< Farawa 36 >
1 Waɗannan su ne zuriyar Isuwa (wato, Edom).
Magi e joka Esau (ma tiende ni Edom).
2 Isuwa ya ɗauko matansa daga cikin matan Kan’ana, ya ɗauko Ada’yar Elon mutumin Hitti, da Oholibama’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon Bahiwiye
Esau nokendo nyi Kanaan: Ada nyar Elon ja-Hiti, kod Oholibama nyar Ana ma nyakwar Zibeon ja-Hivi,
3 ya kuma auri Basemat’yar Ishmayel wadda take’yar’uwar Nebayiwot.
gi Basemath nyar Ishmael kendo ma nyamin Nebayoth.
4 Ada ta haifi wa Isuwa, Elifaz. Basemat kuma ta haifa masa Reyuwel.
Ada nonywolone Esau Elifaz, to Basemath nonywolo Reuel,
5 Oholibama kuwa ta haifa masa Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza, waɗanda aka haifa masa a Kan’ana.
kendo Oholibama nonywolo Jeush, Jalam kod Kora. Magi ema ne yawuot Esau, mane onywol Kanaan.
6 Isuwa ya ɗauki matansa da’ya’yansa maza da mata da kuma dukan membobin gidansa, ya kuma ɗauki shanunsa da dukan sauran dabbobinsa, da dukan dukiyarsa da ya samu a ƙasar Kan’ana zuwa wata ƙasa nesa da ɗan’uwansa Yaƙub.
Esau nokawo monde, yawuote, nyige kod joode duto kaachiel gi jambe duto kod mwandu duto mane oyudo Kanaan, kendo nodhi e piny moro mabor gi Jakobo owadgi.
7 Mallakarsu ta yi yawa ƙwarai da ba za su iya zauna tare ba; gama ƙasar da suke zaune a ciki ba za tă ishe su su biyu ba saboda dabbobinsu.
Mwandugi ne ngʼeny makoro ne ok ginyal dak kamoro achiel; piny mane gidakie ne tin ma ok nyal romogi nikech kwethgi.
8 Saboda haka Isuwa (wato, Edom) ya zauna a ƙasar tuddai na Seyir.
Kuom mano Esau (ma tiende ni Edom) nodhi odak e piny gode man Seir.
9 Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom, a ƙasar tuddai na Seyir.
Ma e nonro mar joka Esau ma kwar jo-Edom manodak e piny gode mar Seir.
10 Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Isuwa maza, Elifaz, ɗan Ada matar Isuwa, da Reyuwel ɗan Basemat matar Isuwa.
Magi e nying yawuot Esau: Elifaz wuod Esau mane Ada onywolone, kod Reuel wuod Esau mane Basemath onywolone.
11 ’Ya’yan Elifaz maza su ne, Teman, Omar, Zefo, Gatam da Kenaz.
Elifaz nonywolo: Teman, Omar, Zefo, Gatam kod Kenaz.
12 Elifaz ɗan Isuwa kuma yana da ƙwarƙwara mai suna Timna, wadda ta haifa masa Amalek. Waɗannan su ne jikokin Ada matar Isuwa.
Elifaz wuod Esau bende ne nigi jatich madhako miluongo ni Timna mane onywolone Amalek. Magi ema ne nyikwa Ada chi Esau.
13 ’Ya’yan Reyuwel maza su ne, Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
Yawuot Reuel ne gin: Nahath, Zera, Shama kod Miza. Magi ema ne nyikwa Basemath chi Esau.
14 ’Ya’yan Oholibama maza’yar Ana wadda take jikanyar Zibeyon, matar Isuwa, waɗanda ta haifa wa Isuwa su ne, Yewush, Yalam da Kora.
Yawuot Oholibama, chi Esau ma nyar Ana kendo nyakwar Zibeon mane onywolone Esau ne gin: Jeush, Jalam kod Kora.
15 Waɗannan su ne manya a cikin zuriyar Isuwa,’Ya’ya Elifaz maza ɗan farin Isuwa, Shugabannin su ne; Teman, Omar, Zefo, Kenaz,
Magi ema ne jodong joka Esau: Yawuot Elifaz ma wuod Esau makayo gin: Jaduongʼ Teman, Omar, Zefo, Kenaz,
16 Kora, Gatam da kuma Amalek. Waɗannan ne manya da suka fito daga dangin Elifaz a Edom; su ne jikokin Ada.
Kora, Gatam kod Amalek magi e jodongo ma nyikwa Elifaz mane odak Edom; bende ne gin nyikwa Ada.
17 ’Ya’yan Reyuwel maza, Shugabannin su ne; Nahat, Zera, Shamma da Mizza. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Reyuwel a Edom; su ne jikokin Basemat matar Isuwa.
Yawuot Reuel wuod Esau ne gin: Jaduongʼ Nahath, Zera, Shama kod Miza. Magi e jodongo ma nyikwa Reuel mane odak Edom; bende ne gin nyikwa Basemath chi Esau.
18 ’Ya’yan Oholibama maza matar Isuwa, Shugabannin su ne; Yewush, Yalam da Kora. Waɗannan su ne manya da suka fito daga dangin Oholibama’yar Ana matar Isuwa.
Yawuot Oholibama ma chi Esau gin: Jaduongʼ Jeush, Jalam kod Kora. Magi ema ne jodongo mowuok kuom Oholibama ma chi Esau nyar Ana.
