< Farawa 45 >

1 Yusuf bai ƙara iya daurewa a gaban dukan masu yi masa hidima ba, sai ya yi kuka da ƙarfi ya ce, “Kowa yă tashi daga gabana!” Saboda haka ba kowa a wurin sa’ad da Yusuf ya sanar da kansa ga’yan’uwansa.
Yusufusse öörxəs dəxhı' nukaraaşilqa ts'ir üvxiyxə: – Gırgınbı yizde k'anençe qığeepç'e! Yusufee çocaaşik'le vuc vuşu ıxhay eyhemee manbışde k'ane vuşucar deşdaniy.
2 Sai ya yi kuka da ƙarfi har Masarawa suka ji, har labarin ya kai gidan Fir’auna.
Mana məxür axtıra geşşe giyğal, misirğançenbışik'le man g'ayxhı fironne xaane insanaaşis yuşan ha'a.
3 Yusuf kuwa ya ce wa’yan’uwansa, “Ni ne Yusuf! Mahaifina yana nan da rai har yanzu?” Amma’yan’uwansa ba su iya amsa masa ba, gama sun firgita ƙwarai a gabansa.
Yusufee çocaaşik'le eyhen: – Zı Yusuf vorna! Yizda dek meernane? Çocaaşisse mang'us alidghıniy qeles əxə deş, hucoome eyhesınbı manbı aaxvanbı.
4 Sa’an nan Yusuf ya ce wa’yan’uwansa, “Ku zo kusa da ni.” Da suka yi haka, sai ya ce, “Ni ne ɗan’uwanku Yusuf, wannan da kuka sayar zuwa Masar!
Yusufee çocaaşik'le eyhen: – Zasqana qeepxhe. Manbı cusqana qepxhamee, eyhen: – Şu Misirqa massa huvuna çoc Yusuf zı vorna.
5 Yanzu dai, kada ku damu, kada kuma ku yi fushi da kanku saboda kun sayar da ni a nan, gama Allah ya aiko ni gabanku ne don in ceci rayuka.
Zı inyaqa massa huvuva şu qı'məəq'ən, şolqacab qəl hımaa'a. Allahee vuşda ı'mı'r havaacesva zı şole ögee inyaqa yəqqı'l hı'ı.
6 Ga shi shekaru biyu ke nan ake yunwa a ƙasar, kuma da sauran shekara biyar masu zuwa da ba za a yi noma ko girbi ba.
Q'ölle sen ıxha ine cigabışee mısvalybı gidğılna, inçile qiyğa xholle sennad ezuyiy-qiyşilıy ixhes deş.
7 Amma Allah ya aiko ni gabanku ne don in adana muku raguwa a duniya, in kuma ceci rayukanku ta wurin ceto mai girma.
Allahee zı şole ögee inyaqa xəbna suvabna iş haa'as, şu g'attivxhanav'u, ç'iyeyne aq'val havaacesva g'axuvu.
8 “Saboda haka fa, ba ku ba ne kuka aiko ni nan, Allah ne. Ya mai da ni mahaifi ga Fir’auna, shugaban dukan gidansa da kuma mai mulkin dukan Masar.
Mançil-allar zı inyaqa Allahee g'axuvu, şu deş. Mang'vee zake fironus dek xhinnena insan, cune xaana xərna, Misir ölkab vuk'lek vukkekana hı'ı.
9 Yanzu sai ku gaggauta zuwa wurin mahaifina ku faɗa masa, ‘Abin da ɗanka Yusuf ya ce; Allah ya mai da ni shugaban dukan Masar. Gangaro wurina; kada ka jinkirta.
Zaraba dekkısqa apk'ın mang'uk'le eyhe, dix Yusufee hayin vod eyhe: «Allahee zake Misir vuk'lek vukkekana hı'ı. Nimeeyiy əxə, zasqa ek'ra qora.
10 Za ka yi zama a yankin Goshen, ka kasance kusa da ni. Kai,’ya’yanka da kuma jikokinka, garkunanka da shanunka, da kuma dukan abin da kake da shi.
Ğu Misir Goşen eyhene cigee axvas. Ğunar, yiğın kulyfatbıb, yiğın nevabıb, çavra-vəq'əd, yiğın gırgıncad kar zas k'ane ixhes.
11 Zan tanada maka a nan, domin akwai saura shekaru biyar na yunwa masu zuwa. In ba haka ba, kai da gidanka da dukan mallakarka za ku zama gajiyayyu.’
Maa'ar zasse vaqa ilyakkas əxəsda. Deşxheene, ğunayiy yiğna xizan, çavra-vəq'ə dağamiyvalee vuxhes. İnçile qiyğab xholle senna mısvalla vuxhes».
12 “Ku kanku kun gani, haka ma ɗan’uwana Benyamin, cewa tabbatacce ni ne nake magana da ku.
Zı, Yusuf vorna şoka yuşana'ana, şok'led, yizde çoc Benyaminık'led man g'ecen.
13 Faɗa wa mahaifina game da dukan girman da aka ba ni a Masar, da kuma game da kome da kuka gani. Ku kuma kawo mahaifina a nan da sauri.”
Misir zı nəxriy ats'a, şok'le inyaa hucooyiy g'acu mançina gırgınçına gaf yizde dekkıs hav'u, mana ek'ra zasqa ayre.
