< Farawa 4 >

1 Adamu ya kwana da matarsa Hawwa’u, ta kuwa yi ciki ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Da taimakon Ubangiji na sami ɗa namiji.”
Adam kendte sin Hustru Eva, og hun blev frugtsommelig og fødte Kain; og hun sagde: "Jeg har fået en Søn med HERRENS Hjælp!"
2 Daga baya ta haifi ɗan’uwansa, ta kuma ba shi suna Habila. Sa’ad da suka yi girma sai Habila ya zama makiyayin tumaki, Kayinu kuwa ya zama manomi.
Fremdeles fødte hun hans Broder Abel. Abel blev Fårehyrde, Kain Agerdyrker.
3 Ana nan sai Kayinu ya kawo waɗansu amfanin gona a matsayin hadaya ga Ubangiji.
Nogen Tid efter bragte Kain HERREN en Offergave af Jordens Frugt,
4 Amma Habila ya kawo mafi kyau daga’ya’yan fari na garkensa. Ubangiji ya yi farin ciki da sadakar da Habila ya kawo,
medens Abel bragte en Gave af sin Hjords førstefødte og deres Fedme. Og HERREN så til Abel og hans Offergave,
5 amma bai yi farin ciki da sadakar da Kayinu ya kawo ba. Saboda haka Kayinu ya ji fushi sosai, fuskarsa kuma ta ɓace.
men til Kain og hans Offergave så han ikke. Kain blev da såre vred og gik med sænket Hoved.
6 Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, “Don me kake fushi? Don me fuskarka ta ɓace?
Da sagde HERREN til Kain: "Hvorfor er du vred, og hvorfor går du med sænket Hoved?
7 Da ka yi abin da yake daidai, ai, da ka sami karɓuwa. Amma tun da ba ka yi abin da ba daidai ba, zunubi zai yi fakonka don yă rinjaye ka kamar naman jeji. Yana so yă mallake ka, amma tilas ka rinjaye shi.”
Du ved, at når du handler vel, kan du løfte Hovedet frit; men handler du ikke vel, så lurer Synden ved Døren; dens Attrå står til dig, men du skal herske over den!"
8 To, Kayinu ya ce wa ɗan’uwansa Habila, “Mu tafi gona.” Yayinda suke a gona, sai Kayinu ya tasar wa Habila ya buge shi ya kashe.
Men Kain yppede Kiv med sin Broder Abel; og engang de var ude på Marken, sprang Kain ind på ham og slog ham ihjel.
9 Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, “Ina ɗan’uwanka Habila?” Sai Kayinu ya ce, “Ban sani ba, ni mai gadin ɗan’uwana ne?”
Da sagde HERREN til Kain: "Hvor er din Broder Abel?" Han svarede: "Det ved jeg ikke; skal jeg vogte min Broder?"
10 Ubangiji ya ce, “Me ke nan ka yi? Saurara! Ga jinin ɗan’uwanka yana mini kuka daga ƙasa.
Men han sagde: "Hvad har du gjort! Din Broders Blod råber til mig fra Jorden!
11 Yanzu, kai la’ananne ne, an kuma kore ka daga ƙasa wadda ta buɗe bakinta ta shanye jinin ɗan’uwanka daga hannunka.
Derfor skal du nu være bandlyst fra Agerjorden, som åbnede sig og tog din Broders Blod af din Hånd!
12 In ka nome ƙasa, ba za tă ƙara ba ka hatsinta ba. Za ka kuma zama mai yawo barkatai a duniya.”
Når du dyrker Agerjorden, skal den ikke mere skænke dig sin Kraft du skal flakke hjemløs om på Jorden!"
13 Kayinu ya ce wa Ubangiji, “Horon nan ya sha ƙarfina.
Men Kain sagde til HERREN: "Min Straf er ikke til at bære;
14 Ga shi, yau kana kori na daga ƙasar, zan zama a ɓoye daga fuskarka, zan kuma zama mai yawo barkatai, duk wanda ya same ni kuwa zai kashe ni.”
når du nu jager mig bort fra Agerjorden, og jeg må skjule mig for dit Åsyn og flakke hjemløs om på Jorden, så kan jo enhver, der møder mig, slå mig ihjel!"
