< Farawa 30 >

1 Sa’ad da Rahila ta ga cewa ba tă haifa wa Yaƙub’ya’ya ba, sai ta fara kishin’yar’uwarta. Saboda haka ta ce wa Yaƙub, “Ka ba ni’ya’ya, ko kuwa in mutu!”
А Рахиља видевши где не рађа деце Јакову, позавиде сестри својој; и рече Јакову: Дај ми деце, или ћу умрети.
2 Yaƙub ya fusata da ita ya ce, “Ina a matsayin Allah ne wanda ya hana ke samun’ya’ya?”
А Јаков се расрди на Рахиљу, и рече: Зар сам ја а не Бог који ти не да порода?
3 Sa’an nan ta ce, “Ga Bilha, mai baiwata, ka kwana da ita don tă haifa mini’ya’ya, ta gare ta kuwa ni ma in gina iyali.”
А она рече: Ето робиње моје Вале, лези с њом, нека роди на мојим коленима, па ћу и ја имати деце од ње.
4 Saboda haka ta ba shi baranyarta Bilha tă zama matarsa. Yaƙub kuwa ya kwana da ita,
И даде му Валу робињу своју за жену, и Јаков леже с њом.
5 ta kuwa yi ciki, ta kuma haifi ɗa.
И затрудне Вала, и роди Јакову сина.
6 Sa’an nan Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni; ya saurari roƙona ya kuma ba ni ɗa.” Saboda wannan ta ba shi suna Dan.
А Рахиља рече: Господ ми је судио и чуо глас мој, те ми даде сина. Зато му надеде име Дан.
7 Baranyar Rahila ta sāke yin ciki ta kuma haifi wa Yaƙub ɗa na biyu.
И Вала робиња Рахиљина затрудне опет, и роди другог сина Јакову;
8 Sai Rahila ta ce, “Na yi kokawa sosai da’yar’uwata, na kuwa yi nasara.” Saboda haka ta kira shi Naftali.
А Рахиља рече: Борах се жестоко са сестром својом, али одолех. И надеде му име Нефталим.
9 Sa’ad da Liyatu ta ga cewa ta daina haihuwa, sai ta ɗauki mai hidimarta Zilfa ta ba da ita ga Yaƙub tă zama matarsa.
А Лија видевши где преста рађати узе Зелфу робињу своју и даде је Јакову за жену.
10 Baranyar Liyatu, Zilfa ta haifa wa Yaƙub ɗa.
И роди Зелфа робиња Лијина Јакову сина;
11 Sai Liyatu ta ce, “Na yi sa’a!” Saboda haka ta ba shi suna Gad.
И Лија рече: Дође чета. И надеде му име Гад.
12 Zilfa baranyar Liyatu ta haifa wa Yaƙub ɗa na biyu.
Опет роди Зелфа робиња Лијина другог сина Јакову;
13 Sai Liyatu ta ce, “Ni mai farin ciki ce! Mata za su ce da ni mai farin ciki.” Saboda haka ta sa masa suna Asher.
И рече Лија: Благо мени, јер ће ме блаженом звати жене. Зато му надеде име Асир.
14 A lokacin girbin alkama, sai Ruben ya je jeji ya ɗebo manta-uwa ya kawo wa mahaifiyarsa Liyatu. Sai Rahila ta ce wa Liyatu, “Ina roƙonki ki ɗan sam mini manta-uwa ɗanki.”
А Рувим изиђе у време жетве пшеничне и нађе мандрагору у пољу, и донесе је Лији матери својој. А Рахиља рече Лији: Дај ми мандрагору сина свог.
15 Amma ta ce mata, “Bai ishe ki ba ne da kika ƙwace mijina? Yanzu kuma kina so ki ƙwace manta-uwa na yarona?” Sai Rahila ta ce “Shi ke nan, mijina zai iya kwana da ke yau saboda manta-uwa na ɗanki.”
А она јој рече: Мало ли ти је што си ми узела мужа? Хоћеш да ми узмеш и мандрагору сина мог? А Рахиља јој рече: Нека ноћас спава с тобом за мандрагору сина твог.
