< Farawa 43 >

1 A yanzu, yunwa ta yi tsanani a ƙasar.
Lakota v deželi pa je bila huda.
2 Saboda haka sa’ad da suka cinye dukan hatsin da suka kawo daga Masar, mahaifinsu ya ce musu, “Ku koma, ku sayo mana ƙarin abinci.”
Pripetilo se je, ko so pojedli žito, ki so ga prinesli iz Egipta, da jim je njihov oče rekel: »Ponovno pojdite, kupite nam malo hrane.«
3 Amma Yahuda ya ce masa, “Mutumin ya gargaɗe mu sosai cewa, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai in ɗan’uwanku yana tare da ku.’
Juda mu je spregovoril, rekoč: »Človek nam je slovesno izpričal, rekoč: ›Ne boste videli mojega obraza, razen če bo z vami vaš brat.‹
4 In za ka aika da ɗan’uwanmu tare da mu, za mu gangara mu sayo maka abinci.
Če hočeš z nami poslati našega brata, bomo šli dol in ti kupili hrano,
5 Amma in ba za ka aika da shi ba, ba za mu gangara ba, gama mutumin ya ce mana, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai ko in ɗan’uwanku yana tare da ku.’”
toda če ga nočeš poslati, ne bomo šli dol, kajti človek nam je rekel: ›Ne boste videli mojega obraza, razen če bo z vami vaš brat.‹«
6 Isra’ila ya yi tambaya, “Me ya sa kuka kawo wannan damuwa a kaina ta wurin faɗa wa mutumin cewa kuna da wani ɗan’uwa?”
Izrael je rekel: »Zakaj postopate z menoj tako slabo, da ste možu povedali, da imate še brata?«
7 Suka amsa, “Mutumin ya yi mana tambaya sosai game da kanmu da iyalinmu. Ya tambaye mu, ‘Mahaifinku yana da rai har yanzu? Kuna da wani ɗan’uwa?’ Mu dai mun amsa tambayoyinsa ne. Ta yaya za mu sani zai ce, ‘Ku kawo ɗan’uwanku a nan’?”
Rekli so: »Mož nas je strogo povprašal o našem stanju in o našem sorodstvu, rekoč: › Ali vaš oče še živi? Imate še enega brata?‹ In povedali smo mu glede na pomen teh besed. Mar bi lahko zagotovo vedeli, da bo rekel: ›Svojega brata pripeljite dol?‹«
8 Sa’an nan Yahuda ya ce wa Isra’ila mahaifinsa, “Ka aika saurayin tare da ni za mu kuwa tafi nan da nan, saboda mu da’ya’yanmu mu rayu, kada mu mutu.
Juda pa je svojemu očetu Izraelu rekel: »Pošlji dečka z menoj in bomo vstali ter šli, da bomo lahko živeli in ne umrli, tako mi, kakor ti in tudi naši malčki.
9 Ni kaina zan tabbatar da lafiyarsa; na ɗauki lamuninsa, a hannuna za ka neme shi. In ban dawo da shi gare ka, in sa shi nan a gabanka ba, zan ɗauki laifin a gabanka dukan kwanakina.
Jaz bom poroštvo zanj. Iz moje roke ga boš zahteval. Če ti ga ne privedem in postavim predte, potem naj krivdo nosim na veke,
10 Ai, da ba mun jinkirta ba, da mun komo har sau biyu.”
kajti razen, če se ne bi obotavljali, bi se zagotovo sedaj drugič vrnili.«
11 Sa’an nan mahaifinsu Isra’ila ya ce musu, “In dole ne a yi haka, to, sai ku yi. Ku sa waɗansu amfani mafi kyau na ƙasar a buhunanku, ku ɗauka zuwa wurin mutumin a matsayin kyauta, da ɗan man ƙanshi na shafawa, da kuma’yar zuma, da kayan yaji, da ƙaro, da tsabar citta da kuma almon.
Njihov oče Izrael jim je rekel: »Če mora biti to sedaj tako, storite tole. Vzemite od najboljših sadov dežele v svoje posode in odnesite dol človeku darilo, malo balzama, malo meda, dišave, miro, oreščke in mandlje.
