< Farawa 30 >

1 Sa’ad da Rahila ta ga cewa ba tă haifa wa Yaƙub’ya’ya ba, sai ta fara kishin’yar’uwarta. Saboda haka ta ce wa Yaƙub, “Ka ba ni’ya’ya, ko kuwa in mutu!”
Vidjevši Rahela da Jakovu ne rađa djece, postade zavidna svojoj sestri pa reče Jakovu: “Daj mi djecu! Inače ću svisnuti!”
2 Yaƙub ya fusata da ita ya ce, “Ina a matsayin Allah ne wanda ya hana ke samun’ya’ya?”
Jakov se razljuti na Rahelu te reče. “Zar sam ja namjesto Boga koji ti je uskratio plod utrobe?”
3 Sa’an nan ta ce, “Ga Bilha, mai baiwata, ka kwana da ita don tă haifa mini’ya’ya, ta gare ta kuwa ni ma in gina iyali.”
A ona odgovori: “Evo moje sluškinje Bilhe: uđi k njoj, pa neka rodi na mojim koljenima, da tako i ja steknem djecu po njoj.”
4 Saboda haka ta ba shi baranyarta Bilha tă zama matarsa. Yaƙub kuwa ya kwana da ita,
Dade mu dakle svoju sluškinju Bilhu za ženu, i Jakov priđe k njoj.
5 ta kuwa yi ciki, ta kuma haifi ɗa.
Bilha zače te Jakovu rodi sina.
6 Sa’an nan Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni; ya saurari roƙona ya kuma ba ni ɗa.” Saboda wannan ta ba shi suna Dan.
Tada Rahela reče: “Jahve mi je dosudio pravo. Uslišao je moj glas i dao mi sina.” Stoga mu nadjenu ime Dan.
7 Baranyar Rahila ta sāke yin ciki ta kuma haifi wa Yaƙub ɗa na biyu.
Rahelina sluškinja Bilha opet zače i rodi Jakovu drugoga sina.
8 Sai Rahila ta ce, “Na yi kokawa sosai da’yar’uwata, na kuwa yi nasara.” Saboda haka ta kira shi Naftali.
Tada Rahela reče: “Žestoko sam se borila sa sestrom, ali sam pobijedila.” Tako mu nadjenu ime Naftali.
9 Sa’ad da Liyatu ta ga cewa ta daina haihuwa, sai ta ɗauki mai hidimarta Zilfa ta ba da ita ga Yaƙub tă zama matarsa.
A vidjevši Lea da je prestala rađati, uzme svoju sluškinju Zilpu pa je dade Jakovu za ženu.
10 Baranyar Liyatu, Zilfa ta haifa wa Yaƙub ɗa.
I kad je Leina sluškinja Zilpa rodila Jakovu sina,
11 Sai Liyatu ta ce, “Na yi sa’a!” Saboda haka ta ba shi suna Gad.
Lea uskliknu: “Koje sreće!” Tako mu nadjenu ime Gad.
12 Zilfa baranyar Liyatu ta haifa wa Yaƙub ɗa na biyu.
Leina sluškinja Zilpa rodi Jakovu i drugog sina,
13 Sai Liyatu ta ce, “Ni mai farin ciki ce! Mata za su ce da ni mai farin ciki.” Saboda haka ta sa masa suna Asher.
i Lea opet uskliknu: “Blago meni! Žene će me zvati blaženom!” Tako mu nadjenu ime Ašer.
14 A lokacin girbin alkama, sai Ruben ya je jeji ya ɗebo manta-uwa ya kawo wa mahaifiyarsa Liyatu. Sai Rahila ta ce wa Liyatu, “Ina roƙonki ki ɗan sam mini manta-uwa ɗanki.”
Jednoga dana, u vrijeme pšenične žetve, namjeri se Ruben u polju na ljubavčice te ih donese svojoj majci Lei. I Rahela reče Lei: “Daj mi od ljubavčica svoga sina!”
15 Amma ta ce mata, “Bai ishe ki ba ne da kika ƙwace mijina? Yanzu kuma kina so ki ƙwace manta-uwa na yarona?” Sai Rahila ta ce “Shi ke nan, mijina zai iya kwana da ke yau saboda manta-uwa na ɗanki.”
A Lea odgovori: “Zar ti nije dosta što si mi oduzela muža pa još hoćeš da od mene uzmeš i ljubavčice moga sina?” Rahela odgovori: “Pa dobro, neka s tobom noćas leži u zamjenu za ljubavčice tvog sina.”
