< Farawa 47 >
1 Yusuf ya tafi yă faɗa wa Fir’auna, “Mahaifina da’yan’uwana, tare da garkunansu da shanunsu da kome da suke da shi, sun zo daga ƙasar Kan’ana, suna kuwa a Goshen yanzu.”
Då kom Joseph och förkunnade det Pharao, och sade: Min fader och mine bröder, deras får och fä, och hvad de hafva, är kommet utu Canaans lande; och si, de äro i det landet Gosen.
2 Sai ya zaɓi mutum biyar daga cikin’yan’uwansa, ya gabatar da su a gaban Fir’auna.
Och han tog fem fina bröder och ställde dem för Pharao.
3 Fir’auna ya tambayi’yan’uwan, “Mece ce sana’arku?” Suka amsa wa Fir’auna suka ce, “Bayinka makiyaya ne, kamar yadda kakanninmu suke.”
Då sade Pharao till hans bröder: Hvad är edar handel? De svarade: Dine tjenare äro herdar, vi och våre fäder.
4 Suka kuma ce masa, “Mun zo, mu zauna a nan na ɗan lokaci, gama yunwa ta yi tsanani a Kan’ana, dabbobin bayinka kuma ba su da wurin kiwo. Saboda haka yanzu, muna roƙonka, bari bayinka su zauna a Goshen.”
Och sade ytterligare till Pharao: Vi äre komne till att bor med eder i landena; ty dine tjenare hafva ingen bet till deras boskap, så hårdt tvingar den hårde tiden Canaans land: Så gör väl, och låt dina tjenare bo i det landet Gosen.
5 Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Mahaifinka da’yan’uwanka sun zo maka,
Pharao sade till Joseph: Det är din fader, och det äro dine bröder, de äro komne till dig.
6 ƙasar Masar kuma tana gabanka, ka zaunar da mahaifinka da’yan’uwanka a sashe mafi kyau na ƙasar, bari su zauna a Goshen. Idan kuma ka ga waɗansu a cikinsu da suka fi dacewa, sai ka sa su lura mini da shanuna.”
Egypti land står dig öppet; låt dem bo på bästa platsen i landena, att de må bo i det landet Gosen. Och om du vetst några män ibland dem, som dogse äro, så sätt dem öfver min boskap.
7 Sa’an nan Yusuf ya shigar da Yaƙub mahaifinsa, ya gabatar da shi a gaban Fir’auna. Bayan Yaƙub ya albarkaci Fir’auna,
Joseph hade ock sin fader Jacob in, och ställde honom för Pharao: Och Jacob välsignade Pharao.
8 sai Fir’auna ya tambaye shi, “Shekarunka nawa da haihuwa?”
Men Pharao frågade Jacob: Huru gammal äst du:
9 Yaƙub kuwa ya ce wa Fir’auna, “Shekarun hijirata, shekaru ɗari da talatin ne. Shekaruna kaɗan ne cike da wahala, ba za a kuwa daidaita su da shekarun hijirar kakannina ba.”
Jacob sade: Mins eländes tid är hundrade och tretio år; liten och onder är min eländes tid, och räcker intet till mina fäders eländes tid.
10 Sai Yaƙub ya albarkaci Fir’auna, ya yi masa bankwana, sa’an nan ya fita.
Och Jacob välsignade Pharao, och gick ut ifrå honom.
11 Ta haka Yusuf ya zaunar da mahaifinsa da’yan’uwansa a Masar, ya ba su mallaka a sashe mafi kyau na ƙasar, a yankin nan na Rameses, kamar yadda Fir’auna ya umarta.
Men Joseph skaffade sinom fader och sina bröder boning, och gaf dem en besittning i Egypti lande, på bästa platsen i landena, nemliga i det landet Rameses, såsom Pharao budit hade.
