< Farawa 30 >
1 Sa’ad da Rahila ta ga cewa ba tă haifa wa Yaƙub’ya’ya ba, sai ta fara kishin’yar’uwarta. Saboda haka ta ce wa Yaƙub, “Ka ba ni’ya’ya, ko kuwa in mutu!”
Då Rachel såg, att hon födde Jacob intet, afundades hon vid sina syster, och sade till Jacob: Skaffa mig ock barn, eljest dör jag.
2 Yaƙub ya fusata da ita ya ce, “Ina a matsayin Allah ne wanda ya hana ke samun’ya’ya?”
Jacob vardt ganska vred på Rachel, och sade: Icke är jag Gud, som dig förmenar dins lifs frukt?
3 Sa’an nan ta ce, “Ga Bilha, mai baiwata, ka kwana da ita don tă haifa mini’ya’ya, ta gare ta kuwa ni ma in gina iyali.”
Men hon sade: Si, der är min tjenstepiga Bilha: lägg dig när henne, att hon må föda i mitt sköt, och jag varder dock uppbyggd genom henne.
4 Saboda haka ta ba shi baranyarta Bilha tă zama matarsa. Yaƙub kuwa ya kwana da ita,
Och gaf honom så Bilha, sina tjenstepigo, till hustru, och Jacob lade sig när henne.
5 ta kuwa yi ciki, ta kuma haifi ɗa.
Och så vardt Bilha hafvande, och födde Jacob en son.
6 Sa’an nan Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni; ya saurari roƙona ya kuma ba ni ɗa.” Saboda wannan ta ba shi suna Dan.
Då sade Rachel: Gud hafver dömt mina sak, och hört mina röst, och gifvit mig en son: Derföre kallade hon honom Dan.
7 Baranyar Rahila ta sāke yin ciki ta kuma haifi wa Yaƙub ɗa na biyu.
Åter vardt Bilha, Rachels tjensteqvinna, hafvande, och födde Jacob den andra sonen.
8 Sai Rahila ta ce, “Na yi kokawa sosai da’yar’uwata, na kuwa yi nasara.” Saboda haka ta kira shi Naftali.
Då sade Rachel: Gud hafver omvändt det med mig och mine syster, och jag får öfverhandena: Och hon kallade honom Naphthali.
9 Sa’ad da Liyatu ta ga cewa ta daina haihuwa, sai ta ɗauki mai hidimarta Zilfa ta ba da ita ga Yaƙub tă zama matarsa.
Då nu Lea såg, att hon hade vändt igen att föda, tog hon sina tjenstepigo Silpa, och gaf henne Jacob till hustru.
10 Baranyar Liyatu, Zilfa ta haifa wa Yaƙub ɗa.
Så födde Silpa, Leas tjensteqvinna, Jacob en son.
11 Sai Liyatu ta ce, “Na yi sa’a!” Saboda haka ta ba shi suna Gad.
Då sade Lea: Rustig; och kallade honom Gad.
12 Zilfa baranyar Liyatu ta haifa wa Yaƙub ɗa na biyu.
Derefter födde Silpa, Leas tjensteqvinna, Jacob den andra sonen.
13 Sai Liyatu ta ce, “Ni mai farin ciki ce! Mata za su ce da ni mai farin ciki.” Saboda haka ta sa masa suna Asher.
Då sade Lea: Väl mig; förty döttrarna skola säga mig saliga: Och hon kallade honom Asser.
14 A lokacin girbin alkama, sai Ruben ya je jeji ya ɗebo manta-uwa ya kawo wa mahaifiyarsa Liyatu. Sai Rahila ta ce wa Liyatu, “Ina roƙonki ki ɗan sam mini manta-uwa ɗanki.”
Ruben gick ut om hveteandena, och fann liljor på markene, och hade dem hem till sina moder Lea. Då sade Rachel till Lea: Gif mig en del af din sons liljor.
15 Amma ta ce mata, “Bai ishe ki ba ne da kika ƙwace mijina? Yanzu kuma kina so ki ƙwace manta-uwa na yarona?” Sai Rahila ta ce “Shi ke nan, mijina zai iya kwana da ke yau saboda manta-uwa na ɗanki.”
Hon svarade: Hafver du icke nog, att du hafver tagit min man bort, och vill desslikes taga min sons liljor? Rachel sade: Nu väl, låt honom denna nattena sofva när dig, för dins sons liljor.
