala: ili fi ilima Fidisu amola Sibi Ouligisu esala.
25 saboda Allah na mahaifinka, wanda ya taimake ka, saboda Maɗaukaki, wanda yake albarkace ka da albarkar sama da take bisa albarkun zurfafa da suke ƙarƙashin ƙasa albarkun mama da kuma mahaifa.
Dia ada amo ea Gode da dima Fidisu esala. Gode Bagadedafa da dima hahawane dogolegele fidilala amane. Gibu da gadodili osoboa daha. Gufi hano da osobo hagudu gala. Di da bulamagau bagohame amola mano bagohame gala. Amo da Gode Ea dima hahawane dogolegele fidisu.
26 Albarkun mahaifi suna da girma fiye da albarkun daɗaɗɗun duwatsu fiye da yalwar madawwaman tuddai. Bari dukan waɗannan su zauna a kan Yusuf, a goshin ɗan sarki a cikin’yan’uwansa.
Eno da fage (widi, bali, gagoma, naisi) amola sogea amola hahawane dogolegele fidisu E da dima iaha da musa: hemonega hamoi goumi amola liligi ida: iwane gala amo mae mugululi dialalalumu agolo ganodini gala. Yousefe da amo hahawane dogolegele fidisu hou ba: ma: ne, na da Godema sia: ne gadosa. Yousefe ea hou da hisuba: le, e da yolalali ilima afafai dagoi ba: sa.
27 “Benyamin kyarkeci ne mai kisa; da safe yakan cinye abin da ya farauto da yamma yakan raba ganima.”
Bediamini da gasonasu wa: me (wufi) defele esala. Hahabe amola daeya, e da fane legesa amola gasonaha.”
28 Dukan waɗannan su ne kabilu goma sha biyu na Isra’ila, kuma abin da mahaifinsu ya faɗa musu ke nan sa’ad da ya albarkace su, yana ba kowane albarkar da ta dace da shi.
Gadodili dedei da Isala: ili fi fagoyale galu. Amo sia: dedei da Ya: igobe ea fada: i sia: , ea bogomu gadenenanoba, ea mano afae afae ilima asigibio sia: ma: ne sia: i.
29 Sa’an nan ya ba su waɗannan umarnai ya ce, “Ina gab da a tara ni ga mutanena. Ku binne ni tare da kakannina a kogon da yake cikin filin Efron mutumin Hitti,
Ya: igobe da egefe ilima amane sia: i, “Na da wali bogole, na aowalali ilima gilisimu. Amaiba: le, na da: i hodo dilia na eda ilia uli dogosu amo gele gelabo amo Ifalone (Hidaide dunu) ea ifabi ganodini diala, amoga na da: i uli dogone salima.
30 kogon da yake cikin filin Makfela, kusa da Mamre a Kan’ana, wanda Ibrahim ya saya tare da filin, yă zama makabarta daga Efron mutumin Hitti.
Amo soge da Ma: gafila amo Ga: ina: ne soge ganodini amola Ma: melei moilaiga eso maba gusudili amoga diala. A: ibalaha: me da amo gele gelabo, ifabi amola bogoi uli dogosu hamoma: ne, Ifalonema bidi lai dagoi.
31 A can aka binne Ibrahim da matarsa Saratu, a can aka binne Ishaku da matarsa Rebeka, a can kuma na binne Liyatu.
Amogai ilia da A: ibalaha: me amola idua Sela uli dogone sali. Amogai ilia da Aisage amola idua Lebega uli dogoi. Amola amogai na da Lia uli dogone sali.
32 Filin tare da kogon da yake ciki, an saya daga Hittiyawa.”
Amo ifabi amola gele gelabo da Hidaide dunu amoga bidi lai. Amogai na da: i hodo uli dogone salima.”
33 Sa’ad da Yaƙub ya gama ba da umarnan ga’ya’yansa maza, sai ya ɗaga ƙafafunsa zuwa gado, ya ja numfashinsa na ƙarshe, aka kuwa tara shi ga mutanensa.
Ya: igobe da egefe ilima ea fada: i sia: huluane dagoloba, e da diaguduli, bogoi dagoi.

< Farawa 49 >