< Farawa 29 >

1 Sa’an nan Yaƙub ya ci gaba da tafiyarsa har ya kai ƙasar mutanen gabashi.
UJakobe wasephakamisa inyawo zakhe, waya elizweni labantwana bempumalanga.
2 A can ya ga rijiya a jeji da garkuna uku na tumaki kwance kusa da ita, gama a wannan rijiya ce ake shayar da garkuna. Dutsen da ake rufe bakin rijiyar mai girma ne.
Wasebona, khangela-ke, umthombo emmangweni, khangela-ke lapho, imihlambi emithathu yezimvu yayilele kuwo, ngoba kulowomthombo banathisa imihlambi; kwakukhona ilitshe elikhulu emlonyeni womthombo.
3 Sa’ad da dukan garkuna suka taru a can, sai makiyayan su gungurar da dutsen daga bakin rijiyar su shayar da tumaki. Sa’an nan su mai da dutsen a wurinsa a bakin rijiya.
Njalo yonke imihlambi yabuthelwa khona, sebeligiqile ilitshe lisuka emlonyeni womthombo banathisa izimvu, basebebuyisela ilitshe emlonyeni womthombo endaweni yalo.
4 Yaƙub ya tambayi makiyayan ya ce, “’Yan’uwa, ina kuka fito?” Suka amsa, “Mu daga Haran ne.”
UJakobe wasesithi kibo: Bazalwane bami, livela ngaphi? Basebesithi: Sivela eHarani.
5 Sai ya ce musu, “Kun san Laban, jikan Nahor?” Suka amsa, “I, mun san shi.”
Wasesithi kibo: Liyamazi yini uLabani indodana kaNahori? Basebesithi: Siyamazi.
6 Sa’an nan Yaƙub ya tambaye su, “Yana nan lafiya?” Suka ce, “I, yana lafiya, ga ma’yarsa Rahila tafe da tumaki.”
Wasesithi kibo: Uyaphila yini? Basebesithi: Uphilile; khangela-ke, uRasheli indodakazi yakhe, uyeza lezimvu.
7 Ya ce, “Duba har yanzu da sauran rana da yawa, lokaci bai kai na tara garkuna ba. Ku shayar da tumaki ku mai da su wurin kiwo.”
Wasesithi: Khangelani, kusesemini enkulu, kayisiso isikhathi sokuthi izifuyo zibuthaniswe; nathisani izimvu, lihambe lizidlise.
8 Suka amsa suka ce, “Ba za mu iya ba, sai dukan garkunan sun taru, aka kuma gungurar da dutsen daga bakin rijiyar. Sa’an nan za mu shayar da tumakin.”
Basebesithi: Singeke, kuze kubuthaniswe imihlambi yonke, bagiqe-ke ilitshe lisuke emlonyeni womthombo; khona sizanathisa izimvu.
9 Tun yana cikin magana da su, sai ga Rahila ta zo da tumakin mahaifinta, gama ita makiyayyiya ce.
Esakhuluma labo, uRasheli wafika lezimvu, ezingezikayise, ngoba wayengumelusikazi.
10 Sa’ad da Yaƙub ya ga Rahila’yar Laban, ɗan’uwan mahaifiyarsa, da tumakin Laban, sai ya tafi ya gungurar da dutsen daga bakin rijiyar, ya kuma shayar da tumakin kawunsa.
Kwasekusithi uJakobe ebona uRasheli indodakazi kaLabani umalumakhe lezimvu zikaLabani umalumakhe, uJakobe wasondela, waligiqa ilitshe lasuka emlonyeni womthombo, wazinathisa izimvu zikaLabani umalumakhe.
11 Sa’an nan Yaƙub ya sumbaci Rahila, ya kuma ɗaga murya ya yi kuka.
UJakobe wasemanga uRasheli, waphakamisa ilizwi lakhe wakhala izinyembezi.
