< Farawa 43 >

1 A yanzu, yunwa ta yi tsanani a ƙasar.
Kana'anaşine cigabışee mısvalybı geedniy qeetxha.
2 Saboda haka sa’ad da suka cinye dukan hatsin da suka kawo daga Masar, mahaifinsu ya ce musu, “Ku koma, ku sayo mana ƙarin abinci.”
Çocaaşe Misirğançe abına suk opxhun g'apt'ımee, dekkee manbışik'le eyhen: – Havak'ne şas sık'ınin oxhanasın kar alişşe.
3 Amma Yahuda ya ce masa, “Mutumin ya gargaɗe mu sosai cewa, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai in ɗan’uwanku yana tare da ku.’
Yahudee mang'uk'le inəxüd eyhe: – Şene insanee şas yugda g'ayxhı'iyn, yizde ulesqa qımaale şokasana vuşda çoc dexhene.
4 In za ka aika da ɗan’uwanmu tare da mu, za mu gangara mu sayo maka abinci.
Ğu çoc şaka g'axuvuynxhiy şi hapk'ın vasın otxhuniy ileşşeyiy.
5 Amma in ba za ka aika da shi ba, ba za mu gangara ba, gama mutumin ya ce mana, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai ko in ɗan’uwanku yana tare da ku.’”
Ğu mana g'ıxdevee, şi maqa vüqqəs deş. Şene insanee şak'le uvhuynniy çoc ittyare yizde ulesqa qımaale.
6 Isra’ila ya yi tambaya, “Me ya sa kuka kawo wannan damuwa a kaina ta wurin faɗa wa mutumin cewa kuna da wani ɗan’uwa?”
Manbışde dekkee İzrailee eyhen: – Nya'a şu zalqa ina ver ablyav'u, nişisne şu şene insanık'le uvhu şoqa sayır çoc vornava?
7 Suka amsa, “Mutumin ya yi mana tambaya sosai game da kanmu da iyalinmu. Ya tambaye mu, ‘Mahaifinku yana da rai har yanzu? Kuna da wani ɗan’uwa?’ Mu dai mun amsa tambayoyinsa ne. Ta yaya za mu sani zai ce, ‘Ku kawo ɗan’uwanku a nan’?”
Manbışe eyhen: – Mane insanee yişdeyiy yişde xizanbışde hək'e geed qidghınbı hı'ı: «Həşde dek üç'ürne vor? Merna şoqa çoc vornane?» Şinad mang'une alidghıniybışis cuvabniy qele. Nya'a yişde ək'eleeqa qadayleyiy, mang'vee çoc ayreva eyhes ıxhay?
8 Sa’an nan Yahuda ya ce wa Isra’ila mahaifinsa, “Ka aika saurayin tare da ni za mu kuwa tafi nan da nan, saboda mu da’ya’yanmu mu rayu, kada mu mutu.
Yahudee dekkık'le İzrailik'le eyhen: – Gade g'aykke, şi əlyhəəs. Ğunar, şinab, uşaxarıb hidyapt'ı manke üç'übba aaxva.
9 Ni kaina zan tabbatar da lafiyarsa; na ɗauki lamuninsa, a hannuna za ka neme shi. In ban dawo da shi gare ka, in sa shi nan a gabanka ba, zan ɗauki laifin a gabanka dukan kwanakina.
Zı mang'ul-alla vas cuvab qeles, ğu mana zake qiyghne. Zı mana vasqa qidyaree, yiğne ögiyl ulyozar hide'ee, zı yiğne ögiyl qik'asmee vuk'ul avqa ixhes.
10 Ai, da ba mun jinkirta ba, da mun komo har sau biyu.”
Şi vaxt ılğıdyavhunaxhiy, həşdilqasse q'öneyəqees hapk'ın qabı vooxheyiy.
11 Sa’an nan mahaifinsu Isra’ila ya ce musu, “In dole ne a yi haka, to, sai ku yi. Ku sa waɗansu amfani mafi kyau na ƙasar a buhunanku, ku ɗauka zuwa wurin mutumin a matsayin kyauta, da ɗan man ƙanshi na shafawa, da kuma’yar zuma, da kayan yaji, da ƙaro, da tsabar citta da kuma almon.
İzrailee eyhen: – Mennəxüd dexhexhenee, şu in kar he'e: q'oç'ebışeeqa ine cigayne inette yugne meyvabışike, qiyğale xhinne balyzam, sık'ınin itv, ədviyat, ətriyat, püste, badam sı'ı mane insanıs pay xhinne ıkkee.
12 Ku ɗauki ninki biyu na yawan azurfa tare da ku, gama dole ku mayar da azurfan da aka sa a cikin bakunan buhunanku. Mai yiwuwa an yi haka a kuskure ne.
