< Farawa 39 >

1 To, aka kai Yusuf Masar, Fotifar wani mutumin Masar wanda yake ɗaya daga cikin hafsoshin Fir’auna, shugaban masu tsaro, ya saye shi daga mutanen Ishmayel waɗanda suka kai shi can.
Joseph te Egypt la a suntlak puei ngawn dae, anih aka suntlak puei Ishmael kut lamkah te Egypt hlang, imtawt mangpa, Pharaoh imkhoem, Potiphar loh pahoi a lai.
2 Ubangiji kuwa yana tare da Yusuf, Yusuf kuwa yi nasara, ya zauna a gidan mutumin Masar maigidansa.
Tedae BOEIPA te Joseph taengah a om dongah hlang thaihtak la coeng tih a boei Egypt hoel kah im ah om.
3 Sa’ad da maigidansa ya ga cewa Ubangiji yana tare da Yusuf, kuma cewa Ubangiji ya ba shi nasara a kome da ya yi,
A boei long khaw, BOEIPA te Joseph taengah tih a saii boeih te a kut dongah BOEIPA loh a thaihtak sak tila a hmuh.
4 sai Yusuf ya sami tagomashi a idanunsa, ya kuma zama mai hidimarsa. Fotifar ya sa shi yă zama shugaba a gidansa, ya kuma danƙa masa kome da yake da shi.
Joseph te a mikhmuh ah mikdaithen la a hmuh tih a taengah thotat. Te vaengah Potiphar loh a im te Joseph pum dongah a hlah pah. Te phoeiah a koe boeih te a kut ah a tloeng pah.
5 Daga lokacin da ya sa shi shugaban gidansa da kuma a kan dukan abin da yake da shi, sai Ubangiji ya albarkaci gidan mutumin Masar saboda Yusuf. Albarkar Ubangiji tana a kan kome da Fotifar yake da shi a gida da kuma a jeji.
Tedae a im neh a koe boeih te a hlah pah vaeng lamloh om tih, Joseph kong ah Egypt cako te BOEIPA loh yoethen a paek. BOEIPA kah yoethennah te a koe neh im, lo boeih dongla cet.
6 Saboda haka sai ya bar kome a ƙarƙashin kulawar Yusuf, bai dame kansa a wani abu ba sai dai abincin da yake ci. To, fa, Yusuf ƙaƙƙarfa ne, kyakkyawa kuma,
A koe boeih te Joseph kut ah a hnoo pah van neh Egypt hoel loh buh caak bueng te a ming tih ba khaw amah loh ming pawh. Joseph ngawn tah a suisak sakthen tih mueimae sakthen la om.
7 bayan an ɗan jima sai matar maigidansa ta fara sha’awar Yusuf, sai ta ce, “Zo ka kwana da ni!”
Tedae hekah olka he a om phoeiah a boei kah a yuu loh a dan vaengah Joseph te a mik neh a nai tih, “Kai taengah yalh mai,” a ti nah.
8 Amma ya ƙi. Ya ce mata, “Ga shi kome yana a ƙarƙashina, don haka ne ma maigidana bai dami kansa da wani abu a cikin gidan nan ba; kome da ya mallaka, ya danƙa ga kulawata.
Tedae a boei yuu te a aal tih, “Ka boeipa loh im kah aka om te kai taengah ngaiyak mueh la a khuehtawn boeih te ka kut ah a tloeng coeng.
9 Babu wani da ya fi ni a wannan gida. Maigidana bai hana ni kome ba sai ke, saboda ke matarsa ce. Yaya fa, zan yi irin wannan mugun abu, in yi zunubi wa Allah?”
Hekah im ah kai lakah aka len a om moenih. Tedae nang tah a yuu la na om dongah nang mueh atah ba khaw kai ham a hloh moenih. Te dongah metlam lae boethae aka len he ka saii vetih Pathen taengah ka tholh sui dae,” a ti nah.
10 Ko da yake ta yi ta yin wa Yusuf maganar kowace rana, amma ya ƙi yă kwana da ita, ko ma yă zauna da ita.
Joseph taengah, khohnin khohnin a thui pah van dae a taengah yalh ham neh om hmaih ham te Joseph lohngaiyaknah pawh.