16 Saboda haka sa’ad da Yaƙub ya dawo daga jeji a wannan yamma sai Liyatu ta fito ta tarye shi. Ta ce, “Dole ka kwana da ni, na yi hayarka da manta-uwa na ɗana.” Saboda haka ya kwana da ita a wannan dare.
Kad je Jakov navečer stigao iz polja, Lea mu iziđe u susret pa reče: “Treba da dođeš k meni, jer sam te unajmila za ljubavčice moga sina.” One je noći on s njom ležao.
17 Allah ya saurari Liyatu, ta kuwa yi ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na biyar.
Bog usliša Leu; ona zače te Jakovu rodi petog sina.
18 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar.
Onda Lea reče: “Bog mi je uzvratio nagradom što sam ustupila svoju sluškinju svome mužu.” Stoga sinu nadjenu ime Jisakar.
19 Liyatu ta sāke yin ciki ta kuma haifa wa Yaƙub ɗa na shida.
Lea opet zače i rodi Jakovu šestoga sina.
20 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya ba ni kyauta mai daraja. A wannan lokaci mijina zai darajarta ni, domin na haifa masa’ya’ya maza shida.” Saboda haka ta ba shi suna Zebulun.
Onda Lea reče: “Bog me obdari dragocjenim darom; sada će mi moj muž dati darove: tÓa rodila sam mu šest sinova.” Tako mu nadjenu ime Zebulun.
21 Daga baya ta haifi’ya ta kuwa ba ta suna Dina.
Zatim rodi kćer te joj nadjenu ime Dina.
22 Sai Allah ya tuna da Rahila; ya saurare ta ya kuma buɗe mahaifarta.
Uto se Bog sjeti Rahele: Bog je usliša i otvori njezinu utrobu.
23 Sai ta yi ciki ta kuma haifi ɗa ta ce, “Allah ya ɗauke mini kunyata.”
Ona zače i rodi sina te reče: “Ukloni Bog moju sramotu!”
24 Ta ba shi suna Yusuf, ta kuma ce, “Bari Ubangiji yă ƙara mini wani ɗa.”
Nadjene mu ime Josip, rekavši: “Neka mi Jahve pridoda drugog sina!”
25 Bayan Rahila ta haifi Yusuf, sai Yaƙub ya ce wa Laban, “Ka sallame ni don in koma ƙasata.
Pošto je Rahela rodila Josipa, Jakov reče Labanu: “Pusti me da idem u svoj zavičaj!
26 Ba ni matana da’ya’yana, waɗanda na bauta maka dominsu, zan kuwa tafi. Ka dai san yadda na bauta maka.”
Daj mi moje žene za koje sam te služio i moju djecu da mogu otići: tÓa dobro znaš kako sam te služio.”
27 Amma Laban ya ce masa, “In na sami tagomashi daga gare ka, ina roƙonka ka zauna. Na gane ta wurin duba cewaUbangiji ya albarkace ni saboda kai.”
A Laban mu odgovori: “Ne idi, ako si mi prijatelj. Znam da me Jahve blagoslivljao zbog tebe.”
28 Ya ƙara da cewa, “Faɗa albashinka, zan kuwa biya shi.”
I nadoda: “Odredi plaću koju želiš od mene, i dat ću ti.”
29 Yaƙub ya ce masa, “Ka dai san yadda na yi maka aiki da kuma yadda dabbobinka suka yi yawa a hannuna.
On mu odgovori: “Ti dobro znaš što je moja služba značila za te i kako je tvome blagu bilo sa mnom.
30 Kaɗan da kake da shi kafin zuwata ya ƙaru sosai, kuma Ubangiji ya albarkace ka a duk inda na tafi. Amma yanzu, yaushe zan yi wani abu domin gidana ni ma?”
Malenkost što si je imao prije nego sam ja došao povećala se vrlo mnogo, jer kuda god sam prolazio Jahve te blagoslivljao na mojim koracima. A sad je vrijeme da poradim i za svoj dom.”
31 Sai Laban ya yi tambaya, “Me zan ba ka?” Yaƙub ya amsa ya ce, “Kada ka ba ni wani abu. Amma in za ka yi mini abu guda ɗaya, zan ci gaba da kiwon garkunanka, ina kuma lura da su.
On upita: “Koliko da ti platim?” Jakov odgovori: “Nemoj mi platiti ništa! Ako mi učiniš ovo, opet ću na pašu goniti i čuvati tvoje stado.
