< Farawa 48 >

1 Bayan wani lokaci aka faɗa wa Yusuf, “Mahaifinka yana ciwo.” Sai ya ɗauki’ya’yansa maza biyu, Manasse da Efraim suka tafi tare da shi.
Ie roñoñe añe, le nisaontsieñe am’ Iosefe ty hoe, Fa deme’e ty rae’o. Aa le nente’e mindre ama’e ty ana-dahi’e roe, i Menasè naho i Efraime,
2 Sa’ad da aka faɗa wa Yaƙub, “Ɗanka Yusuf ya zo gare ka,” sai Isra’ila ya ƙoƙarta ya tashi ya zauna a kan gado.
le nisaon­tsieñe am’ Iakòbe ty hoe, Ingo fa pok’ etoa t’Iosefe ana’o, le nañaly haozaran-dre nitroatse amy fandrea’ey,
3 Yaƙub ya ce wa Yusuf, “Allah Maɗaukaki ya bayyana gare ni a Luz a ƙasar Kan’ana, a can ya albarkace ni
vaho nanao ty hoe am’ Iosefe, Nañento amako t’i El-Sadai e Loze, an-tane Kanàne añe, ie nitata ahy
4 ya kuma ce mini, ‘Zan sa ka yi ta haihuwa ka kuma riɓaɓɓanya, za ka ƙaru a yawa. Zan mai da kai al’ummar mutane, zan kuma ba ka wannan ƙasa tă zama madawwamiyar mallaka ga zuriyarka a bayanka.’
ami’ty hoe, Inao, hampiraoraoeko irehe vaho hampitom­boeko. Hanoeko foko am-poko, vaho hatoloko amo tarira’oo ty tane toy ho fanañañe tsy ho modo nainai’e.
5 “To, yanzu,’ya’ya mazanka biyu da aka haifa maka a Masar kafin in zo a nan za su zama nawa; Efraim da Manasse za su zama nawa, kamar yadda Ruben da Simeyon suke nawa.
Ie amy zay, ho ahiko t’i Efraime naho i Menasè, i ana’o roe nitoly ama’o an-tane Mitsraime atoy aolo’ ty nimbako mb’ama’o mb’e Mitsraime atoy rey; hambañe ami’ty maha-ahiko i Reòbene naho i Simone;
6 Duk waɗansu’ya’yan da aka haifa maka bayansu za su zama naka; a yankin da suka gāda za a lissafa a ƙarƙashin sunayen’yan’uwansu.
le ho azo ze samahe’o manonjohy iareo, vaho ho volili­eñe ambane’ ty tahina’ o rahalahi’eo iereo amo lova’iareoo.
7 Yayinda nake dawowa daga Faddan Aram, cikin baƙin cikina Rahila ta rasu a ƙasar Kan’ana yayinda muke kan hanya,’yar rata daga Efrata. Saboda haka na binne ta a can kusa da hanya zuwa Efrata” (wato, Betlehem).
Aa izaho nimpoly boak’e Padana añe, le nihomak’ amako an-tane Kanàne añe t’i Rahkele, an-dalañe eo ie didý tsy nimoake Efràta ao; aa le naleveko añ’olon-dala’ i Efràta eo. (e Betlèkheme izay.)
8 Sa’ad da Isra’ila ya ga’ya’yan Yusuf maza, sai ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan?”
Ie nioni’ Iakòbe i ana’ Iosefe rey, le hoe re, Ia o retiañeo?
9 Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.”
Hoe t’Iosefe aman-drae’e, Ie o anako natolon’ Aña­hare ahy atoio. Le hoe re, Ehe endeso mb’etoa ho tataeko.
10 Yanzu fa idanun Isra’ila sun fara rasa ƙarfi saboda tsufa, har ba ya iya gani sosai. Saboda haka Yusuf ya kawo’ya’yansa maza kusa da shi, sai mahaifinsa ya sumbace su ya rungume su.
Ie amy zao, nitàlo am-pihaino t’Iakòbe ami’ty fahantera’e, tsy nahaisake soa. Aa le navi’ Iosefe marine aze eo iereo le norofa’e vaho niforokokoe’e.
11 Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ban yi tsammani zan ga fuskarka kuma ba, yanzu kuwa Allah ya bar ni in ga’ya’yanka su ma.”
Hoe t’Israele am’Iosefe, Tsy nitamako ty hahatrea o tarehe’oo; fa hehe, nampañisahen’ Añahare ahy ka o ana’oo.
12 Sa’an nan Yusuf ya ɗauke su daga gwiwoyin Isra’ila ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
Le na­kare’ Iosefe añ’ongo’e iereo vaho nampiondrehe’e mb’an-tane ty lahara’e.
