< Farawa 42 >

1 Sa’ad da Yaƙub ya sami labari cewa akwai hatsi a Masar, sai ya ce wa’ya’yansa maza, “Don me kuke duban juna kawai?”
Kad nu Jēkabs redzēja, ka labība bija Ēģiptes zemē, tad viņš saviem dēliem sacīja: ko jūs skatāties?
2 Ya ci gaba, “Na ji cewa akwai hatsi a Masar. Ku gangara can ku sayo mana, domin mu rayu kada mu mutu.”
Un viņš sacīja: redzi, es esmu dzirdējis, labību esam Ēģiptes zemē, noejat turp un pērciet mums no turienes, lai dzīvojam un nemirstam.
3 Sai goma daga cikin’yan’uwan Yusuf suka gangara don su saya hatsi daga Masar.
Tad desmit Jāzepa brāļi nogāja, labības pirkt no Ēģiptes zemes.
4 Amma Yaƙub bai aiki Benyamin, ɗan’uwan Yusuf tare da sauran ba, gama yana tsoro kada wani abu yă faru da shi.
Bet Benjaminu, Jāzepa brāli, Jēkabs nesūtīja ar viņa brāļiem, jo tas sacīja: ka to kāda nelaime neaizņem.
5 Sai’ya’yan Yaƙub suka isa Masar tare da sauran mutanen don sayen abinci, gama yunwar ta kai yankin Kan’ana ma.
Tā Israēla dēli nāca, labības pirkt līdz ar citiem, kas turp gāja, jo bads bija arī Kanaāna zemē.
6 To, Yusuf ne gwamnar ƙasar wanda yake sayar da hatsi ga dukan mutanenta. Saboda haka sa’ad da’yan’uwan Yusuf suka isa, sai suka rusuna masa har ƙasa da fuskokinsu.
Un Jāzeps bija tas valdītājs pār zemi un pārdeva visiem tās zemes ļaudīm, un Jāzepa brāļi nāca un klanījās viņa priekšā ar vaigu pie zemes.
7 Nan da nan da Yusuf ya ga’yan’uwansa, sai ya gane su, amma ya yi kamar baƙo, ya kuma yi musu magana da tsawa. Ya tambaya, “Daga ina kuka fito?” Suka amsa, “Daga ƙasar Kan’ana, don mu saya abinci.”
Tad Jāzeps redzēja savus brāļus un tos pazina, bet viņš likās pret tiem svešs, un runāja ar tiem bargi un sacīja uz tiem: no kurienes jūs nākat? Un tie sacīja: no Kanaāna zemes, maizes pirkt.
8 Ko da yake Yusuf ya gane’yan’uwansa, su ba su gane shi ba.
Un Jāzeps pazina savus brāļus, bet tie viņu nepazina.
9 Sa’an nan ya tuna da mafarkansa game da su, ya kuma ce musu, “Ku’yan leƙen asiri ne! Kun zo don ku leƙi asirin ƙasar ku ga inda ba ta da tsaro.”
Un Jāzeps pieminēja savus sapņus, ko viņš par tiem bija sapņojis, un viņš uz tiem sacīja: jūs esat izlūki, jūs esat nākuši raudzīt, kur zemei var piekļūt.
10 Suka amsa suka ce, “A’a, ranka yă daɗe, bayinka sun zo don saya abinci ne.
Un tie uz viņu sacīja: nē, mans kungs, tavi kalpi ir nākuši, maizes pirkt.
11 Mu duka’ya’yan mutum ɗaya maza ne. Bayinka mutane ne masu gaskiya, ba’yan leƙen asiri ba ne.”
Mēs visi esam viena vīra dēli, mēs esam taisni ļaudis, tavi kalpi nav izlūki.
12 Ya ce musu “Sam! Kun zo ne ku ga inda ƙasarmu babu tsaro.”
Un viņš uz tiem sacīja: nē, bet jūs esat nākuši izlūkot, kur zemei var piekļūt.
13 Amma suka amsa suka ce, “Bayinka dā su goma sha biyu ne,’yan’uwa,’ya’yan mutum guda maza, wanda yake zama a ƙasar Kan’ana. Ƙaraminmu yanzu yana tare da mahaifinmu, ɗayan kuma ya rasu.”
Un tie sacīja: mēs tavi kalpi bijām divpadsmit brāļi, viena paša vīra dēli Kanaāna zemē, un redzi, tas jaunākais vēl šodien ir pie mūsu tēva, bet tā viena vairs nav.
14 Yusuf ya ce musu, “Daidai ne yadda na faɗa muku. Ku’yan leƙen asiri ne!
Tad Jāzeps uz tiem sacīja: tā tas ir, kā es uz jums esmu runājis un sacījis: jūs esat izlūki.
