< Farawa 4 >
1 Adamu ya kwana da matarsa Hawwa’u, ta kuwa yi ciki ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Da taimakon Ubangiji na sami ɗa namiji.”
A: da: me amola idua Ibi da gilisili golai (elesu sogelai). Amalalu Ibi da abula agui ba: i amola ea mano Ga: ine lalelegei. Ibi da amane sia: i, “Hina Gode da fidibiba: le, na da dunu mano lalelegei!”
2 Daga baya ta haifi ɗan’uwansa, ta kuma ba shi suna Habila. Sa’ad da suka yi girma sai Habila ya zama makiyayin tumaki, Kayinu kuwa ya zama manomi.
Fa: no Ibi da Ga: ine eya amo A: ibele lalelegei. A: ibele da sibi amola goudi ouligisu. Ga: ine da ifabi ouligisu esalu.
3 Ana nan sai Kayinu ya kawo waɗansu amfanin gona a matsayin hadaya ga Ubangiji.
Asili, Ga: ine da ha: i manu amo ea ifabiga lai, amo Hina Godema gaguli misi.
4 Amma Habila ya kawo mafi kyau daga’ya’yan fari na garkensa. Ubangiji ya yi farin ciki da sadakar da Habila ya kawo,
Be A: ibele da ea sibi ilima degabo lalelegei sefena gala, amo lale, ea liligi noga: idafa Hina Godema gaguli misi. Hina Gode da A: ibele amola ea iasu amo hahawane ba: i.
5 amma bai yi farin ciki da sadakar da Kayinu ya kawo ba. Saboda haka Kayinu ya ji fushi sosai, fuskarsa kuma ta ɓace.
Be E da Ga: ine amola ea gaguli masu liligi hahawane hame ba: i. Amaiba: le, Ga: ine da mi hanai galu. E da hagusa: ili, ea dialuma fili sa: i.
6 Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, “Don me kake fushi? Don me fuskarka ta ɓace?
Amalalu, Hina Gode da Ga: inema amane sia: i, “Di da abuliba: le ougibala: ? Dia odagi da abuliga hagusa: ila: ?
7 Da ka yi abin da yake daidai, ai, da ka sami karɓuwa. Amma tun da ba ka yi abin da ba daidai ba, zunubi zai yi fakonka don yă rinjaye ka kamar naman jeji. Yana so yă mallake ka, amma tilas ka rinjaye shi.”
Di da hou moloidafa hamoi ganiaba, Na da di lalegagula: loba. Be amai hame galea, wadela: i hou da gasonasu ohe fi defele dia logo holeiga dima doagala: musa: esalebe ba: mu. Wadela: i hou da di osa: le heda: musa: dawa: lala. Be di da wadela: i hou osa: le heda: mu da defea.”
8 To, Kayinu ya ce wa ɗan’uwansa Habila, “Mu tafi gona.” Yayinda suke a gona, sai Kayinu ya tasar wa Habila ya buge shi ya kashe.
Ga: ine da eya A: ibelema amane sia: i, “Ani sogega ahoa: di!” Ela da sogega asili, Ga: ine da A: ibele sogoba: le, medole legei dagoi.
9 Sai Ubangiji ya ce wa Kayinu, “Ina ɗan’uwanka Habila?” Sai Kayinu ya ce, “Ban sani ba, ni mai gadin ɗan’uwana ne?”
Amalalu, Hina Gode da Ga: inema adole ba: i, “Dia eya A: ibele da habila: ?” Ga: ine da bu adole i, “Na da hame dawa: ! Na da naeya amo ea ouligisu dunula: ?”
10 Ubangiji ya ce, “Me ke nan ka yi? Saurara! Ga jinin ɗan’uwanka yana mini kuka daga ƙasa.
Hina Gode da amane sia: , “Di da adi hamobela: ? Dia eya amoea maga: me osoboga sogoadigi, amo dabema: ne Nama wele sia: nana.
11 Yanzu, kai la’ananne ne, an kuma kore ka daga ƙasa wadda ta buɗe bakinta ta shanye jinin ɗan’uwanka daga hannunka.
Wali gagabui da dima aligi gala. Di da wali osoboa ifabi hawa: hamomu da hamedei. Bai osobo amoga di da diaeya ea maga: me dia loboga sogadigi, amo fedege agoane mai dagoiba: le.
12 In ka nome ƙasa, ba za tă ƙara ba ka hatsinta ba. Za ka kuma zama mai yawo barkatai a duniya.”
Di da osobo gidinasea, osobo da dima ha: i manu hame imunu. Di da mae aligili, diasu hamedene, osobo bagadega udigili lalumu.”
13 Kayinu ya ce wa Ubangiji, “Horon nan ya sha ƙarfina.
Ga: ine da Hina Godema amane sia: i, “Na da amo se iasu lamu da hamedei.
14 Ga shi, yau kana kori na daga ƙasar, zan zama a ɓoye daga fuskarka, zan kuma zama mai yawo barkatai, duk wanda ya same ni kuwa zai kashe ni.”