11 Wata rana, ya shiga cikin gida don yă yi ayyukansa, ba wani daga cikin bayin gidan da yake ciki.
Tedae hnin at ah Joseph te amah kah bi saii ham im khuila a caeh van hatah, tekah im ah im om hlang te khat khaw om pawh.
12 Sai ta cafke shi a riga, ta ce, “Zo ka kwana da ni!” Amma ya bar rigarsa a hannunta, ya gudu ya fita daga gidan.
Te dongah Potiphar yuu loh Joseph te a himbai ah a tuuk tih, “Kai taengah yalh mai,” a ti nah. Tedae Joseph loh a himbai te anih kut ah a caehtak phoeiah rhaelrham tih poeng la cet.
13 Sa’ad da ta ga ya bar rigarsa a hannunta ya gudu ya fita daga gidan,
Tedae a kut dongah a himbai a caehtak pa tih poeng la a rhaelrham vaengah te boeinu loh a hmu.
14 sai ta kira bayin gidan ta ce musu, “Duba, an kawo mana wannan mutumin Ibraniyawa don yă ci mutuncinmu! Ya zo nan don yă kwana da ni, amma na yi ihu.
Te dongah a im kah tongpa rhoek te a khue tih, “So uh lah, mamih aka lawn la Hebrew hlang te mamih taengla han khuen. Kai taengah yalh ham kamah taengla m'paan dongah ol ue neh ka pang.
15 Sa’ad da ya ji na yi ihu neman taimako, sai ya bar rigarsa kusa da ni, ya gudu ya fita daga gida.”
Tedae ka ol ka huel tih ka pang te a yaak hatah kai taegah a himbai a caehtak phoeiah rhaelrham tih poeng la cet,” a ti nah tih a thui pah.
16 Ta ajiye rigar kusa da ita sai da maigidansa ya dawo gida.
Te phoeiah a boei loh a im a paan duela a kah himbai te amah taengah a khoem.
17 Sa’an nan ta faɗa masa wannan labari, “Mutumin Ibraniyawan, bawan da ka kawo mana, ya zo wurina don yă ci mutuncina.
A taengah hekah olka bangla a thui pah tih, “Kai aka lawn ham ning taengah na det Hebrew sal loh ka taengah m'paan.
18 Amma da zarar na yi ihu neman taimako, sai ya bar rigarsa kusa da ni, ya gudu ya fita daga gida.”
Te dongah ka ol ka huel tih ka pang hatah a himbai te kai taengah a hnoo tih poeng la rhaelrham,” a ti nah.
19 Sa’ad da maigidansa ya ji labarin da matarsa ta faɗa masa cewa, “Ga yadda bawanka ya yi da ni,” sai ya husata.
“Na sal loh kai hekah hno he a saii,” a ti nah tih a taengah a thui a yuu kah olka te a boei loh a yaak vaengah ngawn tah a thintoek ah pahoi sai.
20 Maigidan Yusuf ya ɗauke shi ya sa a kurkuku, wurin da ake tsare’yan kurkukun sarki. Amma yayinda Yusuf yake can a cikin kurkuku,
Te dongah Joseph te a boei loh a khuen tih manghai loh a khoh thongtla rhoek kah a hmuen, thong im ah a khueh dongah thong im ah pahoi om.
21 Ubangiji ya kasance tare da shi; ya nuna masa alheri, ya kuma sa ya sami tagomashi a idanun mai gadin kurkukun.
Tedae BOEIPA loh Joseph a om puei tih sitlohnah a tueng sak dongah thong im kah mangpa mikhmuh ah anih te mikdaithen la a khueh.
22 Saboda haka mai gadin ya sa Yusuf ya zama shugaban dukan waɗanda aka tsare a kurkukun, Yusuf ne kuma yake lura da dukan abin da ake yi a can.
Te dongah thong im kah mangpa loh thong im kah thongtla boeih te Joseph kut ah a paek tih saii ham koi boeih te aka saii la Joseph khaw pahoi om.
23 Mai gadin ba ya sa kansa game da kome da yake ƙarƙashin kulawar Yusuf, gama Ubangiji yana tare da Yusuf, ya kuma ba shi nasara a cikin dukan abin da ya yi.
BOEIPA tah anih taengah om tih a saii te BOEIPA loh a thaihtak sak. Te dongah thong im mangpa a om pawt akhaw a kut hmuikah tah pakhat hilah boeih a sawt.

< Farawa 39 >