15 Ga kuwa yadda za a gwada ku. Muddin Fir’auna yana a raye, ba za ku bar wannan wuri ba sai ƙaramin ɗan’uwanku ya zo nan.
Pie tam jūs tapsiet pārbaudīti; tik tiešām kā Faraons dzīvo, jūs no šejienes netiksiet projām, ja jūsu jaunākais brālis nenāk šurpu.
16 Ku aiki ɗaya daga cikinku yă kawo ɗan’uwanku; za a sa sauranku a kurkuku, saboda a gwada maganarku a ga ko gaskiya ce kuke faɗi. In ba haka ba, to, da ran Fir’auna, ku’yan leƙen asiri ne!”
Sūtiet vienu no jums, kas atved jūsu brāli, bet jūs paliekat cietumā, tad jūsu vārdi taps pārbaudīti, vai pie jums ir patiesība, un ja ne, tik tiešām kā Faraons dzīvo, tad jūs esat izlūki.
17 Ya kuwa sa su duka a kurkuku na kwana uku.
Un viņš tos kopā lika trīs dienas cietumā.
18 A rana ta uku, Yusuf ya ce musu, “Ku yi wannan za ku kuwa rayu, gama ina tsoron Allah.
Un trešā dienā Jāzeps uz tiem sacīja: dariet tā, tad jūs dzīvosiet; es bīstos Dievu.
19 In ku mutane masu gaskiya ne, ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku yă zauna a kurkuku, yayinda sauranku su tafi, su kai hatsi don gidajenku da suke yunwa.
Ja jūs esat taisni ļaudis, tad lai viens no jūsu brāļiem paliek saistīts cietumā, un jūs ejat, pārvediet to labību, tādēļ ka bads jūsu mājās.
20 Amma dole ku kawo ƙaramin ɗan’uwanku gare ni, saboda a tabbatar da maganarku har ba za ku mutu ba.” Suka kuwa yi haka.
Un atvediet savu jaunāko brāli pie manis, tad jūsu vārdi taps atrasti taisni, un jūs nemirsiet; un tie tā darīja.
21 Sai suka ce wa juna, “Tabbatacce ana hukunta mu ne saboda ɗan’uwanmu. Mun ga yadda ya yi wahala sa’ad da ya roƙe mu saboda ransa, amma ba mu saurare shi ba, shi ya sa wannan wahala ta zo mana.”
Tad tie sacīja viens uz otru: patiesi, mēs esam noziegušies pret savu brāli, ka mēs viņa dvēseles bēdas redzējām, kad viņš no mums žēlastības lūdzās, un neklausījām; tādēļ šās bēdas nāk pār mums.
22 Ruben ya amsa, “Ban faɗa muku cewa kada ku ɗauki alhakin yaron nan ba, sai kuka ƙi ji, to, yau ga alhakin jininsa muke biya.”
Un Rūbens tiem atbildēja un sacīja: vai es jums to neteicu sacīdams: neapgrēkojaties pret to bērnu, bet jūs neklausījāt? Un nu redzi, viņa asinis top meklētas.
23 Ba su san cewa Yusuf yana jin su ba, da yake yana amfani da mai fassara ne.
Un tie nezināja, ka Jāzeps to saprata, jo tur bija tulks viņu starpā.
24 Sai ya juya daga gare su ya yi kuka, sa’an nan ya dawo ya yi musu magana kuma. Ya sa aka ɗauke Simeyon daga gare su, aka daure shi a idanunsu.
Un viņš no tiem novērsās un raudāja, un atkal pie tiem atgriezās un ar tiem runāja, un ņēma no viņu vidus Sīmeanu un to saistīja priekš viņu acīm.
25 Yusuf ya yi umarni a cika buhunansu da hatsi, a kuma sa azurfan kowane mutum a cikin buhunsa, a kuma ba su kalaci don tafiyarsu. Bayan aka yi musu wannan,
Un Jāzeps pavēlēja viņu maisus pildīt ar labību un viņu naudu atlikt ikkatram savā maisā, un tiem dot ceļa barību uz ceļu; un tiem tā tapa darīts.
26 suka jibga hatsinsu a kan jakuna, sai suka kama hanya.
Un tie uzkrāva savu labību uz saviem ēzeļiem un aizgāja no turienes.
27 A wurin da suka tsaya don su kwana, ɗaya daga cikinsu ya buɗe buhunsa don yă ciyar da jakinsa, sai ya ga azurfansa a bakin buhunsa.
Kad nu viens no tiem savu maisu atraisīja, savu ēzeli barot mājas vietā, tad tas ieraudzīja savu naudu, un redzi, tā bija viņa maisa virsgalā.
28 Sai ya ce wa’yan’uwansa, “An mayar mini da azurfata. Ga shi a cikin buhuna.” Zuciyarsu ta karai, suka dubi juna suna rawan jiki, suka ce, “Mene ne wannan da Allah ya yi mana?”