14 Sa’an nan ya rungume ɗan’uwansa Benyamin ya yi kuka, sai Benyamin ya rungume shi yana kuka.
Yusufee cuna çoc Benyamin xhılibışeeqa sı'ımee q'öyursana gyaaşe giviyğal.
15 Ya sumbaci dukan’yan’uwansa, ya kuma yi kuka a kansu. Bayan haka sai’yan’uwansa suka yi masa magana.
Qiyğa mang'vee avxuyne çocaaşisıd ubbabı hı'ı, geşşe-geşşe manbı xhılibışeeqa sav'u. Qiyğale çocaaşe mang'uka meeb gaf hav'u.
16 Sa’ad da labarin ya kai fadan Fir’auna cewa’yan’uwan Yusuf sun zo, sai Fir’auna da dukan hafsoshin suka ji daɗi.
Yusufun çocar abına gaf fironne xaane insanaaşilqa hiviyxhar. Mana gaf g'avxhuna fironur cun insanarıb şadeebaxhenbı.
17 Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Faɗa wa’yan’uwanka, ‘Yi wannan; ku jibge dabbobinku ku koma zuwa ƙasar Kan’ana,
Fironee Yusufuk'le eyhen: – Çocaaşik'le eyhe inəxüd he'ecen: «Vuşde həyvanaaşilqa kar alixhxhı Kana'anne cigabışeeqa hudooracen.
18 Ku kawo mahaifinku da iyalanku zuwa wurina. Zan ba ku mafi kyau na ƙasar Masar, za ku kuwa ci moriyar ƙasar.’
Qiyğab dekkır, xizanıb ana zasqa ablecen. Zı şos Misirın gırgınçile yugun ciga heles. Şunad ma'ad alyadıyn gırgınçile yugun kar oxhanas».
19 “An kuma umarce ka, ka faɗa musu, ‘Ku yi wannan, ku ɗauki wagonu daga Masar domin’ya’yanku da matanku, ku ɗauki mahaifinku ku zo.
Sayid manbışik'le eyhe: «İnəxüd he'e: dekkısıniy vuşde xhunaşşeeşisın, uşaxaaşisın daşk'abı Misirğançe alyaat'u, gırgınbı inyaqa qudoora.
20 Kada ku damu da mallakarku, gama mafi kyau na Masar za su zama naku.’”
Mаa'ad axuyn vuşun kar qimiykan, Misireedın gırgınçile yugun kar vuşun ixhes».
21 Sai’ya’yan Isra’ila maza suka yi haka. Yusuf ya ba su wagonu kamar yadda Fir’auna ya umarta, ya kuma ba su guzuri don tafiyarsu.
İzrailyne dixbışe həməxüdıd ha'an. Yusufee fironee əmr hav'uyn xhinne manbışisın daşk'abıd, oxhanasın yəqqı'lqan otxhuniyıd helen.
22 Ya ba da sababbin riguna ga kowannensu amma ga Benyamin ya ba shi shekel ɗari uku na azurfa da riguna kashi biyar.
Manbışde gırgıng'us sa tanalinbı hele, Benyaminısmee xholle tanalinbıyiy xhebıd vəş nuk'ra hele.
23 Ga kuma abin da ya aika wa mahaifinsa, jakuna goma da aka jibge da abubuwa mafi kyau na Masar, da jakuna mata guda goma ɗauke da hatsi da burodi da waɗansu tanade-tanade don tafiyarsa.
Yusufee dekkısva Misirın gırgınçile yugun kariy suk, gıney yəqqı'sın oxhanasın alixhxhına g'able əməle g'uxoole.
24 Sa’an nan ya sallami’yan’uwansa, yayinda suke barin wurin ya ce musu, “Kada ku yi faɗa a hanya!”
Mang'vee çocar yəqqı'l haa'amee manbışik'le eyhen: – Yəqqı'l uğmooda.
25 Saboda haka suka haura, suka fita daga Masar, suka zo wurin maihaifinsu Yaƙub a ƙasar Kan’ana.
Manbı Misirğançe qığeepç'ı Kana'anne cigabışeeqa dekkıne Yaaq'ubne k'anyaqa qabı,
26 Suka faɗa masa, “Yusuf yana da rai! Gaskiya, shi ne mai mulkin dukan Masar.” Gaban Yaƙub ya fāɗi, domin bai gaskata su ba.
mang'uk'le eyhen: – Yusuf meerır, vucur Misir xhinnene ölkayna xərnavur! Man g'ayxhı Yaaq'ubun yik' aqqaqqa, manbışe uvhuynçilqa hayexhe deş.
27 Amma sa’ad da suka faɗa masa kome da Yusuf ya faɗa musu, da kuma sa’ad da ya ga wagonun da Yusuf ya aika don a ɗauke shi a kai da shi can, sai ya farfaɗo, ya dawo cikin hankalinsa.
Yusufee uvhuyn gırgın çocaaşe dekkıs yuşana'an. Vuc ıkkees Yusufee g'axuviyn daşk'abı g'acumee, Yaaq'ubun yik' cigeeqa qaylen.
28 Sai Yaƙub ya ce, “Na yarda! Ɗana Yusuf yana da rai har yanzu. Zan tafi in gan shi kafin in mutu.”
İzrailee eyhen: – Həşde zak'le ats'axhxhayn yizda Yusuf meerır! Zak'le mançile yugun medın hucoone g'ayxhes! Hasre qik'asse sa hark'ın mana g'aces!

< Farawa 45 >