< Farawa 36 >
1 Waɗannan su ne zuriyar Isuwa (wato, Edom).
Now these, are the generations of Esau the same, is Edom.
2 Isuwa ya ɗauko matansa daga cikin matan Kan’ana, ya ɗauko Ada’yar Elon mutumin Hitti, da Oholibama’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon Bahiwiye
Esau, took his wives of the daughters of Canaan, —Even Adah, daughter of Elon, the Hittite, And Oholibamah daughter of Anah, son of Zibeon, the Hivite;
3 ya kuma auri Basemat’yar Ishmayel wadda take’yar’uwar Nebayiwot.
And Basemath daughter of Ishmael sister of Nebaioth.
4 Ada ta haifi wa Isuwa, Elifaz. Basemat kuma ta haifa masa Reyuwel.
So Adah bare to Esau, Eliphaz, and, Basemath, bare Reuel;
5 Oholibama kuwa ta haifa masa Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza, waɗanda aka haifa masa a Kan’ana.
and Oholibamah, bare Jeush and Jalam and Korah. These, are the sons of Esau, who were born to him in the land of Canaan.
6 Isuwa ya ɗauki matansa da’ya’yansa maza da mata da kuma dukan membobin gidansa, ya kuma ɗauki shanunsa da dukan sauran dabbobinsa, da dukan dukiyarsa da ya samu a ƙasar Kan’ana zuwa wata ƙasa nesa da ɗan’uwansa Yaƙub.
Then took Esau his wives, and his sons, and his daughters and all the souls of his house, and his herds and all his beasts, and all his possessions whatsoever he had gathered in the land of Canaan, —and went into a land, away from the face of Jacob his brother,
7 Mallakarsu ta yi yawa ƙwarai da ba za su iya zauna tare ba; gama ƙasar da suke zaune a ciki ba za tă ishe su su biyu ba saboda dabbobinsu.
For their substance had become too great for them to dwell together, —neither could the land of their sojournings sustain them, because of their herds,
8 Saboda haka Isuwa (wato, Edom) ya zauna a ƙasar tuddai na Seyir.
So Esau dwelt in Mount Seir, Esau, is Edom.
9 Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom, a ƙasar tuddai na Seyir.
And, these, are the generations of Esau father of Edom, —in Mount Seir.
10 Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Isuwa maza, Elifaz, ɗan Ada matar Isuwa, da Reyuwel ɗan Basemat matar Isuwa.
These, are the name of the sons of Esau, —Eliphaz son of Adah wife of Esau, Reuel son of Basemath wife of Esau.
11 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefo, Gatam da Kenaz.
Then came the sons of Eliphaz to be, —Teman, Omar, Zepho, and Gatam, and Kenaz.
12 Elifaz ɗan Isuwa kuma yana da ƙwarƙwara mai suna Timna, wadda ta haifa masa Amalek. Waɗannan su ne jikokin Ada matar Isuwa.
Now, Timna, became the concubine of Eliphaz son of Esau, and she bare to Eliphaz Amalek. These, are the sons of Adah, wife of Esau.
13 ’Ya’yan Reyuwel maza su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
And, these, are the sons of Reuel, Nahath and Zerah Shammah and Mizzah, —These were the sons of Basemath wife of Esau.
14 ’Ya’yan Oholibama maza’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon, matar Isuwa, waɗanda ta haifa wa Isuwa su ne, Yewush, Yalam da Kora.
And, these, were the sons of Oholibamah daughter of Anah, son of Zibeon, wife of—Esau, —she bare to Esau Jeush, and Jalam, and Korah.
15 Waɗannan su ne manya a cikin zuriyar Isuwa,’Ya’ya Elifaz maza ɗan farin Isuwa, Shugabannin su ne; Teman, Omar, Zefo, Kenaz,
These, are the chiefs of the sons of Esau: —The sons of Eliphaz, firstborn of Esau, —Chief Teman, chief Omar, chief Zepho, chief Kenaz,
16 Kora, Gatam da kuma Amalek. Waɗannan ne manya da suka fito daga dangin Elifaz a Edom; su ne jikokin Ada.
chief Korah, chief Gatam, chief Amalek. These are the chiefs of Eliphaz in the land of Edom, these, the sons of Adah.
17 ’Ya’yan Reyuwel maza, Shugabannin su ne; Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Reyuwel a Edom; su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
And these, are the sons of Reuel, son of Esau—Chief Nahath, chief Zerah, chief Shammah, chief Mizzah, —These are the chiefs of Reuel, in the land of Edom, these, the sons of Basemath wife of Esau.
18 ’Ya’yan Oholibama maza matar Isuwa, Shugabannin su ne; Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Oholibama’yar Ana matar Isuwa.