Un tas sacīja uz saviem brāļiem: mana nauda man ir atlikta, un redzi, tā ir manā maisā. Tad tiem sirds iztrūkās un tie pārbijās viens uz otru sacīdami: kas tas ir, ko Dievs mums ir darījis?
29 Sa’ad da suka zo wurin mahaifinsu Yaƙub a ƙasar Kan’ana, suka faɗa masa dukan abin da ya faru da su. Suka ce,
Un tie nāca pie Jēkaba, sava tēva, uz Kanaāna zemi un teica tam visu, kas tiem bija noticis, un sacīja:
30 “Mutumin da yake shugaba a ƙasar ya yi mana matsananciyar magana, ya kuma ɗauke mu tamƙar’yan leƙen asirin ƙasa.
Tas vīrs, tas zemes kungs, runāja bargi ar mums un mūs turēja par zemes izlūkiem.
31 Amma muka ce masa, ‘Mu masu gaskiya ne; mu ba’yan leƙen asiri ba ne.
Tad mēs tam sacījām: mēs esam taisni ļaudis, mēs neesam izlūki bijuši.
32 Dā mu’yan’uwa ne goma sha biyu,’ya’yan mahaifi guda maza. Ɗayanmu ya rasu, kuma ƙaramin yanzu yana tare da mahaifinmu a Kan’ana.’
Mēs bijām divpadsmit brāļi, sava tēva dēli, viena vairs nav, un tas jaunākais vēl šodien ir pie mūsu tēva Kanaāna zemē.
33 “Sai mutumin wanda yake shugaba a kan ƙasar ya ce mana, ‘Ga yadda zan san ko ku mutane masu gaskiya ne. Ku bar ɗaya daga cikin’yan’uwanku a nan tare da ni, ku ɗauki abinci domin gidajenku masu yunwa, ku tafi.
Un tas vīrs, tas zemes kungs, mums sacīja: pie tam es nomanīšu, jūs esam taisnus: pametiet vienu no saviem brāļiem pie manis un ņemiet, ko jums vajag, un noejat,
34 Amma ku kawo mini ƙaramin ɗan’uwanku domin in san cewa ku ba’yan leƙen asiri ba ne, amma mutane ne masu gaskiya. Sa’an nan zan mayar muku da ɗan’uwanku, ku kuma iya yin sana’a a ƙasar.’”
Un atvediet savu jaunāko brāli pie manis, tad es manīšu, jūs neesam izlūkus, bet taisnus ļaudis. Jūsu brāli es jums atdošu un jums ļaušu šinī zemē pirkt un pārdot.
35 Yayinda suke juyewa hatsi daga buhunansu, sai ga ƙunshin azurfan kowane mutum a buhunsa! Sa’ad da su da mahaifinsu suka ga ƙunshe-ƙunshen kuɗi, suka firgita.
Un kad tie savus maisus izbēra, redzi, tad ikviens atrada savu naudas mučkuli(maisiņu) savā maisā, un tie ieraudzīja savus naudas mučkuļus, viņi un viņu tēvs, un tie izbijās.
36 Yaƙub mahaifinsu, ya ce musu, “Kun sa ni rashin’ya’yana. Yusuf ya rasu, Simeyon kuma ba ya nan, yanzu kuma kuna so ku ɗauki Benyamin. Kome yana gāba da ni!”
Tad Jēkabs, viņu tēvs, uz tiem sacīja: jūs man paņemat manus bērnus: Jāzepa vairs nav un Sīmeana vairs nav, un Benjaminu jūs ņemsiet; viss tas nāk man virsū.
37 Sai Ruben ya ce wa mahaifinsa, “Ka kashe dukan’ya’yana maza, in ban dawo da shi gare ka ba. Ka sa shi ga kulawata, zan kuwa dawo da shi.”
Tad Rūbens runāja ar savu tēvu un sacīja: ja es to pie tevis neatvedīšu atpakaļ, tad nokauj manus divus dēlus; dod viņu manā rokā, tad es viņu pie tevis atvedīšu atpakaļ.
38 Amma Yaƙub ya ce, “Ɗana ba zai gangara zuwa can tare da ku ba, ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kaɗai ya rage. In wani abu ya faru da shi a tafiyar da za ku yi, za ku sa furfurata ta gangara zuwa kabari cikin baƙin ciki.” (Sheol h7585)
Bet viņš sacīja: manam dēlam nebūs noiet ar jums, jo viņa brālis ir miris, un tas ir viens pats atlicis. Ja tam kāda nelaime notiks uz ceļa, kur jūs iesiet, tad jūs manus sirmos matus ar sirdēstiem novedīsiet bedrē. (Sheol h7585)

< Farawa 42 >