12 Yusuf ya kuma tanada wa mahaifinsa da kuma’yan’uwansa da dukan gidan mahaifinsa, abinci bisa ga yawan’ya’yansu.
Och han försörjde sin fader och sina bröder, och hela sins faders hus, hvarjom och enom sin del bröd, allt ifrå de gamla intill de unga barn.
13 A yanzu, a cikin ƙasar duka, ba abinci, gama yunwa ta yi tsanani ƙwarai, har ƙasar Masar da ƙasar Kan’ana suka shiga matsananciyar wahala!
Men i all land var intet bröd; ty att den dyre tiden var ganska svår, så att Egypten och Canaans land svolte för den dyra tidens skull.
14 Yusuf ya tattara dukan kuɗaɗen da suke a Masar da Kan’ana don biyan hatsin da suke saya, ya kuwa kawo su a fadan Fir’auna.
Och Joseph samkade alla de penningar tillhopa, som funnos i Egypten och Canaan, för mälning, som de köpte; och han lät alla penningarna komma i Pharaos hus.
15 Sa’ad da kuɗin mutanen Masar da Kan’ana suka ƙare, dukan Masar ta zo wurin Yusuf ta ce, “Ka ba mu abinci. Me zai sa mu mutu a idanunka? Kuɗinmu duk sun ƙare.”
Då nu penningarne fattades i Egypti land och Canaan, kommo alle Egyptier till Joseph, och sade: Skaffa oss bröd; hvi låter du oss dö för dig, derföre att vi hafve inga penningar?
16 Yusuf ya ce, “To, ku kawo dabbobinku, zan sayar muku da abinci a madadin dabbobinku, tun da kuɗinku ya ƙare.”
Joseph sade: Skaffer hit edar boskap, så vill jag gifva eder för boskapen, medan I ären utan penningar.
17 Saboda haka suka kawo dabbobinsu wa Yusuf, ya kuma ba su abinci a madadin dawakai, tumaki da awaki, shanu da jakunansu. Ya kuwa ba su abinci a madadin dabbobinsu, a wannan shekara.
Då hade de deras boskap till Joseph, och han gaf dem bröd för deras hästar, får, fä och åsnar: Så födde han dem det året med bröd för all deras boskap.
18 Sa’ad da wannan shekara ta ƙare, sai suka zo wurinsa a shekara ta biye suka ce, “Ba za mu ɓoye maka ba ranka yă daɗe, kuɗinmu sun ƙare, dabbobinmu kuma sun zama naka. Ranka yă daɗe, in ban da jikunanmu da gonakinmu, ba abin da ya rage mana.
Då året var omlidet, kommo de till honom på andra året, och sade till honom: Vi vilje icke döljat för vår herra, att icke allena penningarne, utan ock all vår boskap är borto när vår herra, och är intet mer qvart för vår herra, utan allena vår kropp och åker.
19 Kada ka bar mu mu mutu, ka yi wata dabara! Kada ka bari mu rasa gonakinmu. Ka musaye mu da abinci, mu da gonakinmu. Mu kuwa za mu zama bayin Fir’auna. Ka ba mu iri don mu rayu, kada mu mutu, don kuma kada gonakin ƙasarmu su zama kango.”
Hvi låter du både oss och vår åker dö? Tag oss till dig, och vårt land, för bröd, att vi och vårt land måge vara Pharaos egne; gif oss säd, att vi må lefva och icke åkren icke förlägges.
20 Ta haka Yusuf ya saya wa Fir’auna ƙasar Masar duka, gama Masarawa duka sun sayar da gonakinsu, saboda yunwa ta tsananta musu. Ƙasar ta zama mallakar Fir’auna.
Så tog Joseph hela Egypti land in till Pharao; ty de Egyptier sålde hvar sin åker; ty den hårde tiden var allt för stark öfver dem. Och vardt så landet Pharaos eget,
21 Yusuf kuwa ya mai da mutanen bayi, daga wannan iyakar Masar zuwa wancan.
Med folket, som i hans städer ut och ingick, ifrå den ena ändan i Egypten intill den andra.