16 Saboda haka sa’ad da Yaƙub ya dawo daga jeji a wannan yamma sai Liyatu ta fito ta tarye shi. Ta ce, “Dole ka kwana da ni, na yi hayarka da manta-uwa na ɗana.” Saboda haka ya kwana da ita a wannan dare.
И увече кад се Јаков враћаше из поља, изиђе му Лија на сусрет и рече: Спаваћеш код мене, јер те купих за мандрагору сина свог. И спава код ње ону ноћ.
17 Allah ya saurari Liyatu, ta kuwa yi ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na biyar.
А Бог услиши Лију, те она затрудне, и роди Јакову петог сина.
18 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar.
И рече Лија: Господ ми даде плату моју што дадох робињу своју мужу свом. И надеде му име Исахар.
19 Liyatu ta sāke yin ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na shida.
И затрудне Лија опет, и роди Јакову шестог сина;
20 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya ba ni kyauta mai daraja. A wannan lokaci mijina zai darajarta ni, domin na haifa masa’ya’ya maza shida.” Saboda haka ta ba shi suna Zebulun.
И рече Лија: Дарива ме Господ даром добрим; да ако се сада већ приљуби к мени муж мој, јер му родих шест синова. Зато му надеде име Завулон.
21 Daga baya ta haifi’ya ta kuwa ba ta suna Dina.
Најпосле роди кћер, и надеде јој има Дина.
22 Sai Allah ya tuna da Rahila; ya saurare ta ya kuma buɗe mahaifarta.
Али се Господ опомену Рахиље; и услишивши је отвори јој материцу.
23 Sai ta yi ciki ta kuma haifi ɗa ta ce, “Allah ya ɗauke mini kunyata.”
И затрудне, и роди сина, и рече: Узе Бог срамоту моју.
24 Ta ba shi suna Yusuf, ta kuma ce, “Bari Ubangiji yă ƙara mini wani ɗa.”
И надеде му име Јосиф, говорећи: Нека ми дода Господ још једног сина.
25 Bayan Rahila ta haifi Yusuf, sai Yaƙub ya ce wa Laban, “Ka sallame ni don in koma ƙasata.
А кад Рахиља роди Јосифа, рече Јаков Лавану: Пусти ме да идем у своје место и у своју земљу.
26 Ba ni matana da’ya’yana, waɗanda na bauta maka dominsu, zan kuwa tafi. Ka dai san yadda na bauta maka.”
Дај ми жене моје, за које сам ти служио, и децу моју, да идем, јер знаш како сам ти служио.
27 Amma Laban ya ce masa, “In na sami tagomashi daga gare ka, ina roƙonka ka zauna. Na gane ta wurin duba cewaUbangiji ya albarkace ni saboda kai.”
А Лаван му рече: Немој, ако сам нашао милост пред тобом; видим да ме је благословио Господ тебе ради.
28 Ya ƙara da cewa, “Faɗa albashinka, zan kuwa biya shi.”
И још рече: Ишти колико хоћеш плате, и ја ћу ти дати.
29 Yaƙub ya ce masa, “Ka dai san yadda na yi maka aiki da kuma yadda dabbobinka suka yi yawa a hannuna.
А Јаков му одговори: Ти знаш како сам ти служио и каква ти је стока постала код мене.
30 Kaɗan da kake da shi kafin zuwata ya ƙaru sosai, kuma Ubangiji ya albarkace ka a duk inda na tafi. Amma yanzu, yaushe zan yi wani abu domin gidana ni ma?”
Јер је мало било што си имао докле ја не дођох; али се умножи веома, јер те Господ благослови кад ја дођох. Па кад ћу и ја тако себи кућу кућити?
31 Sai Laban ya yi tambaya, “Me zan ba ka?” Yaƙub ya amsa ya ce, “Kada ka ba ni wani abu. Amma in za ka yi mini abu guda ɗaya, zan ci gaba da kiwon garkunanka, ina kuma lura da su.
И рече му Лаван: Шта хоћеш да ти дам? А Јаков одговори: Не треба ништа да ми даш; него ћу ти опет пасти стоку и чувати, ако ћеш ми учити ово:
32 Bari in ratsa cikin dukan garkunanka yau in fid da masu dabbare-dabbare da tumaki babare-babare, da kowane ɗan rago baƙi, da dabbare-dabbare da babare-babare na awaki daga ciki, waɗannan ne za su zama ladana.
