< Farawa 34 >

1 To, Dina,’yar da Liyatu ta haifa wa Yaƙub, ta je ta ziyarci matan ƙasar.
Daina'a Jekopune, Liagizni mofakino mago kna a'ne zamagenaku Sekemu kumate vu'ne.
2 Sa’ad da Shekem ɗan Hamor Bahiwiye mai mulkin wurin ya gan ta, sai ya kama ta, ya kwana da ita, ya ɓata ta.
Ana higeno Hivi vahe kva ne' Hamori nemofo Sekemu'a negeno monko'za huntenaku hankavetino avazu huno kefo avu'avaza hunte'ne.
3 Zuciyarsa kuwa ta damu da son Dina’yar Yaƙub, ya kuwa ƙaunaci yarinyar, ya yi mata magana a hankali.
Sekemu'a Jekopu mofa Daina avesinenteno, akoheno masave kefinti kea humi'ne.
4 Sai Shekem ya ce wa mahaifinsa Hamor, “Ka auro mini wannan yarinya ta zama matata.”
Sekemu'a amanage huno nefa Hamorina asmi'ne, Ama mofara a' erinaku nehuanki avre namio.
5 Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa an ɓata’yarsa Dina, sai ya yi shiru game da batun sai’ya’yansa maza sun dawo gida, gama’ya’yansa suna a jeji tare da dabbobinsa suna kiwo.
Jekopu'a mofa'amofo Dainama kefo avu'avazama hunte'nea ke nentahino, akoheno ke osu mani'nege'za, mofavre'amo'za afu kva nehazaregati e'naze.
6 Sai Hamor mahaifin Shekem ya je don yă yi magana da Yaƙub.
Sekemu nefa Hamori'a Jekopuntega ana hazenke'mofo keaga hunaku vu'ne.
7 Da’ya’yan Yaƙub maza suka dawo daga jeji sai suka ji labarin. Abin kuwa ya zafe su ƙwarai, don Shekem ya jawo abin kunya wa jama’ar Isra’ila ta wurin kwana da’yar Yaƙub, don bai kamata wannan abu yă faru ba.
Jekopu amohe'za sipisipi afu kegava hu'za mani'ne'za ana hazenke zamofo kema nentahi'za, kumate ehanatizageno zamagu'amo'a kna nehigeno tusi zamasi vazi'ne. Na'ankure e'inahu kefo avu'ava zana Israeli vahepina osuga'za, Jekopu mofara hunte'naze.
8 Amma Hamor ya ce musu, “Ɗana Shekem ya sa zuciyarsa a kan’yarku. Ina roƙonku ku ba shi ita yă aura.
Hianagi Hamori'a amanage huno zamasmi'ne. Sekemu'a agu'areti huno mofatamia avesinenteno, e'i ana avu'ava zana hu'negu, muse hurmantoanki aminkeno a' erinteno.
9 Ku yi auratayya da mu; ku aurar mana da’ya’yanku mata, ku kuma ku auro’ya’yanmu mata wa kanku.
Mofane omi ami hugahunanki, atrenke'za namohe'za mofaneka'a a' erisageno, kamohe'za mofa'nenia a' erigahaze.
10 Za ku iya zauna a cikinmu, ƙasar tana nan a buɗe dominku. Ku yi zama a cikinta, ku yi sana’a, ku kuma sami dukiya.”
Tamagra, tagrane mani'neta mopatifina tamevesite vano nehutma, nazanoma tro'ma hunaku'ma hanutma amne tro nehutma mopane nonena miza hugahaze.
11 Sai Shekem ya ce wa mahaifin Dina da kuma’yan’uwanta. “Bari in sami tagomashi a idanunku, zan kuwa ba ku duk abin da kuka tambaya.
Hagi Sekemu'a Daina nefa Jekopune asarahehe'gizmia amanage huno zamasami'ne. Tamagrama knarere hanage'na, inankna zanku tamavesisia zana nagra tamamigahue.