12 Ku ɗauki ninki biyu na yawan azurfa tare da ku, gama dole ku mayar da azurfan da aka sa a cikin bakunan buhunanku. Mai yiwuwa an yi haka a kuskure ne.
V svoje roke vzemite dvojen denar. Denar, ki je bil priveden nazaj v ustjih vaših vreč, ga ponovno odnesite v svoji roki; morda je bila to pomota.
13 Ku ɗauki ɗan’uwanku kuma ku koma wurin mutumin nan da nan.
Vzemite tudi svojega brata in vstanite, ponovno pojdite k človeku.
14 Bari Allah Maɗaukaki yă nuna muku alheri a gaban mutumin saboda yă bar ɗan’uwanku da Benyamin su dawo tare da ku. Ni kuwa, in na yi rashi, na yi rashi.”
Bog Vsemogočni pa naj vam da usmiljenje pred človekom, da lahko odpošlje proč vašega drugega brata in Benjamina. Če bom oropan svojih otrok, sem oropan.«
15 Saboda haka mutanen suka ɗauki kyautar, da kuma kuɗin da ya ninka na farko. Suka kuma ɗauki Benyamin, suka gaggauta suka gangara zuwa Masar suka kuma gabatar da kansu ga Yusuf.
Možje so vzeli to darilo in v svojo roko vzeli dvojen denar in Benjamina. Vstali so in odšli dol k Egiptu in obstali pred Jožefom.
16 Sa’ad da Yusuf ya ga Benyamin tare da su, sai ya ce wa mai hidimar gidansa, “Ka shigar da mutanen cikin gida, ka yanka dabba ka shirya, gama mutanen za su ci abincin rana tare da ni.”
Ko je Jožef z njimi zagledal Benjamina je gospodarju svoje hiše rekel: »Privedi te može domov in zakolji in pripravi, kajti ti možje bodo opoldan kosili z menoj.«
17 Mutumin ya yi kamar yadda Yusuf ya faɗa masa, ya kuwa ɗauki mutanen zuwa gidan Yusuf.
Človek je storil kakor je Jožef zaukazal in človek je može privedel v Jožefovo hišo.
18 Mutanen dai suka firgita sa’ad da aka ɗauke su zuwa gidansa. Suka yi tunani, “An kawo mu nan ne saboda azurfan da aka sa a cikin buhunanmu da farko. Yana so yă fāɗa mana, yă kuma sha ƙarfinmu, yă ƙwace mu kamar bayi, yă kuma kwashe jakunanmu.”
Možje pa so bili prestrašeni, ker so bili privedeni v Jožefovo hišo. Rekli so: »Zaradi denarja, ki je bil prvič vrnjen v naše vreče, smo bili privedeni noter; da lahko zoper nas iščejo priložnost in padejo na nas in vzamejo za sužnje nas in naše osle.«
19 Saboda haka suka je wurin mai yin wa Yusuf hidima, suka yi masa magana a bakin ƙofar gida.
Približali so se oskrbniku Jožefove hiše ter se z njim posvetovali pri hišnih vratih
20 Suka ce, “Ranka yă daɗe, mun zo nan ƙaro na farko don mu saya abinci,
in rekli: »Oh gospod, prvič smo zares prišli dol, da kupimo hrano
21 amma a inda muka tsaya don mu kwana, da muka buɗe buhunanmu sai kowannenmu ya sami azurfansa daidai a bakin buhunsa. Saboda haka ga kuɗin a hannunmu, mun sāke komowa da su.
in pripetilo se je, ko smo prišli v gostišče, da smo odprli svoje vreče in glej, denar vsakega človeka je bil v ustju njegove vreče, naš denar v polni teži in mi smo ga ponovno prinesli v svoji roki.
22 Mun kuma kawo ƙarin azurfa tare da mu don mu saya abinci. Ba mu san wa ya sa azurfanmu a cikin buhunanmu ba.”
In še en denar smo prinesli dol v svojih rokah, da kupimo hrano. Ne moremo povedati, kdo je naš denar položil v naše vreče.«
23 Sai mai hidimar ya ce, “Ba kome, kada ku ji tsoro. Allahnku, Allahn mahaifinku ne ya ba ku dukiyar a cikin buhunanku; ni dai, na karɓi azurfanku.” Sa’an nan ya fitar musu da Simeyon.
