< Farawa 40 >

1 Bayan ɗan lokaci, sai mai riƙon kwaf da mai tuyan sarkin Masar suka yi wa maigidansu, sarkin Masar laifi.
Asili, eso enoga, Idibidi hina bagade (Felou) amo ea waini ouligisu dunu amola ea agi hamosu dunu, da hina bagade ougima: ne hou hamoi.
2 Fir’auna ya yi fushi da hafsoshin nan nasa guda biyu, shugaban masu shayarwa da shugaban masu tuya,
Hina bagade da amo dunu aduna elama ougi bagade.
3 ya kuma sa su a kurkuku a cikin gidan shugaban masu tsaro, a wannan kurkukun da aka sa Yusuf.
E da amo dunu se iasu diasu ganodini ha: digi. Ela da se iasu diasu ouligisu hina dunu ea diasu ganodini esalu. Yousefe amola da amo diasu ganodini esalebe ba: i.
4 Sai shugaban masu tsaro ya danƙa su a hannun Yusuf, ya kuwa yi musu hidima. Bayan sun jima cikin kurkuku,
Ela da eso bagohame amo se iasu diasu ganodini esalu. Se iasu diasu ouligisu hina da sia: beba: le, Yousefe da amo dunuma hawa: hamosu dunu esalu.
5 sai kowanne a cikin mutum biyun nan, mai riƙon kwaf da mai tuya na sarkin Masar, waɗanda aka sa a kurkuku, suka yi mafarki a dare ɗaya, kuma kowane mafarki ya kasance da fassara irin tasa.
Gasi afaega, hina bagade ea waini ouligisu dunu da simasia ba: i amola agi ouligisu dunu da eno simasia ba: i. Amo simasia ba: i da bai hisu hisu galu.
6 Sa’ad da Yusuf ya zo wurinsu kashegari, sai ya ga duk sun damu.
Hahabe, Yousefe da elama misini, ela da da: i dioi esalebe ba: i.
7 Saboda haka ya tambayi hafsoshin Fir’auna, waɗanda suke a kurkuku tare da shi, a gidan maigidansa ya ce, “Me ya sa fuskokinku suke a ɓace haka?”
E da elama amane adole ba: i, “Alia da abuli da: i dione esalabala?”
8 Sai suka amsa, “Mu biyu, mun yi mafarki, amma babu wani da zai fassara mana su.” Sa’an nan Yusuf ya ce musu, “Fassara ba daga Allah take zuwa ba? Ku faɗa mini mafarkanku.”
Ela da bu adole i, “Ania da hisu hisu simasia ba: i. Be amo ea bai olelemusa: , dunu da guiguda: hame esala.” Yousefe da amane sia: i, “Gode Hi fawane da simasia ba: su bai olelemusa: gasa iaha. Alia simasia ba: su amo nama adoma.”
9 Sai shugaban masu shayarwa ya faɗa wa Yusuf mafarkinsa. Ya ce masa, “A cikin mafarkina, na ga kuringa a gabana,
Amalalu, waini hano ouligisu da amane sia: i, “Na simasia ba: i amo ganodini na da waini efe na midadi lelebe ba: i.
10 kuma a kuringar, akwai rassa uku. Nan da nan kuringar ta yi toho, ta huda, ta kuma yi nonna har suka nuna, suka zama inabi.
Waini efe da amoda udiana dialu. Lubi da misini amola mosoi amola fage misini yoi ba: i.
11 Kwaf Fir’auna kuwa yana a hannuna, na kuma ɗiba inabin na matse su cikin kwaf Fir’auna, na kuma sa kwaf ɗin a hannunsa.”
Na da Felou ea faigelei gagui dialebe ba: i. Amaiba: le, na da waini fage lale, labugili, waini hano amo Felou ea faigelei ganodini salawane, Felou ea lobo ganodini ligisi.”
12 Yusuf ya ce masa, “Ga abin da mafarkin yake nufi, ‘Rassan nan uku, kwana uku ne.
Yousefe da ema amane sia: i, “Bai da agoane diala. Waini amoda udiana da dawa: loma: ne eso udiana.
