< Farawa 36 >

1 Waɗannan su ne zuriyar Isuwa (wato, Edom).
Dette er Esaus eller Edoms ætt.
2 Isuwa ya ɗauko matansa daga cikin matan Kan’ana, ya ɗauko Ada’yar Elon mutumin Hitti, da Oholibama’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon Bahiwiye
Esau tok sig hustruer av Kana'ans døtre: Ada, hetitten Elons datter, og Oholibama, Anas datter, hevitten Sibeons sønnedatter,
3 ya kuma auri Basemat’yar Ishmayel wadda take’yar’uwar Nebayiwot.
og Basmat, Ismaels datter, Nebajots søster.
4 Ada ta haifi wa Isuwa, Elifaz. Basemat kuma ta haifa masa Reyuwel.
Med Ada fikk Esau Elifas, og med Basmat Re'uel,
5 Oholibama kuwa ta haifa masa Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza, waɗanda aka haifa masa a Kan’ana.
og med Oholibama fikk han Je'us og Jalam og Korah; dette var Esaus sønner, som han fikk i Kana'ans land.
6 Isuwa ya ɗauki matansa da’ya’yansa maza da mata da kuma dukan membobin gidansa, ya kuma ɗauki shanunsa da dukan sauran dabbobinsa, da dukan dukiyarsa da ya samu a ƙasar Kan’ana zuwa wata ƙasa nesa da ɗan’uwansa Yaƙub.
Og Esau tok sine hustruer, sine sønner og døtre og alt sitt husfolk og sin buskap og alle sine kløvdyr og alt sitt gods som han hadde samlet i Kana'ans land, og drog til et annet land for sin bror Jakobs skyld.
7 Mallakarsu ta yi yawa ƙwarai da ba za su iya zauna tare ba; gama ƙasar da suke zaune a ciki ba za tă ishe su su biyu ba saboda dabbobinsu.
For deres eiendom var for stor til at de kunde bo sammen - det land som de bodde i som fremmede, kunde ikke rumme dem, så stor buskap hadde de.
8 Saboda haka Isuwa (wato, Edom) ya zauna a ƙasar tuddai na Seyir.
Så bosatte Esau sig i Se'ir-fjellene - Esau, det er den samme som Edom.
9 Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom, a ƙasar tuddai na Seyir.
Og dette er Esaus ætt i Se'irfjellene, han som var stamfar til edomittene.
10 Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Isuwa maza, Elifaz, ɗan Ada matar Isuwa, da Reyuwel ɗan Basemat matar Isuwa.
Dette er navnene på Esaus sønner: Elifas, sønn av Esaus hustru Ada, og Re'uel, sønn av Esaus hustru Basmat.
11 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefo, Gatam da Kenaz.
Og Elifas' sønner var Teman, Omar, Sefo, Gatam og Kenas.
12 Elifaz ɗan Isuwa kuma yana da ƙwarƙwara mai suna Timna, wadda ta haifa masa Amalek. Waɗannan su ne jikokin Ada matar Isuwa.
Og Elifas, Esaus sønn, hadde en medhustru som hette Timna, og med henne fikk Elifas Amalek. Dette var Esaus hustru Adas sønner.
13 ’Ya’yan Reyuwel maza su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
Og dette var Re'uels sønner: Nahat og Serah, Samma og Missa. Dette var Esaus hustru Basmats sønner.
14 ’Ya’yan Oholibama maza’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon, matar Isuwa, waɗanda ta haifa wa Isuwa su ne, Yewush, Yalam da Kora.
Og dette var sønnene til Oholibama, Anas datter, Sibeons sønnedatter, Esaus hustru: Med henne fikk Esau Je'us og Jalam og Korah.
15 Waɗannan su ne manya a cikin zuriyar Isuwa,’Ya’ya Elifaz maza ɗan farin Isuwa, Shugabannin su ne; Teman, Omar, Zefo, Kenaz,
Dette var stammefyrstene for Esaus barn: Sønnene til Esaus eldste sønn Elifas var stammefyrsten Teman, stammefyrsten Omar, stammefyrsten Sefo, stammefyrsten Kenas,
16 Kora, Gatam da kuma Amalek. Waɗannan ne manya da suka fito daga dangin Elifaz a Edom; su ne jikokin Ada.
stammefyrsten Korah, stammefyrsten Gatam, stammefyrsten Amalek; dette var de stammefyrster som nedstammet fra Elifas i Edom-landet. Dette var Adas sønner.
17 ’Ya’yan Reyuwel maza, Shugabannin su ne; Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Reyuwel a Edom; su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
Og dette var sønnene til Esaus sønn Re'uel: stammefyrsten Nahat, stammefyrsten Serah, stammefyrsten Samma, stammefyrsten Missa, dette var de stammefyrster som nedstammet fra Re'uel i Edom-landet. Dette var Esaus hustru Basmats sønner.
18 ’Ya’yan Oholibama maza matar Isuwa, Shugabannin su ne; Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Oholibama’yar Ana matar Isuwa.
