< Farawa 31 >
1 Yaƙub ya ji cewa’ya’ya Laban mazan suna cewa, “Yaƙub ya kwashe dukan abin da mahaifinmu yake da shi, ya kuma sami dukan wannan arziki daga abin da yake na mahaifinmu.”
Wasesizwa amazwi amadodana kaLabani esithi: UJakobe uthethe konke okukababa; langalokho okwakungokukababa wenza lonke loludumo.
2 Yaƙub kuma ya lura cewa halin Laban gare shi ya canja ba kamar yadda yake a dā ba.
UJakobe wasebona ubuso bukaLabani, futhi khangela, babunganjengamandulo kuye.
3 Sai Ubangiji ya ce wa Yaƙub, “Koma ƙasar kakanninka da kuma danginka, zan kuwa kasance tare da kai.”
INkosi yasisithi kuJakobe: Buyela elizweni laboyihlo lezihlotsheni zakho; njalo ngizakuba lawe.
4 Saboda haka Yaƙub ya aika a ce wa Rahila da Liyatu su zo jeji inda garkunan suke.
UJakobe wasethuma wababiza oRasheli loLeya emadlelweni emhlanjini wakhe,
5 Sai ya ce musu, “Na ga cewa halin mahaifinku gare ni ba kamar yadda dā yake ba, amma Allah na mahaifina yana tare da ni.
wathi kibo: Ngiyabona ubuso bukayihlo ukuthi kabunjengamandulo kimi; kodwa uNkulunkulu kababa ube lami.
6 Kun san cewa na yi aiki wa mahaifinku da dukan ƙarfina,
Futhi lina liyazi ukuthi ngamandla ami wonke ngimsebenzele uyihlo.
7 duk da haka mahaifinku ya cuce ni ta wurin sauya albashina sau goma. Amma dai, Allah bai yardar masa yă yi mini lahani ba.
Kodwa uyihlo ungikhohlisile, waphendula iholo lami okwezikhathi ezilitshumi, kanti uNkulunkulu kamvumelanga ukwenza okubi kimi.
8 In ya ce, ‘Dabbare-dabbare ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi dabbare-dabbare, in kuma ya ce, ‘Masu zāne-zāne ne za su zama ladanka,’ sai dukan garkunan su haifi ƙananan masu zāne-zāne.
Kwathi esitsho njalo: Ezilamabala zizakuba liholo lakho, khona umhlambi wonke wazala ezilamabala. Kwathi esitsho njalo: Ezingamaqamule zizakuba liholo lakho, khona umhlambi wonke wazala ezingamaqamule.
9 Ta haka Allah ya kwashe dabbobin mahaifinku ya ba ni.
Ngokunjalo uNkulunkulu uthethe izifuyo zikayihlo, wanginika.
10 “A lokacin ɗaukar cikin garken, na taɓa yin mafarki inda na ga bunsuran da suke barbara da garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne.
Kwasekusithi, ngesikhathi umhlambi umitha, ngaphakamisa amehlo ami ngabona ephutsheni, khangela-ke, izimpongo ezikhwela umhlambi zazingamaqamule, zilamabala, lezizinala.
11 Sai mala’ikan Allah ya ce mini a mafarkin, ‘Yaƙub.’ Sai na amsa na ce, ‘Ga ni.’
Ingilosi kaNkulunkulu yasisithi kimi ephutsheni: Jakobe! Ngathi: Khangela ngilapha.
12 Ya ce, ‘Ɗaga idanunka ka gani, dukan bunsuran da suke hawan garken, masu dabbare-dabbare, ko babare-babare, ko masu zāne-zāne ne, gama na ga dukan abin da Laban yake yin maka.
Yasisithi: Ake uphakamise amehlo akho ubone, zonke impongo ezikhwela umhlambi zingamaqamule, zilamabala lezizinala; ngoba ngibonile konke uLabani akwenze kuwe.