22 Amma bai sayi gonakin firistoci ba, gama suna karɓa rabo daga Fir’auna ne, suna kuma da isashen abinci daga rabon da Fir’auna yake ba su. Dalilin ke nan da ba su sayar da gonakinsu ba.
Undantagen Presternas åker, den tog han icke in; ty det var förskickadt af Pharao till Presterna, att de äta skulle det dem benämndt var, det han dem gaf; derföre behöfde de icke sälja sina åkrar.
23 Yusuf ya ce wa mutane, “Yanzu da na saye ku da kuma gonakinku a yau wa Fir’auna, ga iri don ku shuka a gonaki.
Då sade Joseph till folket: Si, jag hafver i dag intagit eder och edar åker till Pharao: Si, der hafven I säd, och sår åkren.
24 Amma sa’ad da hatsi suka nuna, za ku ba da kashi ɗaya bisa biyar ga Fir’auna. Sauran kashi huɗu bisa biyar kuma ku riƙe a matsayin iri don gonaki da kuma abinci wa kanku da gidajenku da kuma’ya’yanku.”
Och af växtenom skolen I gifva Pharao den femte delen; fyra delar skola vara edre till att så åkren med till edor spisning, och till edor hus och barn.
25 Suka ce, “Ka ceci rayukanmu, in ya gamshe ka, ranka yă daɗe, za mu zama bayin Fir’auna.”
De sade: Allenast låt oss lefva, och finna nåd för dig vårom herra, vi vilje gerna vara Pharaos egne.
26 Ta haka Yusuf ya kafa wannan ya zama doka game da ƙasa a Masar, har yă zuwa yau cewa kashi ɗaya bisa biyar na amfani gona ya zama na Fir’auna. Gonakin firistoci ne kaɗai ba su zama na Fir’auna ba.
Så gjorde Joseph dem en lag allt intill denna dag, öfver de Egyptiers åker, till att gifva Pharao den femte delen, undantagnom Prestaåkrenom, den vardt icke Pharaos egen.
27 To, Isra’ilawa suka zauna a Masar a yankin Goshen. Suka mallaki filaye a can, suka riɓaɓɓanya suka ƙaru ƙwarai.
Så bodde Israel i Egypten, i det landet Gosen, och hadet inne, och växte till, och förökades svårliga.
28 Yaƙub ya yi zama a Masar shekaru goma sha bakwai, yawan shekarunsa duka sun zama ɗari da arba’in da bakwai.
Och Jacob lefde sjutton år i Egypti land, så att hans hela ålder vardt hundrade och sju och fyratio år.
29 Sa’ad da lokaci ya gabato da Isra’ila zai mutu, sai ya kira ɗansa Yusuf, ya ce masa, “Ka yi mini wannan alheri, ka sa hannunka ƙarƙashin cinyar ƙafata, ka yi mini alkawari saboda ina roƙonka kaɗa ka bizne ni a Masar,
Då nu tiden kom, att Israel dö skulle, kallade han sin son Joseph, och sade till honom: Hafver jag funnit nåd för dig, så lägg dina hand under mina länd, att du gör barmhertighet och trohet med mig, och begrafver mig icke uti Egypten.
30 amma sa’ad da na huta da kakannina, ka ɗauke ni, ka fid da ni daga Masar, ka binne ni a inda aka binne su.” Yusuf ya ce, “Zan yi yadda ka faɗa.”
Utan jag vill ligga när mina fäder, och du skall föra mig ut af Egypten, och begraf mig i deras grifter. Han sade: Jag vill göra som du hafver sagt.
31 Yaƙub ya ce, “Ka rantse mini.” Sai Yusuf ya rantse masa, Isra’ila kuwa ya yi godiya ga Allah yayinda ya jingina a kan sandansa.
Och han sade: Så svär mig. Och han svor honom. Då böjde Israel sig intill sängenes hufvudgärd.