16 Saboda haka sa’ad da Yaƙub ya dawo daga jeji a wannan yamma sai Liyatu ta fito ta tarye shi. Ta ce, “Dole ka kwana da ni, na yi hayarka da manta-uwa na ɗana.” Saboda haka ya kwana da ita a wannan dare.
Då nu Jacob kom om aftonen af markene, gick Lea ut emot honom, och sade: När mig skall du ligga; förty jag hafver köpt dig för mins sons liljor: Och han låg när henne de nattena.
17 Allah ya saurari Liyatu, ta kuwa yi ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na biyar.
Och Gud hörde Lea, och hon vardt hafvande, och födde Jacob den femte sonen.
18 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar.
Och sade: Gud hafver lönt mig, för det jag gaf minom manne mina tjenstepigo; och hon kallade honom Isaschar.
19 Liyatu ta sāke yin ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na shida.
Åter vardt Lea hafvande, och födde Jacob den sjette sonen.
20 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya ba ni kyauta mai daraja. A wannan lokaci mijina zai darajarta ni, domin na haifa masa’ya’ya maza shida.” Saboda haka ta ba shi suna Zebulun.
Och sade: Gud hafver väl försett mig: Nu varder åter min man boendes när mig, ty jag hafver födt honom sex söner: Och kallade honom Sebulon.
21 Daga baya ta haifi’ya ta kuwa ba ta suna Dina.
Derefter födde hon ena dotter, och kallade henne Dina.
22 Sai Allah ya tuna da Rahila; ya saurare ta ya kuma buɗe mahaifarta.
Men Gud tänkte på Rachel, och hörde henne, och gjorde henne fruktsamma.
23 Sai ta yi ciki ta kuma haifi ɗa ta ce, “Allah ya ɗauke mini kunyata.”
Då vardt hon hafvande, och födde en son, och sade: Gud hafver min smälek ifrå mig tagit.
24 Ta ba shi suna Yusuf, ta kuma ce, “Bari Ubangiji yă ƙara mini wani ɗa.”
Och kallade honom Joseph, och sade: Herren gifve mig ännu en son härtill.
25 Bayan Rahila ta haifi Yusuf, sai Yaƙub ya ce wa Laban, “Ka sallame ni don in koma ƙasata.
Då nu Rachel hade födt Joseph, sade Jacob till Laban: Låt mig färdas, och resa hem till mitt, och i mitt land.
26 Ba ni matana da’ya’yana, waɗanda na bauta maka dominsu, zan kuwa tafi. Ka dai san yadda na bauta maka.”
Gif mig mina hustrur och min barn, som jag hafver tjent dig före, att jag må färdas; förty du vetst, hvad jag hafver gjort dig för en tjenst.
27 Amma Laban ya ce masa, “In na sami tagomashi daga gare ka, ina roƙonka ka zauna. Na gane ta wurin duba cewaUbangiji ya albarkace ni saboda kai.”
Laban sade till honom: Kan jag icke finna nåd för din ögon? Jag förnimmer, att Herren hafver välsignat mig för dina skull.
28 Ya ƙara da cewa, “Faɗa albashinka, zan kuwa biya shi.”
Säg, hvad lön jag skall gifva dig?
29 Yaƙub ya ce masa, “Ka dai san yadda na yi maka aiki da kuma yadda dabbobinka suka yi yawa a hannuna.
Men han sade till honom: Du vetst, huru jag hafver tjent dig, och hvad boskap du hafver under mig.
30 Kaɗan da kake da shi kafin zuwata ya ƙaru sosai, kuma Ubangiji ya albarkace ka a duk inda na tafi. Amma yanzu, yaushe zan yi wani abu domin gidana ni ma?”
Du hade litet, förra än jag kom, men nu äst du riker vorden; och Herren hafver välsignat dig för mina skull: Och nu, när skall jag ock något bestyra till mitt hus?
31 Sai Laban ya yi tambaya, “Me zan ba ka?” Yaƙub ya amsa ya ce, “Kada ka ba ni wani abu. Amma in za ka yi mini abu guda ɗaya, zan ci gaba da kiwon garkunanka, ina kuma lura da su.
Laban sade: Hvad skall jag då gifva dig? Jacob sade: Du skall allsintet gifva mig; utan om du vill göra mig det jag säger, så skall jag ännu beta och vakta din får.
