< Farawa 48 >

1 Bayan wani lokaci aka faɗa wa Yusuf, “Mahaifinka yana ciwo.” Sai ya ɗauki’ya’yansa maza biyu, Manasse da Efraim suka tafi tare da shi.
Sabara gahbı ılğeeç'umee Yusufuk'le uvhuyn: – Dek ık'arır. Mang'vee cuna q'öyre dix Menaşşeyiy Efrayim cuka alyapt'ı dek g'acesva yəqqı'lqa gexha.
2 Sa’ad da aka faɗa wa Yaƙub, “Ɗanka Yusuf ya zo gare ka,” sai Isra’ila ya ƙoƙarta ya tashi ya zauna a kan gado.
Yaaq'ubus xabar g'uxoole: – Haane yiğna dix Yusuf vasqavur ı'qqə. İzrailik'le man g'ayxhı, gucuka vuc g'alirxhuyne tülee'ar giy'ar.
3 Yaƙub ya ce wa Yusuf, “Allah Maɗaukaki ya bayyana gare ni a Luz a ƙasar Kan’ana, a can ya albarkace ni
Yaaq'ubee Yusufuk'le eyhen: – Gırgın əxəna Allah Kana'anne cigeene Luzee zas dyagu xayir-düə huvu,
4 ya kuma ce mini, ‘Zan sa ka yi ta haihuwa ka kuma riɓaɓɓanya, za ka ƙaru a yawa. Zan mai da kai al’ummar mutane, zan kuma ba ka wannan ƙasa tă zama madawwamiyar mallaka ga zuriyarka a bayanka.’
inəxüd uvhu: «İlekkende Zı yiğna nasıl geeb qaa'as, hexxaa'asda, vake xədın xalq' g'alya'as. Vale qiyğad vake g'abıynbışis man cigabı hammaşiys heles».
5 “To, yanzu,’ya’ya mazanka biyu da aka haifa maka a Masar kafin in zo a nan za su zama nawa; Efraim da Manasse za su zama nawa, kamar yadda Ruben da Simeyon suke nawa.
Həşdiyle q'öyre yiğna dix, zı inyaqa qalesse, Misir yedike vuxhaynbı yizınbı vuxhes. Efrayimiy Menaşşe, Ruveniy Şimon xhinne yizınbı vuxhes.
6 Duk waɗansu’ya’yan da aka haifa maka bayansu za su zama naka; a yankin da suka gāda za a lissafa a ƙarƙashin sunayen’yan’uwansu.
Manbışile qiyğa vake g'abıyn uşaxar yiğınbı vuxhes. Manbışilqa gexhan cigabımee Efrayimıleyiy Menaşşeyle ılğeeç'es.
7 Yayinda nake dawowa daga Faddan Aram, cikin baƙin cikina Rahila ta rasu a ƙasar Kan’ana yayinda muke kan hanya,’yar rata daga Efrata. Saboda haka na binne ta a can kusa da hanya zuwa Efrata” (wato, Betlehem).
Zı inəxüd yizda Raahile qiyk'uva ha'a. Yizda Raahile zı Paddan-Arameençe siyk'alang'a Kana'anne ölkee Efratısqa hiviyxharne cigee qiyk'u. Mana maacar Efratne yəqqə k'eyxhı. Efratın g'iyniyn do Bet-Lexem vodun.
8 Sa’ad da Isra’ila ya ga’ya’yan Yusuf maza, sai ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan?”
İzrailik'le Yusufun dixbı g'avcu qiyghanan: – İnbı vuşbune?
9 Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.”
Yusufee dekkıs inəxüd cuvab qele: – Allahee inyaa zas huvuyn dixbı vob. İzrailee eyhen: – Manbı zasqa qavaale xayir-düə hevles.
10 Yanzu fa idanun Isra’ila sun fara rasa ƙarfi saboda tsufa, har ba ya iya gani sosai. Saboda haka Yusuf ya kawo’ya’yansa maza kusa da shi, sai mahaifinsa ya sumbace su ya rungume su.
İzrail q'əsniy qıxha, mang'une uleppışik'le yugda g'ece deşdiy. Yusufee dixbı dekkısqana qaa'a, dekkeeyib manbı xhılibışeeqa sav'u ubbabı ha'a.
11 Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ban yi tsammani zan ga fuskarka kuma ba, yanzu kuwa Allah ya bar ni in ga’ya’yanka su ma.”
Qiyğa İzrailee Yusufuk'le eyhen: – Yizde fıkreeqacad qidyayleyiy yiğın sayid aq'va g'eceva, haane Allahee yiğın dixbıb zak'le haaguynbı.
12 Sa’an nan Yusuf ya ɗauke su daga gwiwoyin Isra’ila ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
Yusufee dixbı dekkıne q'aratsaysse g'avşu, mang'une ögiyl çiyelqamee k'yoyzarna.