Q'öd şene ögiylinmeen nuk'ra aleet'e. Balagbışeead yı'q'əlqa qadıyn nuk'rad ıkkı vuşde xıleka sak'ale'e, sayib manbı balagbışeeqa yugba ilydyaakı vooxhe.
13 Ku ɗauki ɗan’uwanku kuma ku koma wurin mutumin nan da nan.
Çocur alyart'u, mane insanne k'anyaqa savk'le.
14 Bari Allah Maɗaukaki yă nuna muku alheri a gaban mutumin saboda yă bar ɗan’uwanku da Benyamin su dawo tare da ku. Ni kuwa, in na yi rashi, na yi rashi.”
Gırgın əxəne Allahee mana insan şos məxür g'üvəna qe'ecen, mang'veeyir vuşda şenasa çociy Benyamin şoka xaaqa savaak'alas havaasrecen. Zınar uşaxarşikena ixhesxhee, hasre ixhecen.
15 Saboda haka mutanen suka ɗauki kyautar, da kuma kuɗin da ya ninka na farko. Suka kuma ɗauki Benyamin, suka gaggauta suka gangara zuwa Masar suka kuma gabatar da kansu ga Yusuf.
Çocaaşe Benyaminır, paybıd, q'öd şenimen nuk'rad alyat'u hamankecab gyabak'anbı yəqqı'lqa. Misirqa hipxhır manbı Yusufusqa qavayle.
16 Sa’ad da Yusuf ya ga Benyamin tare da su, sai ya ce wa mai hidimar gidansa, “Ka shigar da mutanen cikin gida, ka yanka dabba ka shirya, gama mutanen za su ci abincin rana tare da ni.”
Yusufuk'le Benyaminır manbışika sa cigee g'acumee, cun xav vuk'lek ıkkekang'uk'le eyhen: – İn insanar yizde xaaqa quvku, həyvan gyuvk'u ç'əra qee'e, manbışe zaka yı'q'ı'hiyn karbı oxhanas.
17 Mutumin ya yi kamar yadda Yusuf ya faɗa masa, ya kuwa ɗauki mutanen zuwa gidan Yusuf.
Mane insanee Yusufee cuk'le nəxüdiy uvhu həməxüdud ha'an: man insanar quvkekkanbı Yusufne xaaqa.
18 Mutanen dai suka firgita sa’ad da aka ɗauke su zuwa gidansa. Suka yi tunani, “An kawo mu nan ne saboda azurfan da aka sa a cikin buhunanmu da farko. Yana so yă fāɗa mana, yă kuma sha ƙarfinmu, yă ƙwace mu kamar bayi, yă kuma kwashe jakunanmu.”
Manbışe co Yusufne xaaqa quvkekkava qəpq'ı'n eyhen: – Şene ögiyl balagbışee sak'alı'iyne nuk'ral-alla şi quvkekka. Mang'us şalqa xıl g'ot'alas, şale ğamxha əməler g'ayşu, şake nukarar haa'as vukkan.
19 Saboda haka suka je wurin mai yin wa Yusuf hidima, suka yi masa magana a bakin ƙofar gida.
Manbı xaaqa əkkəəne cigee Yusufne xav vuk'lek ıkkekang'usqa qeepxha inva eyhe:
20 Suka ce, “Ranka yă daɗe, mun zo nan ƙaro na farko don mu saya abinci,
– Yişda xərna, şi şene ögiylib otxhanan kar alişşes abıynbıniy.
21 amma a inda muka tsaya don mu kwana, da muka buɗe buhunanmu sai kowannenmu ya sami azurfansa daidai a bakin buhunsa. Saboda haka ga kuɗin a hannunmu, mun sāke komowa da su.
Şi xəmde aaxvane cigee balagbışin ghalybı aaqiyng'a, gırgıng'uk'le cun nuk'ra nəxüdiy vod k'ıl qidexha balagne ad iveeke. Həşde man şi yişde xıleka yı'q'əlqa sak'ala'a.
22 Mun kuma kawo ƙarin azurfa tare da mu don mu saya abinci. Ba mu san wa ya sa azurfanmu a cikin buhunanmu ba.”
G'iyniysın otxhuniy alişşesınıd şi nuk'ra curayda adı. Şen nuk'rad şavaame yişde balagbışeeqa gixhxhı, ats'a deş.
23 Sai mai hidimar ya ce, “Ba kome, kada ku ji tsoro. Allahnku, Allahn mahaifinku ne ya ba ku dukiyar a cikin buhunanku; ni dai, na karɓi azurfanku.” Sa’an nan ya fitar musu da Simeyon.