15 Amma Ubangiji ya ce masa, “Ba haka ba ne! Duk wanda ya kashe Kayinu, za a ninƙa hukuncinsa har sau bakwai.” Sa’an nan Ubangiji ya sa wa Kayinu alama don duk wanda ya same shi kada yă kashe shi.
Da svarede HERREN: "Hvis Kain bliver slået ihjel, skal han hævnes; syvfold!" Og HERREN satte et Tegn på Kain, for at ingen, der mødte ham, skulde slå ham ihjel.
16 Saboda haka Kayinu ya yi tafiyarsa ya rabu da Ubangiji, ya je ya zauna ƙasar Nod a gabashin Eden.
Så drog Kain bort fra HERRENs Åsyn og slog sig ned i Landet Nod østen for Eden.
17 Kayinu ya kwana da matarsa, ta kuwa yi ciki, ta haifi Enok. A lokacin Kayinu yana gina birni, sai ya sa wa birnin sunan ɗansa Enok.
Kain kendte sin Hustru, og hun blev frugtsommelig og fødte Hanok. Han grundede en By og gav den sin; Søn Hanoks Navn.
18 Aka haifa wa Enok Irad, Irad kuma ya haifi Mehujayel, Mehujayel kuma ya haifi Metushayel, Metushayel kuma ya haifin Lamek.
Hanok fik en Søn Irad; Irad avlede Mehujael; Mehujael avlede Mehujael; og Metusjael avlede Lemek
19 Lamek ya auri mata biyu, ana ce da ɗaya Ada, ɗayan kuma Zilla.
Lemek tog sig to Hustruer; den ene hed Ada, den anden Zilla.
20 Ada ta haifi Yabal, shi ne mahaifi waɗanda suke zama a tentuna, suna kuma kiwon dabbobi.
Ada fødte Jabal; han blev Stamfader til dem, der bor i Telte og holder Kvæg;
21 Sunan ɗan’uwansa Yubal, shi ne mahaifin dukan makaɗan garaya da masu hura sarewa.
hans Broder hed Jubal; han blev Stamfader til alle dem, der spiller på Harpe og Fløjte.
22 Zilla ma ta haifi ɗa, Tubal-Kayinu, shi ne wanda ya ƙera kowane iri kayan aiki daga tagulla da kuma ƙarfe.’Yar’uwar Tubal-Kayinu ita ce Na’ama.
Også Zilla fik en Søn, Tubal-Kajin; han blev Stamfader til alle dem, der smeder Kobber og Jern. Tubal-Kajins Søster var Na'ama.
23 Wata rana, Lamek ya ce wa matansa, Ada da Zilla, “Ku saurara, matan Lamek, ku ji maganata. Na kashe wani saboda ya yi mini rauni, na kashe wani saurayi saboda ya ji mini ciwo.
Og Lemelk sagde til sine Hustruer: "Ada og Zilla, hør min Røst, Lemeks Hustruer, lyt til mit Ord: En Mand har jeg dræbt for et Sår, en Dreng for en Skramme!
24 Idan za a rama wa Kayinu har sau bakwai, lalle za a rama wa Lamek sau saba’in da bakwai ke nan.”
Blev Kain hævnet syvfold, så hævnes Lemek syv og halvfjerdsindstyve Gange!"
25 Sai Adamu ya sāke kwana da matarsa, ta haifi ɗa, aka kuma ba shi suna Set, gama ta ce, “Allah ya ba ni wani yaro a madadin Habila, tun da yake Kayinu ya kashe shi.”
Adam kendte på ny sin Hustru, og hun fødte en Søn, som hun gav Navnet Set; "thi," sagde hun, "Gud har sat mig andet Afkom i Abels Sted, fordi Kain slog ham ihjel!"
26 Set ma ya haifi ɗa, ya kuma kira shi Enosh. A lokaci ne, mutane suka fara kira ga sunan Ubangiji.
Set fik også en Søn, som han kaldte Enosj; på den Tid begyndte man at påkalde HERRENs Navn.

< Farawa 4 >