19 Waɗannan su ne’ya’yan Isuwa maza (wato, Edom), waɗannan ne manyansu.
Magi ema ne yawuot Esau (ma tiende ni Edom), kendo magi ema ne jodong-gi.
20 Waɗannan su ne’ya’yan Seyir Bahore maza, waɗanda suke zaune a yankin, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
Magi ema ne yawuot Seir ja-Hori, mane odak e gwengʼno: Lotan, Shobal, Zibeon, Ana,
21 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa,’ya’yan Seyir, maza, a ƙasar Edom.
Dishon, Ezer, kod Dishan. Yawuot Seir gi, mane odak Edom ema ne jodong jo-Hori.
22 ’Ya’yan Lotan maza su ne, Hori da Homam. Timna’yar’uwar Lotan ce.
Lotan nonywolo: Hori kod Homam. Timna ne en nyamin Lotan.
23 ’Ya’yan Shobal maza su ne, Alwan, Manahat, Ebal, Shefo da Onam.
Shobal nonywolo: Alvan, Manahath, Ebal, Shefo kod Onam.
24 ’Ya’yan Zibeyon maza su ne, Aiya da Ana. Wannan shi ne Ana wanda ya sami maɓulɓulan ruwan zafi a hamada yayinda yake kiwon jakuna na mahaifinsa Zibeyon.
Zibeon nonywolo: Aiya, kod Ana. (Ma e Ana mane ofwenyo thidhna mar pi maliet e thim kane oyudo okwayo punde wuon mare Zibeon.)
25 ’Ya’yan Ana su ne, Dishon da Oholibama’yar Ana.
Ana nonywolo: Dishon, kod Oholibama nyar Ana.
26 ’Ya’yan Dishon maza su ne, Hemdan, Eshban, Itran da Keran.
Dishon nonywolo: Hemdan, Eshban, Ithran kod Keran.
27 ’Ya’yan Ezer maza su ne, Bilhan, Za’aban da Akan.
Ezer nonywolo: Bilhan, Zavan kod Akan.
28 ’Ya’yan Dishan maza su ne, Uz da Aran.
Dishan nonywolo: Uz kod Aran.
29 Waɗannan su ne manyan Horiyawa, Lotan, Shobal, Zibeyon, Ana,
Magi ema ne jodong jo-Hori: Lotan, Shobal, Zibeon, Ana,
30 Dishon, Ezer da Dishan. Waɗannan su ne manyan Horiyawa, bisa ga ɓangarorinsu, a ƙasar Seyir.
Dishon, Ezer kod Dishan. Magi ema ne jodong jo-Hori, kaluwore gi dhoutgi e piny mar Seir.
31 Waɗannan su ne sarakunan da suka yi mulki a Edom kafin wani sarki mutumin Isra’ila yă yi mulki,
Magi e ruodhi mane orito piny Edom kane jo-Israel ne pod onge kod ruodhi:
32 Bela ɗan Beyor ya zama sarkin Edom. Sunan birninsa shi ne Dinhaba.
Bela wuod Beor nobedo ruodh Edom. Dalane maduongʼ niluongo ni Dinhaba.
33 Sa’ad da Bela ya rasu, Yobab ɗan Zera daga Bozra ya gāje shi.
Kane Bela otho, Jobab wuod Zera mane ja-Bozra nobedo ruoth kare.
34 Sa’ad da Yobab ya rasu, Husham daga ƙasar Temaniyawa ya gāje shi.
Kane Jobab otho, Husham mane oa e piny jo-Teman nobedo ruoth kare.
35 Sa’ad da Husham ya rasu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a ƙasar Mowab, ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Awit.
Kane Husham otho, Hadad wuod Bedad, mane oloyo jo-Midian e piny jo-Moab nobedo ruoth kare. Dalane maduongʼ niluongo ni Avith.
36 Sa’ad da Hadad ya rasu, Samla daga Masreka ya gāje shi.
Kane Hadad otho, Samla ja-Masreka nobedo ruoth kare.
37 Sa’ad da Samla ya rasu, Sha’ul daga Rehobot na ta kogi ya gāje shi.
Kane Samla otho, Shaul ja-Rehoboth man but aora nobedo ruoth kare.
38 Sa’ad da Sha’ul ya rasu, Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya gāje shi.
Kane Shaul otho, Baal-Hanan wuod Akbor nobedo ruoth kare.
39 Sa’ad da Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya rasu, Hadad ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Fau, kuma sunan matarsa Mehetabel ce’yar Matired, jikanyar Me-Zahab.
Kane Baal-Hanan wuod Akbor otho, Hadad nobedo ruoth kare. Dalane maduongʼ niluongo ni Pau, kendo chiege niluongo ni Mehetabel nyar Matred, ma nyar Me-Zahab.
40 Waɗannan su ne manya da suka fito daga zuriyar Isuwa, bisa ga danginsu, bisa kuma ga kabilansu da yankunansu. Sunayensu su ne, Timna, Alwa, Yetet.
Koro magi e jodong joka Esau gi nying-gi, kaluwore gi dhoutgi kod pinjegi: Timna, Alva, Jetheth,
41 Oholibama, Ela, Finon.
Oholibama, Ela, Pinon,
43 Magdiyel da Iram. Waɗannan su ne manyan Edom bisa ga mazauninsu cikin ƙasar da suka zauna. Wannan shi ne zuriyar Isuwa, kakan mutanen Edom.
Magdiel kod Iram. Magi ema ne jodong Edom, kaluwore gi dakgi e piny mane gikawo kaka margi. Ma e chal Esau, kwar jo-Edom.