13 Yusuf ya ɗauke su biyu, Efraim a damansa zuwa hagun Isra’ila, Manasse kuma a hagunsa zuwa hannun daman Isra’ila, ya kuma kawo su kusa da shi.
Rinambe’ Iosefe i roroey, i Efraime am-pità’e havana ho mb’an-kavia’ Israele, le i Menasè am-pità’e havia mb’an-kavana’ Israele vaho nampañarinea’e.
14 Amma Isra’ila ya miƙa hannun damansa ya sa shi a kan Efraim, ko da yake shi ne ƙaramin, ta wurin harɗewa hannuwansa, ya sa hannun hagunsa a kan Manasse, ko da yake Manasse ne ɗan farinsa.
Fe nahiti’ Israele ty fità’e havana naho nasampe’e an-doha i Efraime zai’e vaho ty fità’e havia an-doha’ i Menasè, toe nampitivalañe’e o fità’eo ndra te i Menasè ty tañoloñoloña’e.
15 Sa’an nan ya albarkaci Yusuf ya ce, “Bari Allah a gaban wanda kakannina Ibrahim da Ishaku suka yi tafiya, Allahn da ya zama makiyayina dukan raina zuwa wannan rana,
Nitatae’e t’Iosefe, ami’ty hoe: Ry Andrianañahare niatrefan-droaeko Avrahame naho Ietsàke am-pañaveloañe, Ry Andrianañahare namahañe ahy ami’ty fiaiko iaby pak’ androany,
16 Mala’ikan da ya cece ni daga dukan cuta bari yă albarkaci samarin nan. Bari a kira su da sunana da sunayen kakannina Ibrahim da Ishaku bari kuma su ƙaru ƙwarai a bisa duniya.”
Ry anjely namotsots’ ahy amy ze fonga haratiañe, tahio o ajalahy retoañe, le ampitokavo ami’ty añarako, naho ami’ty tahina’ i Avrahame naho Ietsàke roaeko; vaho ampivasiaño an-tane atoy.
17 Sa’ad da Yusuf ya ga mahaifinsa yana sa hannun damansa a kan Efraim bai ji daɗi ba; saboda haka ya ɗauke hannun mahaifinsa ya cire shi daga kan Efraim zuwa kan Manasse.
Ie nioni’ Iosefe te an-doha’ i Efraime ty nampitongoàn-drae’e i fità’e havanay, le tsy ninò’e vaho rinambe’e ty fitàn-drae’e hampi­pitsok’ aze an-doha’ i Efraime ho amy loha’ i Menasèy.
18 Yusuf ya ce masa, “A’a, mahaifina, wannan shi ne ɗan farin; ka sa hannunka na dama a kansa.”
Hoe t’Iosefe aman-drae’e, Tsy izay ry raeko! Ano ami’ty raike toy ty fità’o, ie ty tañoloñoloñako.
19 Amma mahaifinsa ya ƙi ya ce, “Na sani, ɗana, na sani. Shi ma zai zama mutane, zai kuma zama mai girma. Duk da haka ɗan’uwansa zai zama mai girma fiye da shi, kuma zuriyarsa za tă zama ƙungiyar al’ummai.”
Fe nifoneñe ty rae’e nanao ty hoe, Fantako ry anako, apotako t’ie ho fifokoañe ka, mbore ho ra’elahy. Fe handikoatse aze ty zai’e, fa ho halifora’ o fifeheañeo o tarira’eo.
20 Ya albarkace su a wannan rana ya ce, “A cikin sunanku Isra’ila zai sa wannan albarka ‘Bari Allah yă sa ku zama kamar Efraim da Manasse.’” Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
Aa le nitatae’e iereo amy andro zay ami’ty hoe: Ihe ty hitatà’ Israele, ami’ty hoe, Ehe t’ie hampanahafen’Añahare amy Efraime naho amy Menasè. Aa le najado’e ho lohà’ i Menasè t’i Efraime.
21 Sa’an nan Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ina gab da mutuwa, amma Allah zai kasance tare da ku
Le hoe t’Israele am’ Iosefe, Inao te hikenkan-draho, fe hindre ama’ areo t’i Andrianañahare vaho hampoli’e mb’an-tanen-droae’ areo mb’eo.
22 Kuma gare ka, a matsayi wanda yake kan’yan’uwanka, na ba da gonar da na karɓe daga Amoriyawa da takobi da kuma bakana.”
Tovo’ izay, fa natoloko anjara raik’ ambone’ o rahalahi’oo irehe, i tinavako am-pibarako naho faleko am-pità’ o nte-Emoreoy.

< Farawa 48 >