And these, are the sons of Oholibamah wife of Esau, Chief Jeush chief Jalam, chief Korah, —These are the chiefs of Oholibamah daughter of Anah wife of Esau.
19 Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza (wato, Edom), waɗannan ne manyansu.
These, are the sons of Esau, and, these, their chiefs—the same, is Edom.
20 Waɗannan su ne’ya’yan Seyir Bahore maza, waɗanda suke zaune a yankin, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
These, are the sons of Seir, the Horite, who were dwelling in the land, —Lotan and Shobal and Zibeon and Anah;
21 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa,’ya’yan Seyir, maza, a ƙasar Edom.
and Dishon and Ezer and Dishan, —These, are the chiefs of the Horites the sons of Seir, in the land of Edom.
22 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna’yar’uwar Lotan ce.
Then came the sons of Lotan to be, Hori and Hemam, —And, the sister of Lotan was Timna.
23 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.
And, these, are the sons of Shobal, Alvan and Manahath, and Ebal, —Shepho, and Onam.
24 ’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana. Wannan shi ne Ana wanda ya sami maɓulɓulan ruwan zafi a hamada yayinda yake kiwon jakuna na mahaifinsa Zibeyon.
And, these, are the sons of Zibeon: Both Aiah and Anah, —The same, is the Anah that found the warm springs in the desert, as he fed the asses of Zibeon his father.
25 ’Ya’yan Ana su ne, Dishon da Oholibama’yar Ana.
And these are the sons of Anah Dishon, —and Oholibamah, is daughter of Anah.
26 ’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
And, these, are the sons of Dishon, —Hemdan and Eshban, and Ithran and Cheran.
27 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Akan.
These, are the sons of Ezer, —Bilhan and Zaavan, and Akan.
28 ’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
These, are the sons of Dishan, —Uz and Aran.
29 Waɗannan su ne manyan Horiyawa, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
These, are the chiefs of the Horites, —Chief Lotan, chief Shobal, chief Zibeon, chief Anah;
30 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa, bisa ga ɓangarorinsu, a ƙasar Seyir.
chief Dishon, chief Ezer, chief Dishan. These, are the chiefs of the Horites, after their chiefs in the land of Seir.
31 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi mulki a Edom kafin wani sarki mutumin Isra’ila yă yi mulki,
And, these, are the kings, who reigned in the land of Edom, —before there reigned a king of the sons of Israel:
32 Bela ɗan Beyor ya zama sarkin Edom. Sunan birninsa shi ne Dinhaba.
There reigned in Edom, Bela, son of Beor, —and the name of his city, was Dinhabah.
33 Sa’ad da Bela ya rasu, Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi.
Then died Bela, —and there reigned in his stead, Jobab son of Zerah, from Bozrah.
34 Sa’ad da Yobab ya rasu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi.
Then died Jobab, —and there reigned in his stead, Husham, from the land of the Temanites.
35 Sa’ad da Husham ya rasu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a ƙasar Mowab, ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Awit.
Then died Husham, —and there reigned in his stead, Hadad, son of Bedad, who smote Midian in the field of Moab, and, the name of his city, was Avith.
36 Sa’ad da Hadad ya rasu, Samla daga Masreka ya gāje shi.
Then died Hadad, —and there reigned in his stead, Samlah from Masrekah.
37 Sa’ad da Samla ya rasu, Sha’ul daga Rehobot na ta kogi ya gāje shi.
Then died Samlah, —and there reigned in his stead, Shaul, from Rohoboth of the River.
38 Sa’ad da Sha’ul ya rasu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi.
Then died Shaul, —and there reigned in his stead, Baal-hanan, son of Achbor.
39 Sa’ad da Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya rasu, Hadad ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Fau, kuma sunan matarsa Mehetabel ce’yar Matired, jikanyar Me-Zahab.
Then died Baal-hanan son of Achbor, and there reigned in his stead Hadar, and the name of his city, was Pau, —and, the name of his wife, Mehetabel, daughter of Matred, daughter of Me-zahab.
40 Waɗannan su ne manya da suka fito daga zuriyar Isuwa, bisa ga danginsu, bisa kuma ga kabilansu da yankunansu. Sunayensu su ne, Timna, Alwa, Yetet.
These then are the names of the chiefs of Esau after their families, after their places by their names, —Chief Timnah, chief Alvah chief Jetheth;
41 Oholibama, Ela, Finon.
chief Oholibamah, chief Elah, chief Pinon;
chief Kenaz, chief Teman, chief Mibzar;
43 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom bisa ga mazauninsu cikin ƙasar da suka zauna. Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom.
chief Magdiel, chief Iram. These, are the chiefs of Edom—after their dwellings in the land of their possession, the same, is Esau, father of Edom.