Xav vuk'lek ıkkekang'vee eyhen: – Gırgın çine cigal vod, qıməəq'ən. Vuşdeyiy vuşde dekkıne Allahee man nuk'ra vuşde balagbışeeqa gixhxhı. Şu şene ögee adıyn nuk'ra zasne vod. Qiyğaler Şimon manbışisqa qığayhe.
24 Mai yin hidimar ya ɗauki mutane zuwa gidan Yusuf ya ba su ruwa su wanke ƙafafunsu, ya kuma tanada wa jakunansu abinci.
Mane insanee çocar qavaylenbı Yusufne xaaqa. G'elybı hoğalasın manbışis xhyaniy əməleeşisın yemıd helen.
25 Suka shirya kyautansu domin isowar Yusuf da rana, gama sun ji cewa zai ci abinci a nan.
Çocaaşik'le uvhuyng'a co Yusufuka yı'q'ı'hin kar maa oxhanasva, manbışe mana qalesse con paybı qığa'anbı.
26 Sa’ad da Yusuf ya zo gida, sai suka ba shi kyautai da suka kawo, suka rusuna a gabansa har ƙasa.
Yusuf xaaqa qarımee, manbışe co adiyn paybı hagu, mang'une ögiyl çiyelqamee k'yoozaranbı.
27 Ya tambaye su, yaya suke, sa’an nan ya ce, “Yaya tsohon nan mahaifinku da kuka faɗa mini? Yana da rai har yanzu?”
Yusufee manbışike qidghın ha'a: – Co nəxübiyva? Şena şu eyhena vuşda q'əsda dek nəxürneva? Meernaneva həşde?
28 Suka amsa, “Bawanka mahaifinmu yana da rai har yanzu da kuma ƙoshin lafiya.” Suka kuma rusuna suka yi mubaya’a.
Manbışe eyhen: – Yiğna g'ul, yişda dek meerna, yugra vor. Manıd uvhu Yusufne ögiyl ç'iyelqamee k'yoozaranbı.
29 Da ya ɗaga idanu, sai ya ga ɗan’uwansa Benyamin, ɗan mahaifiyarsa, sai ya yi tambaya, “Wannan ne ƙaramin ɗan’uwanku, wanda kuka faɗa mini a kai?” Ya kuma ce, “Allah yă yi maka albarka, ɗana.”
Yusufee ul alivk'arav'uyng'a cune yedikena çoc Benyamin g'acu eyhen: – Şena şu zak'le eyhena k'ınna çoc haynane? Qiyğa Benyaminık'le eyhen: – Dix, Allahee vas yugun helen.
30 Saboda motsi mai zurfi da zuciyarsa ta yi da ganin ɗan’uwansa, sai Yusuf ya gaggauta ya fita, ya nemi wuri yă yi kuka. Ya shiga ɗakinsa ya yi kuka a can.
Yusufuk'le çoc g'acumee, mang'un yik' hoyç'an giyğal, geşşuy qadayle. Mana ek'ra qığeç'u, cune gozeeqa ark'ın yugra geşşena.
31 Bayan ya wanke fuskarsa, sai ya fito ya daure, ya umarta, “A kawo abinci.”
Yusuf aq'va hodğul qiğeç'e. Mang'vee geşşuy aqqı əmr haa'a: – Otxhuniy qalle.
32 Sai aka raba musu abinci, nasa shi kaɗai su kuma su kaɗai, domin Masarawa ba sa cin abinci tare da Ibraniyawa, gama wannan abin ƙyama ne ga Masarawa.
Otxhuniy mang'us curayda, çocaaşis curayda, mang'uka kar otxhanne Misirbışis curayda qadayle. Misirğançenbışisse Cühüt'yaaşika sacigee kar oxhanas əxən deşdiy, mançile Misirğançenbı həlyvəyq'ənanbıniy.
33 Aka zaunar da’yan’uwan Yusuf a gabansa bisa ga shekarunsu, daga ɗan fari zuwa auta.’Yan’uwan kuwa suka duddubi juna suna mamaki.
Yusufne ögiyl çocar senbışis sik'ı çiçiqab qihna gyuv'araa'a. Manbı sana-sang'uqa ilyаakı mattebaxhenbı.
34 Daga teburin da yake a gaban Yusuf aka riƙa ɗibar rabonsu ana kai musu, amma rabon Benyamin ya yi biyar ɗin na kowannensu. Suka kuwa sha, suka yi murna tare da shi.
Yusufne ögiylyne otxhuniybışike manbışisdab pay curaa'ana. Saccu Benyaminna pay mansanbışde paybışile xhoniyəqqee xəppa vuxha. Məxüd manbışe mang'uka yugda otxhun-ulyoğan.

< Farawa 43 >