13 Cikin kwana uku, Fir’auna zai fitar da kai, yă maido da kai a matsayinka, za ka kuwa sa kwaf Fir’auna cikin hannunsa, kamar yadda ka saba yi sa’ad da kake mai riƙon kwaf nasa.
Eso udiana asili, Felou da dia se iasu diasu logo doasili, dia musa: hawa: hamosu dima bu imunu. Di da dia musa: hou defele, ema waini faigelei imunu.
14 Amma fa, sa’ad da kome ya zama maka da kyau, ka tuna da ni, ka kuma yi mini alheri, ka ambace ni wa Fir’auna, ka fid da ni daga wannan kurkuku.
Be di hahawane dia musa: hawa: hamosu bu lasea, dia na mae gogolema. Na se iasu diasu logo doasima: ne Felouma sia: ma.
15 Gama da ƙarfi ne aka ɗauke ni daga ƙasar Ibraniyawa, ko a nan ma ban yi wani abin da ya cancanci a sa ni cikin kurkuku ba.’”
Na da musa: Hibulu sogega enoga gasawane gagulaligi, mugululi asi dagoi ba: i, amola Idibidi soge ganodini wadela: i hou se iasu diasu ganodini salima: ne hamedafa hamoi.”
16 Sa’ad da shugaban masu tuya ya ga cewa Yusuf ya ba da fassara mai gamsarwa, sai ya ce, wa Yusuf, “Ni ma na yi mafarki. A kaina, akwai kwanduna uku na burodi.
Bisili agi hamosu dunu da waini ouligisu ea simasia ba: i da hahawane olelei, amo ba: beba: le e da Yousefema amane sia: i, “Na amola da simasia ba: i. Na da na dialuma da: iya agi daba udiana gaguli ahoanebe ba: i.
17 A kwandon na bisa, akwai kayan iri-iri da aka toya, masu kyau domin Fir’auna, amma tsuntsaye suka ci su a kwandon da yake kaina.”
Daba amo gadodili diala amo ganodini da Felou ea agi gobei hisu hisu dialebe ba: i. Amola sio da amo nanebe ba: i.”
18 Yusuf ya ce, “Ga abin da mafarkin yake nufi, ‘Kwanduna uku, kwanaki uku ne.
Yousefe da bu adole i, “Simasia ba: i ea bai da agoane. Daba udiana da eso udiana.
19 Cikin kwana uku, Fir’auna zai fid da kai, yă rataye ka a kan itace. Tsuntsaye kuwa za su ci naman jikinka.’”
Eso udiana asili, Felou da dia se iasu diasu logo doasimu. E da dia dialuma damuni fasima: ne sia: mu. Amasea, e da dia da: i hodo amo ifaga hegoa: nesili, sio da misini dia hu na dagomu.”
20 To, a rana ta uku ne, ranar tunawa da haihuwar Fir’auna, ya kuwa yi biki wa dukan hafsoshinsa. Ya fid da shugaban masu shayarwa da kuma shugaban masu tuya a gaban hafsoshinsa.
Eso udiana da asili, Felou ea lalelegesu eso amoga e da ea hou ouligisu dunu ilima lolo nasu bagade hamoi. E da waini hano ouligisu dunu amola agi hamosu dunu, ela se iasu diasu logo doasili, ea ouligisu dunu huluane ba: ma: ne oule misi.
21 Ya mai da shugaban masu shayarwa a matsayinsa, saboda haka shugaban masu shayarwa ya sāke sa kwaf a hannun Fir’auna,
E da waini hano ouligisu dunuma ea musa: hawa: hamosu bu i dagoi.
22 amma ya rataye shugaban masu tuya, kamar dai yadda Yusuf ya faɗa musu a fassarar mafarkan da suka yi.
Be bisili agi hamosu dunu amo e da fane legei dagoi. Hou huluane Yousefe adoi defele ba: i dagoi.
23 Shugaban masu shayarwa fa, bai tuna da Yusuf ba; ya mance da shi.
Be waini hano ouligisu dunu da Yousefema bu hame dawa: i. E da Yousefe gogolei.

< Farawa 40 >