32 Bari in ratsa cikin dukan garkunanka yau in fid da masu dabbare-dabbare da tumaki babare-babare, da kowane ɗan rago baƙi, da dabbare-dabbare da babare-babare na awaki daga ciki, waɗannan ne za su zama ladana.
Jag vill i dag gå igenom alla dina hjordar, och skilj du derifrån all fläckot och brokot får, och all svart får ibland lamben och kiden: Hvad nu sedan brokot och fläckot blifver, det skall vara min lön.
33 Gaskiyata kuwa za tă zama mini shaida nan gaba, duk sa’ad da ka bincika a kan albashin da ka biya ni. Duk akuyar da take tawa da ba dabbare-dabbare ko babare-babare, ko ɗan ragon da ba baƙi ba, zai kasance sata na yi.”
Så varder mig min rättfärdighet betygandes i dag eller morgon, när dertill kommer, att jag skall taga min lön af dig, alltså, att hvad som icke fläckot eller brokot, eller ock hvad svart är ibland lamben och kiden, det vare en tjufnad med mig.
34 Sai Laban ya ce, “Na yarda. Bari yă zama yadda ka faɗa.”
Då sade Laban: Jag är till frids, blifve som sagt hafver.
35 A wannan rana ya ware dukan bunsurai da suke dabbare-dabbare da masu zāne-zāne, da dukan awakin da suke dabbare-dabbare (duka da suke da fari-fari a jikinsu), da dukan baƙaƙen tumaki, ya sa su a hannun’ya’yansa maza.
Och han skilde i den dagen ut spräcklota och brokota bockar, och all fläckot och brokot kid, der som ju något hvitt var uppå, och allt det svart var ibland lamben; och fick det sin barn i händer.
36 Sa’an nan ya sa nisan tafiya kwana uku tsakaninsa da Yaƙub, yayinda Yaƙub ya ci gaba da lura da sauran garkunan Laban Yaƙub.
Och lät blifva tre dagsleder långe emellan sig och Jacob. Så bette Jacob det öfver var af Labans hjord.
37 Yaƙub ya samo ɗanyen reshen itatuwan aduruku, da na katambiri, da na durumi, ya ɓare ya bar fararen cikin katakon rassan.
Men Jacob tog gröna aspekäppar, hassel och castaneen, och barkade hvita ränder deruppå;
38 Sa’an nan ya zuba ɓararre rassan cikin dukan kwamame na banruwa saboda su kasance a gaban garkunan sa’ad da suka zo shan ruwa. A sa’ad da garkunan suke barbara suka kuma zo shan ruwa,
Och lade käpparna, som han barkat hade, i dryckehoar för hjordarna, som der komma måste och vattnas, att de skulle hafvande varda, när de kommo till att dricka.
39 sai su yi barbara a gaban rassan. Sai kuwa su haifi ƙanana masu zāne dabbare-dabbare, ko babare-babare ko masu zāne-zāne.
Alltså vordo hjordarne hafvande öfver käpparna, och födde fläckot, spräcklot och brokot.
40 Sai Yaƙub yă ware ƙananan garken dabam, amma sai yă sa sauran su fuskanci dabbobin da suke dabbare-dabbare da kuma baƙaƙe da suke na Laban. Ta haka ya ware garkuna dabam domin kansa bai kuwa haɗa su da dabbobin Laban ba.
Då afskiljde Jacob lamben, det icke brokot, och allt det svart var, och lät dem in till Labans hjord, och gjorde sig en egen hjord, den lät han icke till Labans hjord.
41 A duk sa’ad da ƙarfafa dabbobi mata suke barbara, Yaƙub yakan zuba rassan a kwamame a gaban dabbobin saboda su yi barbara kusa da rassan,
Men när den tidfödde hjorden lopp, lade han käpparna i hoar för hjordens ögon, så att de vordo hafvande öfver käpparna.
42 amma in dabbobin raunana ne, ba ya sa su a can. Saboda haka raunanan dabbobi suka zama na Laban, ƙarfafan kuma suka zama na Yaƙub.
Men när de senfödda lupo, lade han dem intet deruti. Så vordo då de senfödlingar Labans och de tidfödlingar Jacobs.
43 Ta haka mutumin ya zama riƙaƙƙe mai arziki, ya kasance mai manya-manyan garkuna, da bayi mata da maza, da raƙuma da kuma jakuna.
Deraf vardt mannen öfvermåttan riker, så att han hade mycken får, tjenarinnor och tjenare, camelar och åsnar.