13 Ni ne Allah na Betel, inda ka zuba wa al’amudi mai, da kuma inda ka yi mini alkawari. Yanzu ka bar wannan ƙasa nan take, ka koma ƙasarka ta ainihi.’”
NginguNkulunkulu weBhetheli lapho owagcoba khona insika, owathembisa khona isithembiso kimi. Khathesi, vuka, uphume kulelilizwe, ubuyele elizweni lokuzalwa kwakho.
14 Sai Rahila da Liyatu suka amsa suka ce, “Muna da wani rabo a gādon kayan mahaifinmu ne?
ORasheli loLeya baphendula bathi kuye: Siselesabelo lelifa endlini kababa yini?
15 Ba kamar baƙi ne yake ɗaukarmu ba? Ba sayar da mu kaɗai ya yi ba, har ma ya yi amfani da abin da aka biya saboda mu.
Kasibalwa njengabezizwe kuye yini? Ngoba wasithengisa, futhi wadla lokudla imali yethu.
16 Tabbatacce dukan dukiyar da Allah ya kwashe daga mahaifinmu ya zama namu da’ya’yanmu. Saboda haka ka yi duk abin da Allah ya faɗa maka.”
Ngoba inotho yonke uNkulunkulu ayemuke ubaba ingeyethu leyabantwana bethu; khathesi-ke, konke uNkulunkulu akutsho kuwe, kwenze.
17 Sa’an nan Yaƙub ya sa’ya’yansa da matansa a kan raƙuma,
UJakobe wasesukuma, wakhweza amadodana akhe labomkakhe emakameleni;
18 ya kuma kora dukan dabbobinsa, suka ja gabansa, tare da dukan abubuwan da ya samu a Faddan Aram, don su tafi wurin mahaifinsa Ishaku a ƙasar Kan’ana.
waqhuba izifuyo zakhe zonke, layo impahla yakhe yonke abeyizuzile, izifuyo zenzuzo yakhe, ayezizuze ePadani-Arama, ukuze aye kuIsaka uyise elizweni leKhanani.
19 Sa’ad da Laban ya tafi don askin tumakinsa, sai Rahila ta sace gumakan gidan mahaifinta.
Njalo uLabani esehambile ukuyagunda izimvu zakhe, uRasheli weba izithombe uyise ayelazo.
20 Yaƙub kuwa ya ruɗe Laban mutumin Aram da bai sanar da shi zai gudu ba.
UJakobe wasuka enyenya engananzelelwe kuLabani umSiriya, ngoba kamazisanga ukuthi uyabaleka.
21 Saboda haka ya gudu da dukan abin da ya mallaka, ya ƙetare Kogi, ya nufi yankin tuddan Gileyad.
Wasebaleka, yena lakho konke ayelakho, wasukuma, wachapha umfula, wakhangelisa ubuso bakhe entabeni yeGileyadi.
22 A rana ta uku, sai aka faɗa wa Laban cewa Yaƙub ya gudu.
Kwasekusaziswa uLabani ngosuku lwesithathu ukuthi uJakobe ubalekile.
23 Sai Laban ya ɗauki danginsa tare da shi, ya bi bayan Yaƙub har kwana bakwai, ya kuma same shi a yankin tuddan Gileyad.
Wasethatha abafowabo kanye laye, waxotshana laye ibanga lensuku eziyisikhombisa, wamfica entabeni yeGileyadi.
24 Sai Allah ya bayyana ga Laban mutumin Aram a mafarki da dare, ya ce masa, “Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu, ko mai kyau ko marar kyau.”
UNkulunkulu wasesiza kuLabani umSiriya ephutsheni lebusuku, wathi kuye: Ziqaphele, hlezi ukhulume loJakobe okuhle kumbe okubi.
25 Yaƙub ya riga ya kafa tentinsa a yankin tuddan Gileyad sa’ad da Laban ya same shi. Laban da danginsa suka kafa sansani a can su ma.
ULabani wasemfica uJakobe. Njalo uJakobe wayemise ithente lakhe entabeni; uLabani laye kanye labafowabo bamisa entabeni yeGileyadi.