Og dette var Esaus hustru Oholibamas sønner: stammefyrsten Je'usj stammefyrsten Jalam, stammefyrsten Korah; dette var de stammefyrster som nedstammet fra Oholibama, Anas datter, Esaus hustru.
19 Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza (wato, Edom), waɗannan ne manyansu.
Dette var Esaus sønner, og dette deres stammefyrster. Dette var Edom.
20 Waɗannan su ne’ya’yan Seyir Bahore maza, waɗanda suke zaune a yankin, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
Dette var horitten Se'irs sønner, som bodde i landet: Lotan og Sobal og Sibeon og Ana
21 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa,’ya’yan Seyir, maza, a ƙasar Edom.
og Dison og Eser og Disan; dette var horittenes stammefyrster, Se'irs sønner i Edom-landet.
22 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna’yar’uwar Lotan ce.
Og Lotans sønner var Hori og Hemam, og Lotans søster var Timna.
23 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.
Og dette var Sobals sønner: Alvan og Manahat og Ebal, Sefo og Onam.
24 ’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana. Wannan shi ne Ana wanda ya sami maɓulɓulan ruwan zafi a hamada yayinda yake kiwon jakuna na mahaifinsa Zibeyon.
Og dette var Sibeons sønner: Aja og Ana; det var den Ana som fant de varme kilder i ørkenen, mens han gjætte sin far Sibeons asener.
25 ’Ya’yan Ana su ne, Dishon da Oholibama’yar Ana.
Og dette var Anas barn: Dison og datteren Oholibama.
26 ’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
Og dette var Disons sønner: Hemdan og Esban og Jitran og Keran.
27 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Akan.
Dette var Esers sønner: Bilhan og Sa'avan og Akan.
28 ’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
Dette var Disans sønner: Us og Aran.
29 Waɗannan su ne manyan Horiyawa, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
Dette var horittenes stammefyrster: stammefyrsten Lotan, stammefyrsten Sobal, stammefyrsten Sibeon, stammefyrsten Ana,
30 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa, bisa ga ɓangarorinsu, a ƙasar Seyir.
stammefyrsten Dison, stammefyrsten Eser, stammefyrsten Disan; dette var horittenes stammefyrster, deres stammefyrster i Se'ir-landet.
31 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi mulki a Edom kafin wani sarki mutumin Isra’ila yă yi mulki,
Og dette var de konger som regjerte i Edom-landet før det regjerte nogen konge over Israels barn:
32 Bela ɗan Beyor ya zama sarkin Edom. Sunan birninsa shi ne Dinhaba.
Bela, Beors sønn, var konge i Edom, og hans by hette Dinhaba.
33 Sa’ad da Bela ya rasu, Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi.
Da Bela døde, blev Jobab, Serahs sønn, fra Bosra konge i hans sted.
34 Sa’ad da Yobab ya rasu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi.
Da Jobab døde, blev Husam fra temanittenes land konge i hans sted.
35 Sa’ad da Husham ya rasu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a ƙasar Mowab, ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Awit.
Da Husam døde, blev Hadad, Bedads sønn, konge i hans sted; det var han som slo midianittene på Moabs mark; hans by hette Avit.
36 Sa’ad da Hadad ya rasu, Samla daga Masreka ya gāje shi.
Da Hadad døde, blev Samla fra Masreka konge i hans sted.
37 Sa’ad da Samla ya rasu, Sha’ul daga Rehobot na ta kogi ya gāje shi.
Da Samla døde, blev Saul fra Rehobot ved elven konge i hans sted.
38 Sa’ad da Sha’ul ya rasu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi.
Da Saul døde, blev Ba'al-Hanan, Akbors sønn, konge i hans sted.
39 Sa’ad da Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya rasu, Hadad ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Fau, kuma sunan matarsa Mehetabel ce’yar Matired, jikanyar Me-Zahab.
Da Ba'al-Hanan, Akbors sønn, døde, blev Hadar konge i hans sted; hans by hette Pa'u, og hans hustru hette Mehetabel, en datter av Matred, Mesahabs datter.
40 Waɗannan su ne manya da suka fito daga zuriyar Isuwa, bisa ga danginsu, bisa kuma ga kabilansu da yankunansu. Sunayensu su ne, Timna, Alwa, Yetet.
Og dette er navnene på Esaus stammefyrster efter deres ætter, efter deres bosteder, med deres navn: stammefyrsten Timna, stammefyrsten Alva, stammefyrsten Jetet,
41 Oholibama, Ela, Finon.
stammefyrsten Oholibama, stammefyrsten Ela, stammefyrsten Pinon,
42 Kenaz, Teman, Mibzar.
stammefyrsten Kenas, stammefyrsten Teman, stammefyrsten Mibsar,
43 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom bisa ga mazauninsu cikin ƙasar da suka zauna. Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom.
stammefyrsten Magdiel, stammefyrsten Iram; dette var Edoms stammefyrster efter sine bosteder i sitt eiendomsland. Dette var Esaus, edomittenes fars ætt.

< Farawa 36 >