13 Yusuf ya ɗauke su biyu, Efraim a damansa zuwa hagun Isra’ila, Manasse kuma a hagunsa zuwa hannun daman Isra’ila, ya kuma kawo su kusa da shi.
Qiyğa Yusufee Efrayim ulyozara'ana cune sağne sural, İzrailinıd man solun sura eyxhe, Menaşşeer cune solne, İzrailyneer sağne sural ulyozara'a. Qiyğa manbı dekkısqana qaa'a.
14 Amma Isra’ila ya miƙa hannun damansa ya sa shi a kan Efraim, ko da yake shi ne ƙaramin, ta wurin harɗewa hannuwansa, ya sa hannun hagunsa a kan Manasse, ko da yake Manasse ne ɗan farinsa.
İzraileemee sağın xıl hotku k'ınne nevayne Efrayimne, solun xılymee xərne nevayne Menaşşeyne vuk'lelqa giyxhe.
15 Sa’an nan ya albarkaci Yusuf ya ce, “Bari Allah a gaban wanda kakannina Ibrahim da Ishaku suka yi tafiya, Allahn da ya zama makiyayina dukan raina zuwa wannan rana,
Qiyğa İzrailee Yusufus xayir-düə hoole: – Yizde dekkaaşe İbrahimeeyiy I'saq'ee ı'bəədat ha'ane Allahee, G'iyniyne yiğılqamee zı havaacıne Allahee,
16 Mala’ikan da ya cece ni daga dukan cuta bari yă albarkaci samarin nan. Bari a kira su da sunana da sunayen kakannina Ibrahim da Ishaku bari kuma su ƙaru ƙwarai a bisa duniya.”
Zı gırgıne pisvalybışike g'attixhan hı'iyne malaaikee, Havaasre ine uşaxaaşisıb xayir-düə hevlecen! Yizın doyud, yizde dekkıneyiy cune dekkın İbrahimıniy I'saq'ın dobud manbışile k'ena yik'el qale'ecen. Ç'iyene aq'val manbışda nasıl geeb quvxhecen.
17 Sa’ad da Yusuf ya ga mahaifinsa yana sa hannun damansa a kan Efraim bai ji daɗi ba; saboda haka ya ɗauke hannun mahaifinsa ya cire shi daga kan Efraim zuwa kan Manasse.
Yusufuk'le dekke sağın xıl Efrayimne vuk'lelqa gixhxhı g'acumee, man mang'une yik'eençe eyxhe deş. Mang'us dekkın xıl Efrayimne vuk'lele alyat'u Menaşşeyne vuk'lelqa gixhxhes ıkkiykan.
18 Yusuf ya ce masa, “A’a, mahaifina, wannan shi ne ɗan farin; ka sa hannunka na dama a kansa.”
Yusufee dekkık'le eyhen: – Dek, ğu ha'an qotkuda eyxhe deş. Şena ts'erriyna dix eyxhe, sağın xıl mang'une vuk'lelqa gixhxhe.
19 Amma mahaifinsa ya ƙi ya ce, “Na sani, ɗana, na sani. Shi ma zai zama mutane, zai kuma zama mai girma. Duk da haka ɗan’uwansa zai zama mai girma fiye da shi, kuma zuriyarsa za tă zama ƙungiyar al’ummai.”
Dekmee, mang'vee eyhençilqa qidyarı, eyhen: – Ats'an dix, zak'le ats'an. Mang'une nasılıked xədın millet g'ales, manar qıvaats'ana ixhes. Saccu mang'una k'ınna çoc mang'uler qıvaats'ana ıxha, mang'une nasılıke sa deş, geedın milletbı g'ales.
20 Ya albarkace su a wannan rana ya ce, “A cikin sunanku Isra’ila zai sa wannan albarka ‘Bari Allah yă sa ku zama kamar Efraim da Manasse.’” Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
Mane yiğıl Yaaq'ubee manbışis xayir-düə hoole: – İzrailin vuşun dobu xayir-düə hooleng'a ağmiş ha'as: «Hasre ğu Allahee Efrayimiy Menaşşe xhinne hee'ecenva!» eyhes. Mang'vee məxür Efrayim Menaşşeyle ooqana ha'a.
21 Sa’an nan Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ina gab da mutuwa, amma Allah zai kasance tare da ku
İzrailee Yusufuk'le eyhen: – Yizın qik'asın yiğbı k'ane qeetxheyid, Allahee şu yik'el hivxanaa'as deş, şu dekkaaşine cigabışeeqa savaak'al haa'asınbı.
22 Kuma gare ka, a matsayi wanda yake kan’yan’uwanka, na ba da gonar da na karɓe daga Amoriyawa da takobi da kuma bakana.”
Vas çocaaşilee hexxada zı Şekem axtın ciga hele. Zı mana Emorğançenbışde xılençe yizde g'ılıncikayiy vukuka g'avşu.

< Farawa 48 >