26 Sai Laban ya ce wa Yaƙub, “Me ke nan ka yi? Ka ruɗe ni, ka kuma ɗauki’ya’yana mata kamar kamammun yaƙi.
ULabani wasesithi kuJakobe: Wenzeni, ukuthi usuke unyenye ngingananzelele, uthathe amadodakazi ami ngamandla njengabathunjiweyo ngenkemba?
27 Me ya sa ka gudu a ɓoye ka kuma ruɗe ni? Me ya sa ba ka faɗa mini don in sallame ka da farin ciki da waƙoƙi haɗe da kiɗin ganguna da garayu ba?
Ubalekeleni ngasese, unginyenyela, ungangazisanga, ukuthi ngabe ngikuvalelise ngokuthokoza langengoma, ngesigubhu langechacho?
28 Ba ka ma bari in sumbaci jikokina da’ya’yana mata in yi musu bankwana ba. Ka yi wauta.
Njalo kawungivumelanga ukuthi ngange amadodana ami lamadodakazi ami. Khathesi wenze ubuthutha ngokwenza lokho.
29 Ina da iko in cuce ka; amma jiya da dare Allahn mahaifinka ya faɗa mini, ‘Ka yi hankali kada ka faɗa wa Yaƙub wani abu ko mai kyau ko marar kyau.’
Kusemandleni esandla sami ukwenza okubi kini; kodwa uNkulunkulu kayihlo ukhulumile kimi ebusuku obudlulileyo wathi: Ziqaphele ukuthi ungakhulumi loJakobe okuhle kumbe okubi.
30 Yanzu ka gudu domin kana marmari komawa gidan mahaifinka. Amma don me ka sace mini gumakana?”
Khathesi-ke, ukuhamba uhambile, ngoba ngokukhanuka ukhanukile indlu kayihlo; webeleni onkulunkulu bami?
31 Yaƙub ya amsa wa Laban, “Na ji tsoro ne, domin na yi tsammani za ka ƙwace’ya’yanka mata daga gare ni ƙarfi da yaji.
UJakobe wasephendula wathi kuLabani: Ngoba ngesaba, ngoba wathi: Hlezi ungihluthunele amadodakazi akho.
32 Amma in ka sami wani wanda yake da gumakanka, ba zai rayu ba. Kai da kanka ka duba a gaban danginmu, ko akwai wani abin da yake naka a nan tare da ni; in ka gani, ka ɗauka.” Yaƙub dai bai san cewa Rahila ta sace gumakan ba.
Lowo ozathola kuye onkulunkulu bakho kangaphili; phambi kwabafowethu zinanzelelele okungokwakho okukimi, uzithathele. Ngoba uJakobe wayengazi ukuthi uRasheli wayebebile.
33 Saboda haka Laban ya shiga tentin Yaƙub, ya shiga tentin Liyatu da kuma tentuna matan nan biyu bayi, amma bai sami kome ba. Bayan ya fita daga tentin Liyatu, sai ya shiga tentin Rahila.
ULabani wasengena ethenteni likaJakobe lethenteni likaLeya, lethenteni lezincekukazi ezimbili, kodwa katholanga. Waphuma ethenteni likaLeya, wangena ethenteni likaRasheli.
34 Rahila fa ta kwashe gumakan gidan ta sa su cikin sirdin raƙumi, ta kuma zauna a kansu. Laban ya bincika cikin kowane abu a tentin amma bai sami kome ba.
Kodwa uRasheli wayethethe izithombe, wazifaka esikhwameni sesihlalo sekamela, wahlala phezu kwazo. ULabani waphumputha ithente lonke kodwa katholanga.
35 Sai Rahila ta ce wa mahaifinta, “Kada ka yi fushi, ranka yă daɗe da ban tashi tsaye a gabanka ba; gama ina al’adar mata ne.” Saboda haka ya bincika amma bai sami gumakan gidan ba.