Да зађем данас по свој стоци твојој, и одлучим све што је шарено и с белегом, и све што је црно између оваца, и шта је с белегом и шарено између коза, па шта после буде тако, оно да ми је плата.
33 Gaskiyata kuwa za tă zama mini shaida nan gaba, duk sa’ad da ka bincika a kan albashin da ka biya ni. Duk akuyar da take tawa da ba dabbare-dabbare ko babare-babare, ko ɗan ragon da ba baƙi ba, zai kasance sata na yi.”
Тако ће ми се после посведочити правда моја пред тобом кад дођеш да видиш заслугу моју: Шта год не буде шарено ни с белегом ни црно између оваца и коза у мене, биће крадено.
34 Sai Laban ya ce, “Na yarda. Bari yă zama yadda ka faɗa.”
А Лаван рече: Ето, нека буде како си казао.
35 A wannan rana ya ware dukan bunsurai da suke dabbare-dabbare da masu zāne-zāne, da dukan awakin da suke dabbare-dabbare (duka da suke da fari-fari a jikinsu), da dukan baƙaƙen tumaki, ya sa su a hannun’ya’yansa maza.
И одлучи Лаван исти дан јарце с белегом и шарене и све козе с белегом и шарене, и све на чем беше шта бело, и све црно између оваца, и предаде синовима својим.
36 Sa’an nan ya sa nisan tafiya kwana uku tsakaninsa da Yaƙub, yayinda Yaƙub ya ci gaba da lura da sauran garkunan Laban Yaƙub.
И остави даљине три дана хода између себе и Јакова. И Јаков пасаше осталу стоку Лаванову.
37 Yaƙub ya samo ɗanyen reshen itatuwan aduruku, da na katambiri, da na durumi, ya ɓare ya bar fararen cikin katakon rassan.
И узе Јаков зелених прутова тополових и лескових и кестенових, и нагули их до белине која беше на прутовима.
38 Sa’an nan ya zuba ɓararre rassan cikin dukan kwamame na banruwa saboda su kasance a gaban garkunan sa’ad da suka zo shan ruwa. A sa’ad da garkunan suke barbara suka kuma zo shan ruwa,
И меташе нагуљене прутове пред стоку у жлебове и корита кад долажаше стока да пије, да би се упаљивала кад дође да пије.
39 sai su yi barbara a gaban rassan. Sai kuwa su haifi ƙanana masu zāne dabbare-dabbare, ko babare-babare ko masu zāne-zāne.
И упаљиваше се стока гледајући у прутове, и шта се млађаше беше с белегом, прутасто и шарено.
40 Sai Yaƙub yă ware ƙananan garken dabam, amma sai yă sa sauran su fuskanci dabbobin da suke dabbare-dabbare da kuma baƙaƙe da suke na Laban. Ta haka ya ware garkuna dabam domin kansa bai kuwa haɗa su da dabbobin Laban ba.
И Јаков одлучиваше млад, и обраћаше стадо Лаваново да гледа у шарене и у све црне; а своје стадо одвајаше и не обраћаше га према стаду Лавановом.
41 A duk sa’ad da ƙarfafa dabbobi mata suke barbara, Yaƙub yakan zuba rassan a kwamame a gaban dabbobin saboda su yi barbara kusa da rassan,
И кад се год упаљиваше стока рана, меташе Јаков прутове у корита пред очи стоци да би се упаљивала гледајући у прутове;
42 amma in dabbobin raunana ne, ba ya sa su a can. Saboda haka raunanan dabbobi suka zama na Laban, ƙarfafan kuma suka zama na Yaƙub.
А кад се упаљиваше позна стока, не меташе; тако позне биваху Лаванове а ране Јаковљеве.
43 Ta haka mutumin ya zama riƙaƙƙe mai arziki, ya kasance mai manya-manyan garkuna, da bayi mata da maza, da raƙuma da kuma jakuna.
И тако се тај човек обогати врло, те имаше много стоке и слуга и слушкиња и камила и магараца.

< Farawa 30 >