12 Ya riga ya faɗa wa Rahila cewa shi dangin mahaifinta ne kuma ɗan Rebeka. Saboda haka ta ruga da gudu ta faɗa wa mahaifinta.
UJakobe wasemazisa uRasheli ukuthi ungumfowabo kayise lokuthi uyindodana kaRebeka. Wasegijima, wamazisa uyise.
13 Nan da nan, da Laban ya sami labari game da Yaƙub, ɗan’yar’uwarsa, ya gaggauta yă sadu da shi. Sai ya rungume shi ya sumbace shi, ya kuma kawo shi gidansa, a can kuwa Yaƙub ya faɗa masa dukan waɗannan abubuwa.
Kwasekusithi uLabani esezwile umbiko kaJakobe indodana kadadewabo, wagijima ukuyamhlangabeza, wamgona, wamanga, wamngenisa endlini yakhe. UJakobe waselandisela uLabani zonke lezizinto.
14 Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
ULabani wasesithi kuye: Isibili ulithambo lami lenyama yami. Wahlala laye inyanga yonke.
15 sai Laban ya ce masa, “Don kawai kai dangina ne na kusa, sai kawai ka yi mini aiki a banza? Faɗa mini abin da albashinka zai zama.”
ULabani wasesithi kuJakobe: Njengoba ungumfowethu, usuzangisebenzela mahala yini? Ngitshela ukuthi umholo wakho uzakuba yini?
16 Laban dai yana da’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
Njalo uLabani wayelamadodakazi amabili, ibizo lenkulu linguLeya lebizo lencinyane linguRasheli.
17 Liyatu tana da raunannun idanu, amma Rahila dai tsarinta yana da kyau kuma kyakkyawa ce.
Kodwa uLeya wayelamehlo abuthakathaka, kodwa uRasheli wayemuhle ngesimo, njalo wayemuhle ngokukhangeleka.
18 Yaƙub ya ƙaunaci Rahila, sai ya ce, “Zan yi maka aiki na shekaru bakwai domin ƙaramar’yarka Rahila.”
UJakobe wasemthanda uRasheli. Wathi: Ngizakusebenzela iminyaka eyisikhombisa ngoRasheli indodakazi yakho encane.
19 Laban ya ce, “Ya fi kyau in ba ka ita, da in ba wani mutum dabam. Zauna tare da ni.”
ULabani wasesithi: Kungcono ukuthi ngimnike wena kulokuthi ngimnike enye indoda; hlala lami.
20 Saboda haka Yaƙub ya yi bauta shekaru bakwai domin a ba shi Rahila, amma shekarun suka zama kamar’yan kwanaki ne kawai gare shi saboda ƙaunar da yake mata.
UJakobe wasemsebenzela uRasheli iminyaka eyisikhombisa; yaba emehlweni akhe njengensuku ezinlutshwana, ngenxa yokumthanda kwakhe.
21 Sa’an nan Yaƙub ya ce wa Laban, “Ba ni matata. Lokacina ya cika, ina kuma so in kwana da ita.”
UJakobe wasesithi kuLabani: Ngipha umkami, ngoba insuku zami sezigcwalisekile, ukuthi ngingene kuye.
22 Saboda haka Laban ya tara dukan mutanen wurin, ya yi biki.
ULabani wasebuthanisa wonke amadoda aleyondawo, wenza idili.
23 Amma da yamma ta yi, sai ya ɗauki’yarsa Liyatu ya ba da ita ga Yaƙub, sai Yaƙub ya kwana da ita.
Kwasekusithi kusihlwa wathatha uLeya indodakazi yakhe wamusa kuye, wasengena kuye.
24 Laban kuma ya ba da baranyarsa Zilfa wa’yarsa tă zama mai hidimarta.
ULabani wasemnika uZilipa incekukazi yakhe, kuLeya indodakazi yakhe, abe yincekukazi.
25 Sa’ad da safiya ta yi, sai ga Liyatu! Saboda haka Yaƙub ya ce wa Laban, “Mene ne ke nan ka yi mini? Na yi maka bauta domin Rahila, ba haka na yi ba? Don me ka ruɗe ni?”