Wasesithi kuyise: Kalungavuthi ulaka emehlweni enkosi yami ukuthi ngingesukume phambi kwakho, ngoba indlela yabesifazana ikimi. Wabhudula, kodwa kazitholanga izithombe.
36 Yaƙub ya fusata, ya kuma yi wa Laban faɗa. Ya tambayi Laban, “Mene ne laifina? Wanda zunubi na yi da kake farautata?
UJakobe wasethukuthela, waphikisana loLabani; uJakobe waphendula wathi kuLabani: Isiphambeko sami siyini, isono sami siyini, ukuthi ungixotshe ngokutshiseka?
37 Yanzu da ka bincika dukan kayayyakina, me ka samu da yake na gidanka? Kawo shi nan a gaban danginka da kuma dangina, bari su zama alƙali tsakaninmu biyu.
Njengoba usubambabambe kuyo impahla yami yonke, utholeni okwayo impahla yonke yendlu yakho? Ibeke lapha phambi kwabafowethu labafowenu ukuze baqume phakathi kwethu sobabili.
38 “Na kasance tare da kai shekaru ashirin. Tumakinka da awakinka ba su yi ɓarin ciki ba, ban kuwa ci raguna daga garkunanka ba.
Iminyaka le engamatshumi amabili ngangilawe; izimvukazi zakho lezibhuzikazi zakho kaziphunzanga, lezinqama zemihlambi yakho kangizidlanga.
39 Ban kawo dabbobinka da namun jeji suka yayyaga; na kuma ɗauki hasarar ba? Ka nemi in biya dukan abin da aka sace da rana ko da dare.
Ezadatshulwayo kangizilethanga kuwe, mina ngazihlawula; esandleni sami wazibiza, zebiwe emini loba zebiwe ebusuku.
40 Yanayin da na kasance ke nan, da rana na sha zafin rana da dare kuma na sha sanyi, ga rashin barci.
Nganginjalo emini imbalela yangidla, lamakhaza ebusuku, ubuthongo babaleka emehlweni ami.
41 Haka ya kasance shekaru ashirin da na yi a gidanka. Na yi maka aiki shekaru goma sha huɗu domin’ya’yanka mata biyu, na kuma yi shekaru shida domin garkunanka, ka kuma canja albashina sau goma.
Iminyaka le engamatshumi amabili bengisemzini wakho, ngakusebenzela okweminyaka elitshumi lane ngenxa yamadodakazi akho amabili, leminyaka eyisithupha ngenxa yomhlambi wakho; njalo waphendula iholo lami okwezikhathi ezilitshumi.
42 Da ba don Allah na mahaifina, Allah na Ibrahim da kuma Tsoron Ishaku ya kasance tare da ni ba, tabbatacce da ka sallame ni hannu wofi. Amma Allah ya ga wahalata da famar hannuwana, ya kuwa tsawata maka da dare jiya.”
Ngaphandle kokuthi uNkulunkulu kababa, uNkulunkulu kaAbrahama lokwesaba kukaIsaka ubengelami, isibili khathesi ubuzangixotsha ngize. Inhlupheko zami lomtshikatshika wezandla zami uNkulunkulu ubonile, wakusola izolo ebusuku.
43 Laban ya amsa wa Yaƙub, “Matan,’ya’yana ne,’ya’yansu,’ya’yana ne, garkunan kuma garkunana ne. Dukan abin da kake gani, nawa ne. Duk da haka me zan yi a rana ta yau ga waɗannan’ya’yana mata, ko kuma ga’ya’yan da suka haifa?
ULabani wasephendula wathi kuJakobe: Amadodakazi angamadodakazi ami, lamadodana angamadodana ami, lomhlambi ngumhlambi wami, lakho konke okubonayo kungokwami; lemadodakazini ami ngizakwenzani kuwo lamuhla, loba kubantwana bawo abawazeleyo?
44 Zo, bari mu ƙulla yarjejjeniya, da kai da ni, bari kuma ta kasance shaida a tsakaninmu.”
Khathesi-ke, woza, asenze isivumelwano, mina lawe, njalo sibe yibufakazi phakathi kwami lawe.