32 Bari in ratsa cikin dukan garkunanka yau in fid da masu dabbare-dabbare da tumaki babare-babare, da kowane ɗan rago baƙi, da dabbare-dabbare da babare-babare na awaki daga ciki, waɗannan ne za su zama ladana.
Daj da prođem danas kroz tvoje stado i od njega izlučim svaku garavu ovcu i svaku šarenu ili napruganu kozu! Neka to bude moja plaća!
33 Gaskiyata kuwa za tă zama mini shaida nan gaba, duk sa’ad da ka bincika a kan albashin da ka biya ni. Duk akuyar da take tawa da ba dabbare-dabbare ko babare-babare, ko ɗan ragon da ba baƙi ba, zai kasance sata na yi.”
A ubuduće kad budeš svojim očima provjeravao moju naplatu, moje će poštenje biti svjedok za mene: nađe li se među mojim kozama ijedna koja ne bude šarena ili naprugana, ili među ovcama koja ne bi bila garava, neka se smatra ukradenom!”
34 Sai Laban ya ce, “Na yarda. Bari yă zama yadda ka faɗa.”
Laban reče: “Dobro, neka bude kako si kazao.”
35 A wannan rana ya ware dukan bunsurai da suke dabbare-dabbare da masu zāne-zāne, da dukan awakin da suke dabbare-dabbare (duka da suke da fari-fari a jikinsu), da dukan baƙaƙen tumaki, ya sa su a hannun’ya’yansa maza.
Ali toga dana Laban izluči naprugane i šarene jarce i sve riđaste i šarene koze - svaku koja je na sebi imala bijelo - i sve garave ovce pa ih preda svojim sinovima.
36 Sa’an nan ya sa nisan tafiya kwana uku tsakaninsa da Yaƙub, yayinda Yaƙub ya ci gaba da lura da sauran garkunan Laban Yaƙub.
I odande gdje je Jakov pasao ostatak Labanova stada udalji se za koja tri dana hoda.
37 Yaƙub ya samo ɗanyen reshen itatuwan aduruku, da na katambiri, da na durumi, ya ɓare ya bar fararen cikin katakon rassan.
A Jakov uzme zelenih mladica od topola, badema i platana; na njima izreza bijele pruge, otkrivši bjeliku na mladicama.
38 Sa’an nan ya zuba ɓararre rassan cikin dukan kwamame na banruwa saboda su kasance a gaban garkunan sa’ad da suka zo shan ruwa. A sa’ad da garkunan suke barbara suka kuma zo shan ruwa,
Pruće tako isprugano postavi u korita, u pojila iz kojih se stoka napajala. A kako se stoka parila kad je na vodu dolazila,
39 sai su yi barbara a gaban rassan. Sai kuwa su haifi ƙanana masu zāne dabbare-dabbare, ko babare-babare ko masu zāne-zāne.
to su se jarci parili uz pruće, pa su koze kozile prugaste, riđaste i šarene kozliće.
40 Sai Yaƙub yă ware ƙananan garken dabam, amma sai yă sa sauran su fuskanci dabbobin da suke dabbare-dabbare da kuma baƙaƙe da suke na Laban. Ta haka ya ware garkuna dabam domin kansa bai kuwa haɗa su da dabbobin Laban ba.
Tako je i ovce Jakov bio izlučio i glave im okrenuo prema prugastima ili posve garavima što su bile u Labanovu stadu. Tako je za se namicao posebna stada koja nije miješao s Labanovim stadima.
41 A duk sa’ad da ƙarfafa dabbobi mata suke barbara, Yaƙub yakan zuba rassan a kwamame a gaban dabbobin saboda su yi barbara kusa da rassan,
Osim toga, kad bi se god dobro uzrasla stoka parila, Jakov bi stavio pruće u korita, baš pred oči živine, tako da se pari pred prućem.
42 amma in dabbobin raunana ne, ba ya sa su a can. Saboda haka raunanan dabbobi suka zama na Laban, ƙarfafan kuma suka zama na Yaƙub.
Ali ga pred kržljavu marvu nije stavljao. Tako je kržljava zapadala Labana, a dobro razvijena Jakova.
43 Ta haka mutumin ya zama riƙaƙƙe mai arziki, ya kasance mai manya-manyan garkuna, da bayi mata da maza, da raƙuma da kuma jakuna.
Čovjek se tako silno obogatio, stekao mnogu stoku, sluge i sluškinje, deve i magarad.

< Farawa 30 >