Rekel je: »Mir vam bodi, ne bojte se. Vaš Bog in Bog vašega očeta vam je v vaše vreče dal zaklad. Jaz sem imel vaš denar.« In k njim je privedel Simeona.
24 Mai yin hidimar ya ɗauki mutane zuwa gidan Yusuf ya ba su ruwa su wanke ƙafafunsu, ya kuma tanada wa jakunansu abinci.
Človek je može privedel v Jožefovo hišo in jim dal vode in umili so si svoja stopala in njihovim oslom je dal krmo.
25 Suka shirya kyautansu domin isowar Yusuf da rana, gama sun ji cewa zai ci abinci a nan.
In pripravili so darilo za Jožefa, ki je prišel opoldan, kajti slišali so, da bodo tam jedli kruh.
26 Sa’ad da Yusuf ya zo gida, sai suka ba shi kyautai da suka kawo, suka rusuna a gabansa har ƙasa.
Ko je Jožef prišel domov, so mu prinesli darilo, ki je bilo v njihovi roki, v hišo in se mu priklonili k zemlji.
27 Ya tambaye su, yaya suke, sa’an nan ya ce, “Yaya tsohon nan mahaifinku da kuka faɗa mini? Yana da rai har yanzu?”
Vprašal jih je o njihovi blaginji in rekel: » Ali je vaš oče zdrav, starec, o katerem ste govorili? Ali še živi?«
28 Suka amsa, “Bawanka mahaifinmu yana da rai har yanzu da kuma ƙoshin lafiya.” Suka kuma rusuna suka yi mubaya’a.
Odgovorili so: »Tvoj služabnik, naš oče, je dobrega zdravja, on je še vedno živ.« In sklonili so svoje glave in se globoko priklonili.
29 Da ya ɗaga idanu, sai ya ga ɗan’uwansa Benyamin, ɗan mahaifiyarsa, sai ya yi tambaya, “Wannan ne ƙaramin ɗan’uwanku, wanda kuka faɗa mini a kai?” Ya kuma ce, “Allah yă yi maka albarka, ɗana.”
Povzdignil je svoje oči in zagledal svojega brata Benjamina, sina svoje matere ter rekel: » Ali je to vaš mlajši brat, o katerem ste mi govorili?« Rekel je: »Bog ti bodi milostljiv, moj sin.«
30 Saboda motsi mai zurfi da zuciyarsa ta yi da ganin ɗan’uwansa, sai Yusuf ya gaggauta ya fita, ya nemi wuri yă yi kuka. Ya shiga ɗakinsa ya yi kuka a can.
Jožef se je podvizal, kajti njegova notranjost je hrepenela za njegovim bratom in iskal je kje bi se zjokal in vstopil v svojo sobo in se tam zjokal.
31 Bayan ya wanke fuskarsa, sai ya fito ya daure, ya umarta, “A kawo abinci.”
Umil si je obraz, odšel ven in se zadrževal ter rekel: »Pripravite kruh.«
32 Sai aka raba musu abinci, nasa shi kaɗai su kuma su kaɗai, domin Masarawa ba sa cin abinci tare da Ibraniyawa, gama wannan abin ƙyama ne ga Masarawa.
Pripravili so posebej zanj in posebej zanje in posebej za Egipčane, ki so jedli z njim, ker Egipčani ne smejo jesti kruha s Hebrejci, kajti to je Egipčanom ogabnost.
33 Aka zaunar da’yan’uwan Yusuf a gabansa bisa ga shekarunsu, daga ɗan fari zuwa auta.’Yan’uwan kuwa suka duddubi juna suna mamaki.
Sedeli so pred njim, prvorojenec glede na njegovo pravico prvorojenstva in najmlajši glede na svojo mladost in možje so se čudili drug drugemu.
34 Daga teburin da yake a gaban Yusuf aka riƙa ɗibar rabonsu ana kai musu, amma rabon Benyamin ya yi biyar ɗin na kowannensu. Suka kuwa sha, suka yi murna tare da shi.
Vzel je in jim poslal jedi izpred sebe, toda Benjaminovih jedi je bilo petkrat več kakor od kateregakoli izmed njih. In pili so in bili veseli z njim.

< Farawa 43 >