45 Saboda haka Yaƙub ya ɗauki dutse ya kafa yă zama al’amudi.
UJakobe wasethatha ilitshe, walimisa laba yinsika.
46 Ya ce wa danginsa. “Ku tattara waɗansu duwatsu.” Sai suka kwashe duwatsu suka tsiba, suka kuwa ci abinci a can kusa da tsibin.
UJakobe wasesithi kubafowabo: Buthani amatshe. Basebethatha amatshe, benza inqumbi; badla khona phezu kwenqumbi.
47 Laban ya sa masa suna Yegar Sahaduta, Yaƙub kuwa ya kira shi Galeyed.
ULabani waseyibiza ngokuthi yiJegari-Sahadutha, kodwa uJakobe wayibiza ngokuthi yiGaledi.
48 Laban ya ce, “Wannan tsibi, shi ne shaida tsakaninka da ni a yau.” Shi ya sa aka kira shi Galeyed.
ULabani wasesithi: Linqwaba iyibufakazi phakathi kwami lawe lamuhla. Ngakho bayitha ibizo layo iGaledi,
49 Aka kuma kira shi Mizfa, domin ya ce, “Ubangiji yă sa ido tsakanin ni da kai sa’ad da muka rabu da juna.
leMizipa, ngoba wathi: INkosi kayilinde phakathi kwami lawe, lapho singabonani omunye lomunye.
50 Laban ya ce in ka wulaƙanta’ya’yana mata, ko ka auri waɗansu mata ban da’ya’yana mata, ko da yake babu wani da yake tare da mu, ka tuna cewa Allah shi ne shaida tsakaninka da ni.”
Uba uhlupha amadodakazi ami, njalo uba uthatha abafazi phezu kwamadodakazi ami, kakulamuntu olathi, bona, uNkulunkulu ungumfakazi phakathi kwami lawe.
51 Laban ya kuma ce wa Yaƙub, “Ga wannan tsibi, ga kuma wannan al’amudin da na kafa tsakaninka da ni.
ULabani wasesithi kuJakobe: Khangela linqwaba, khangela-ke lensika engiyiphosileyo phakathi kwami lawe.
52 Wannan tsibin shi ne shaida, wannan al’amudi kuma shaida ne, cewa ba zan tsallake wannan tsibi zuwa gefenka don in cuce ka ba, kai kuma ba za ka tsallake wannan tsibi da al’amudi zuwa gefena don ka cuce ni ba.
Linqwaba kayibe yibufakazi, lensika kayibe yibufakazi, bokuthi mina kangiyikuyidlula linqwaba ngiye kuwe, lawe kawuyikuyidlula linqwaba lalinsika uze kimi ngokubi.
53 Bari Allah na Ibrahim da Allah na Nahor, Allah na iyayensu, yă zama alƙali tsakaninmu.” Saboda haka Yaƙub ya yi rantsuwa da sunan Tsoron mahaifinsa Ishaku.
UNkulunkulu kaAbrahama loNkulunkulu kaNahori, kahlulele phakathi kwethu, uNkulunkulu kayise wabo. UJakobe wasefunga ngokwesaba kayise uIsaka.
54 Ya miƙa hadaya a can a ƙasar tudu, ya kuma gayyaci danginsa zuwa wurin cin abinci. Bayan suka ci, sai suka kwana a can.
UJakobe wasehlaba umhlatshelo entabeni, wabiza abafowabo ukuthi badle isinkwa; basebesidla isinkwa, balala entabeni.
55 Da sassafe kashegari sai Laban ya sumbaci jikokinsa da’ya’yansa mata, ya sa musu albarka. Sa’an nan ya yi bankwana da su, ya koma gida.
ULabani wasevuka ekuseni kakhulu, wanga amadodana akhe lamadodakazi akhe, wawabusisa; uLabani wasehamba wabuyela endaweni yakhe.