Wali eso Di da na soge fisili masa: ne sefasilala. Na da Di gadenene esalumu hamedei agoane ba: sa. Na da osobo bagadega mae aligili lalumu. Nowa da na ba: sea, ilia da na medole legemu.”
15 Amma Ubangiji ya ce masa, “Ba haka ba ne! Duk wanda ya kashe Kayinu, za a ninƙa hukuncinsa har sau bakwai.” Sa’an nan Ubangiji ya sa wa Kayinu alama don duk wanda ya same shi kada yă kashe shi.
Be Hina Gode da ema amane sia: i, “Hame mabu! Nowa da Ga: ine fane legesea, Na da ema fesuale agoane dabemu.” Amalalu, Hina Gode da ilegesu dawa: digisu, amo nowa da Ga: ine ba: sea, medole legemu da sema bagade, amo E da Ga: inema ilegei dagoi.
16 Saboda haka Kayinu ya yi tafiyarsa ya rabu da Ubangiji, ya je ya zauna ƙasar Nod a gabashin Eden.
Amalalu, Ga: ine da Hina Gode amo yolesili, e da soge Node (dawa: loma: ne da ‘Udigili Lala’) amo da Idini sogega gusudili gala, amoga esalumusa: asi.
17 Kayinu ya kwana da matarsa, ta kuwa yi ciki, ta haifi Enok. A lokacin Kayinu yana gina birni, sai ya sa wa birnin sunan ɗansa Enok.
Ga: ine da ea udala gilisili golale (soge lalu), e da abula agui, Inage lalelegei. Ga: ine da amo esoga moilai bai bagade gagulalebe ba: i. Amoga e da ea mano Inage, amo ea dio asuli.
18 Aka haifa wa Enok Irad, Irad kuma ya haifi Mehujayel, Mehujayel kuma ya haifi Metushayel, Metushayel kuma ya haifin Lamek.
Inage da mano lai amo ea dio Aila: de. Aila: de da mano lai amo ea dio Mihiuya: iele. Mihiuya: iele ea mano da Midiusa: iele amola Midiusa: iele ea mano da La: imege.
19 Lamek ya auri mata biyu, ana ce da ɗaya Ada, ɗayan kuma Zilla.
La: imege da uda aduna lai. Afae da A: ida, eno da Sila.
20 Ada ta haifi Yabal, shi ne mahaifi waɗanda suke zama a tentuna, suna kuma kiwon dabbobi.
A: ida da mano lai amo ea dio amo Ya: iba: le. Ea manolali da abula diasu ganodini esalu amola ilia da lai gebo fi ouligisu.
21 Sunan ɗan’uwansa Yubal, shi ne mahaifin dukan makaɗan garaya da masu hura sarewa.
Ya: iba: le eya da Yuba: le. Ea mano da gesami hea: su dusu liligi amo sani baidama, fulabosu dusu amola dusu hou eno hamosu.
22 Zilla ma ta haifi ɗa, Tubal-Kayinu, shi ne wanda ya ƙera kowane iri kayan aiki daga tagulla da kuma ƙarfe.’Yar’uwar Tubal-Kayinu ita ce Na’ama.
Sila da mano lalelegei amo ea dio da Diubale-Ga: ine. E da ouli amola balase hahamonanu, hawa: hamosu liligi hahamoi. Diubale-Ga: ine amo ea dalusi da Na: iama.
23 Wata rana, Lamek ya ce wa matansa, Ada da Zilla, “Ku saurara, matan Lamek, ku ji maganata. Na kashe wani saboda ya yi mini rauni, na kashe wani saurayi saboda ya ji mini ciwo.
La: imege da ea uda aduna elama amane sia: i, “A: ida amola Sila! Na sia: nabima! Goi afae amo da na faiba: le, na da amo goi fanelegei dagoi.
24 Idan za a rama wa Kayinu har sau bakwai, lalle za a rama wa Lamek sau saba’in da bakwai ke nan.”
Gode da amane sia: i, ‘Nowa da Ga: ine fasea, e da Gode Ea se iasu baligili fesuale agoane ba: mu.’ Be na sia: da nowa La: imege fasea, e da se baligili 77 agoane ba: mu.”
25 Sai Adamu ya sāke kwana da matarsa, ta haifi ɗa, aka kuma ba shi suna Set, gama ta ce, “Allah ya ba ni wani yaro a madadin Habila, tun da yake Kayinu ya kashe shi.”
A: da: me amola idua bu gilisili golai. Amalalu, idua da dunu mano lai. E da amo manoma Sede dio asuli. E amane sia: i, “Ga: ine da A: ibele amo medole legei. Amaiba: le, ea sogebi lama: ne, Gode da mano eno nama i dagoi.”
26 Set ma ya haifi ɗa, ya kuma kira shi Enosh. A lokaci ne, mutane suka fara kira ga sunan Ubangiji.
Sede amola da dunu mano lalelegei amo ea dio Inosie. Amo esoga, osobo bagade dunu fi da muni Godema dawa: le, Ea Dioba: le nodone sia: ne gadosu.