12 Ku faɗa mini nawa ne dukiyar aure da kuma sadakin da zan kawo bisa ga yadda kuke so, zan kuwa biya duk abin da kuka ce. Ku dai bar ni in aure yarinyar ta zama matata.”
Mofa tamimofonte zago fenonku'ma agima ahenantesazana, kema hanaza kante antena tamigahue. Hagi mofa tamia naminke'na a' eri'neno.
13 Domin an ɓata’yar’uwansu Dina, sai’ya’yan Yaƙub maza suka amsa a ha’ince yayinda suke wa Shekem da mahaifinsa Hamor magana.
Jekopu amohe'za Sekemune nefa Hamorigizni reznavatga hu'naze, na'ankure nezmasaro Daina azeri haviza hu'negu zamagesa nentahi'za, kea hufatgo osu'za havige hu'naze.
14 Suka ce musu, “Ba za mu iya yin wannan abu ba, ba za mu iya ba da’yar’uwarmu ga mutumin da ba shi da kaciya ba. Wannan zai zama abin kunya ne a gare mu.
Zamagra amanage huza hu'naze, Oku avufga taga osu vahe'mo'ma nerasaroma a' erisigeno'a, tagaze hugahiankita tagra e'inahuzana osugahune.
15 Za mu yarda da wannan kaɗai ta wannan sharaɗi, cewa za ku zama kamar mu ta wurin yin wa dukan’ya’yanku maza kaciya.
Hianagi mago'zana oku kvufama taga osu'nana kazigati nehunanki, tagrama hu'nonankna hu'za, kagri naga'mo'za oku'a zamufga mika'moza taga hutesageta, hu izo hugahune.
16 Sa’an nan za mu ba da’ya’yanmu mata aure gare ku, mu kuma mu aure’ya’yanku mata wa kanmu. Za mu zauna a cikinku mu kuma zama mutane ɗaya da ku.
Ana hanunketa tamagra tagri mofane ara erisageta, tagra tamagri mofane ara enerita magoke vahe trohuta manigahune.
17 Amma in ba za ku yarda a yi muku kaciya ba, za mu ɗauki’yar’uwanmu mu tafi.”
Hianagi tamagrama ketima antahita oku tamufga taga osnageta, nerasarona avreta ama kumara atreta vugahune.
18 Sharuɗansu sun gamshi Hamor da ɗansa, Shekem.
Anage hazageno Hamori'ene nemofo Sekemuke ana kema nentahike hugnare hu'na'e.
19 Saurayin wanda aka fi girmamawa a cikin dukan gidan mahaifinsa, bai ɓata lokaci a yin abin da suka ce ba, domin ya ji daɗin’yar Yaƙub.
Sekemuna nefa naga'mo'za antahi nemiza nekino, anagema haza kea nentahino, Jekopu mofate agu'a me'negu hantaka huno ana kemofo amage' ante'ne.
20 Saboda haka Hamor da ɗansa Shekem suka tafi ƙofar birninsu don su yi magana da mutanen garinsu.
Hamorike nemofo Sekemu'ene ran kumamofo kahante eke atru hu'za kenaneke eri fatgo nehaza kumate ana kea vahe eme zamasmike amanage hu'na'e.
21 Suka ce, “Waɗannan mutane ba su da damuwa, bari su zauna a cikin ƙasarmu, su kuma yi sana’a a ciki; ƙasar tana da isashen fili dominsu. Za mu iya auro’ya’yansu mata, su kuma su auri namu.
Hagi knare knampa hurantaze, zamatre sunke'za mopatimo'a ra hu'neaki'za mani'neza, inankna'zana mizante tro nehuta, mofanetia omeri emeri hugahune.
22 Amma mutanen za su yarda su zauna tare da mu kamar mutane ɗaya kawai bisa wannan sharaɗi, cewa a yi wa mazanmu kaciya, kamar yadda su kansu suke.