Kwasekusithi ekuseni, khangela-ke, nguLeya; ngakho wathi kuLabani: Kuyini lokhu okwenze kimi? Kangimsebenzelanga uRasheli kuwe yini? Pho, ungikhohliseleni?
26 Laban ya amsa, “Ba al’adarmu ba ce a nan a ba da’ya ƙarama aure kafin’yar fari.
ULabani wasesithi: Kakwenziwa njalo endaweni yakithi ukupha omncinyane ngaphambi kwengqabutho.
27 Ka gama makon amaryanci na’yar nan; sa’an nan za mu ba ka ƙaramar ita ma, don ƙarin waɗansu shekaru bakwai na aiki.”
Gcwalisa iviki yalo, besesikunika lalowayana, ngomsebenzi ozawusebenza lami futhi eminye iminyaka eyisikhombisa.
28 Haka kuwa Yaƙub ya yi. Ya gama mako guda da Liyatu, sa’an nan Laban ya ba shi’yarsa Rahila tă zama matarsa.
UJakobe wasesenza njalo; wagcwalisa iviki yalo; wasemnika uRasheli indodakazi yakhe ukuba ngumkakhe.
29 Laban ya ba da baranyarsa Bilha wa’yarsa Rahila ta zama mai hidimarta.
ULabani wasenika uRasheli indodakazi yakhe uBiliha incekukazi yakhe, abe yincekukazi kuye.
30 Yaƙub ya kwana da Rahila ita ma, ya kuwa ƙaunaci Rahila fiye da Liyatu. Ya kuma yi wa Laban aiki na ƙarin waɗansu shekaru bakwai.
Wasengena lakuRasheli; wamthanda njalo uRasheli kuloLeya, wasesebenza laye futhi eminye iminyaka eyisikhombisa.
31 Sa’ad da Ubangiji ya ga ba a ƙaunar Liyatu, sai ya buɗe mahaifarta, amma Rahila ta zama bakararriya.
Lapho iNkosi isibona ukuthi uLeya wayezondwa, yavula isizalo sakhe, kodwa uRasheli wayeyinyumba.
32 Sai Liyatu ta yi ciki ta haifi ɗa. Ta sa masa suna Ruben, gama ta ce, “Domin Ubangiji ya ga wahalata. Tabbatacce mijina zai ƙaunace ni yanzu.”
ULeya wasethatha isisu, wazala indodana, wayitha ibizo layo uRubeni, ngoba wathi: Ngoba iNkosi ibonile inhlupheko yami; ngakho khathesi indoda yami izangithanda.
33 Ta sāke yin ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Gama Ubangiji ya ji cewa ba a ƙaunata, ya ba ni wannan shi ma.” Saboda haka ta ba shi suna Simeyon.
Wasebuya wathatha isisu, wazala indodana, wathi: Njengoba iNkosi izwile ukuthi ngiyazondwa, inginike lale; wayitha ibizo layo uSimeyoni.
34 Har yanzu ta yi ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Yanzu, a ƙarshe mijina zai manne mini, gama na haifa masa’ya’ya maza uku.” Saboda haka ta ba shi suna Lawi.
Wasebuya wathatha isisu, wazala indodana; wathi: Khathesi ngalesisikhathi indoda yami izazihlanganisa lami, ngoba ngiyizalele amadodana amathathu; ngalokhu wabiza ibizo layo uLevi.
35 Ta sāke yin ciki, sa’ad da ta haifi ɗa sai ta ce, “A wannan lokaci zan yabi Ubangiji.” Saboda haka ta ba shi suna Yahuda. Sa’an nan ta daina haihuwa.
Wasebuya wathatha isisu, wazala indodana; wathi: Ngalesisikhathi ngizadumisa iNkosi; ngakho wayitha ibizo layo uJuda; wasesima ukuzala.

< Farawa 29 >