Hianagi oku tavufga taga hutesunke'za, ana zanku mago zamarimpa hu'za tagrane, mago vahere hu'za mani'gahaze. E'ina hu'negu zamagrama hazankna huta maka'a vene'nemota oku tavufga taga hugahune.
23 Ashe, shanunsu, dukiyarsu da dukan sauran dabbobinsu, ba za su zama namu ba? Saboda haka mu yarda, za su kuwa zauna a cikinmu.”
Afu kevuzimine, feno zamimo'a tagri'za segahie. Hanki tagrama zamagri kemofoma avaririta oku tavufga taga hanunke'za, tagri'ene knare hu'za manigahaze.
24 Dukan mazan da suka fito ƙofar birnin suka yarda da Hamor da kuma ɗansa Shekem, aka kuwa yi wa kowane namiji a birnin kaciya.
Anage nehake'za hakare'a vahe'mo'za rankumamofo kahante atirami'za, Hamori'ene, nemofo Sekemugizni ke nentahi'za, mika rankumapi vene'nemo'za oku zamufgamofo anoma'a taga hu'naze.
25 Bayan kwana uku, yayinda dukansu suna cikin zafi mikin kaciya, sai biyu daga cikin’ya’yan Yaƙub maza, Simeyon da Lawi,’yan’uwan Dina, suka ɗauki takubansu suka fāɗa wa birnin ba labari, suka kashe kowane namiji.
Hagi tagufa zage agateregeno anama oku zamufga taga hu'naza vahe'mo'za tusi zamatagu nehu'za mase'nageno, Daina nesaro Simioni ene, Livaikea bainati kazi eri'ne, ana kumapi vu'ne maka'a vahera antri hazaza hu'ne zamahe hana hu'na'e.
26 Suka kashe Hamor da ɗansa Shekem da takobi, suka ɗauko Dina daga gidan Shekem suka tafi.
Hamorine nemofo Sekemu'giznia bainati kazinknonu zanahe nefri'ne, Sekemu nompinti neznasaro, Dainana nevre'ne vu'naze.
27 Sa’an nan’ya’yan Yaƙub maza suka bi kan gawawwakin, suka washe arzikin birni saboda an ɓata’yar’uwarsu.
Dainama kefo avu'ava'ma hunte'naza zanku, Jekopu mofavre naga'mo'za ana kumapi mareri'za, maka'a knare'zana eri vagare'naze.
28 Suka kwashe garkunansu na shanu da jakuna, da kuma kome na mutanen a birnin da kuma cikin gonaki.
Sipisipi afu kevuma, bulimakaoma, donkima, kuma agu'afi me'nea zama fegi'a me'nea zanena maka eri hana hu'naze.
29 Suka kwashe dukan dukiyarsu da dukan matansu da’ya’yansu, suka kwashe kome da yake cikin gidaje.
Hakare'a razama, onensa zama, a' mofavrene nompinti zane eri hana hu'za vu'naze.
30 Sai Yaƙub ya ce wa Simeyon da Lawi, “Kun jawo mini wahala ta wurin sa in zama abin ƙi ga Kan’aniyawa da Ferizziyawa, mazaunan wannan ƙasa. Mu kima ne, in kuwa suka haɗa kai gāba da ni, suka fāɗa mini, za su hallaka ni da gidana.”
Jekopu'a amanage huno Simionine, Livaigiznia zanasmi'ne, Kenani vahe'ene, Peresi vahe' amu'nompina knaza erita eme nenamita nagrira nazeri hi'mnava'e. Tagra onensa'a vahe' mani'nonanki'za, atru hu'za ha'ma eme hurantesu'za, nagri'ene maka zani'ane nazeri haviza hugahaze.
31 Amma’ya’yansa suka amsa, “To, ya dace ke nan da ya yi da’yar’uwarmu kamar karuwa?”
Hianagi kenona'a anage hu'na'e, hanki nahigeno nersarona, monko a'nemofoma hunenteankna avu'avara hunte'ne?

< Farawa 34 >