< Farawa 29 >

1 Sa’an nan Yaƙub ya ci gaba da tafiyarsa har ya kai ƙasar mutanen gabashi.
Jacob el fahsr liki acn sac ac som tulanya facl sin mwet layen nu kutulap.
2 A can ya ga rijiya a jeji da garkuna uku na tumaki kwance kusa da ita, gama a wannan rijiya ce ake shayar da garkuna. Dutsen da ake rufe bakin rijiyar mai girma ne.
El fahsr nwe liyauk lufin kof se inimae ac u tolu ke sheep oan mongla siska. Mwet uh elos kite sheep natulos ke kof in luf se inge. Oasr eot tupasrpasr lulap se sang afin luf sac.
3 Sa’ad da dukan garkuna suka taru a can, sai makiyayan su gungurar da dutsen daga bakin rijiyar su shayar da tumaki. Sa’an nan su mai da dutsen a wurinsa a bakin rijiya.
Pacl se ma un sheep nukewa ac fahsreni uh, mwet karingin sheep inge ac epusla eot sac ac kiteya sheep natulos. Na toko elos fah sifil oakeang eot sac in afinya.
4 Yaƙub ya tambayi makiyayan ya ce, “’Yan’uwa, ina kuka fito?” Suka amsa, “Mu daga Haran ne.”
Jacob el siyuk sin mwet liyaung sheep uh, “Kowos mwet ya?” Elos fahk, “Kut mwet Haran.”
5 Sai ya ce musu, “Kun san Laban, jikan Nahor?” Suka amsa, “I, mun san shi.”
El siyuk selos, “Ku kowos etal Laban, su ac ma natul Nahor?” Ac elos fahk, “Aok, kut etal.”
6 Sa’an nan Yaƙub ya tambaye su, “Yana nan lafiya?” Suka ce, “I, yana lafiya, ga ma’yarsa Rahila tafe da tumaki.”
Na el siyuk, “Ac el fuka?” Elos topuk, “El ku na. Ngetot liye, tulik mutan se natul pa pwen un sheep natul fahsru ingo. El pa Rachel.”
7 Ya ce, “Duba har yanzu da sauran rana da yawa, lokaci bai kai na tara garkuna ba. Ku shayar da tumaki ku mai da su wurin kiwo.”
Jacob el fahk, “Liye, srakna infulwen len, soenna pacl in utukeni sheep uh. Kowos ku tia kiteya ke kof ac folokunulosla nu inima elos in mongo we?”
8 Suka amsa suka ce, “Ba za mu iya ba, sai dukan garkunan sun taru, aka kuma gungurar da dutsen daga bakin rijiyar. Sa’an nan za mu shayar da tumakin.”
Elos fahk, “Kut tia wi oru angan. Ac soaneyuk nwe ke na un sheep nukewa faseni, ac eot se inge ipisyukla, na kut fah sang kof nimalos.”
9 Tun yana cikin magana da su, sai ga Rahila ta zo da tumakin mahaifinta, gama ita makiyayyiya ce.
Ke Jacob el srakna kaskas nu selos, Rachel el tuku wi un sheep nutin papa tumal ah.
10 Sa’ad da Yaƙub ya ga Rahila’yar Laban, ɗan’uwan mahaifiyarsa, da tumakin Laban, sai ya tafi ya gungurar da dutsen daga bakin rijiyar, ya kuma shayar da tumakin kawunsa.
Ke Jacob el liyalak Rachel, el som nu ke lufin kof uh ac epusla eot sac, na sang kof nimen sheep natul Laban, su ma loun nina kial.
11 Sa’an nan Yaƙub ya sumbaci Rahila, ya kuma ɗaga murya ya yi kuka.
Na Jacob el ngok mutal Rachel, ac tung ke sripen engan lal.
12 Ya riga ya faɗa wa Rahila cewa shi dangin mahaifinta ne kuma ɗan Rebeka. Saboda haka ta ruga da gudu ta faɗa wa mahaifinta.
El fahkang nu sel, “Nga wen natul Rebecca, sou lun papa tomom.” Na Rachel el yula ac fahkang nu sin papa tumal ah.
13 Nan da nan, da Laban ya sami labari game da Yaƙub, ɗan’yar’uwarsa, ya gaggauta yă sadu da shi. Sai ya rungume shi ya sumbace shi, ya kuma kawo shi gidansa, a can kuwa Yaƙub ya faɗa masa dukan waɗannan abubuwa.
Ac ke papa sac lohng pweng kacl Jacob, mukul se nutin ma loul, el kasrusr som in sonol. El sruokilya ac ngok mutal, na el usalla nu in lohm sel. Ke Jacob el srumunang nu sel Laban ma nukewa ma sikyak nu sel ah,
14 Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
Laban el fahk, “Pwaye na pwaye lah kut srah sefanna.” Na Jacob el muta yorol malem se.
15 sai Laban ya ce masa, “Don kawai kai dangina ne na kusa, sai kawai ka yi mini aiki a banza? Faɗa mini abin da albashinka zai zama.”
Laban el fahk nu sel Jacob, “Kut finne sou, kom fah tia orekma nu sik ke wangin molo. Nga ac akfalye nu sum fuka?”
16 Laban dai yana da’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
Oasr acn luo natul Laban — inen ma se ma matu ah pa Leah, ac ma se ma srik ah pa Rachel.
17 Liyatu tana da raunannun idanu, amma Rahila dai tsarinta yana da kyau kuma kyakkyawa ce.
Wo mutal Leah, tusruktu Rachel el arulana oasku ac wo pac lumahl.
18 Yaƙub ya ƙaunaci Rahila, sai ya ce, “Zan yi maka aiki na shekaru bakwai domin ƙaramar’yarka Rahila.”
Jacob el arulana lungse Rachel, ac el fahk, “Nga ac orekma nu sum yac itkosr, kom fin usalu Rachel kiuk.”
19 Laban ya ce, “Ya fi kyau in ba ka ita, da in ba wani mutum dabam. Zauna tare da ni.”
Laban el topuk, “Nga ac lungse eisalot nu sum liki na in eisalang nu sin kutena mwet saya. Tari, mutana yuruk.”
20 Saboda haka Yaƙub ya yi bauta shekaru bakwai domin a ba shi Rahila, amma shekarun suka zama kamar’yan kwanaki ne kawai gare shi saboda ƙaunar da yake mata.
Jacob el orekma yac itkosr elan mau ku in eisal Rachel, ac ke sripen el lungse el yohk, yac itkosr sac oana in pacl na fototo se nu sel.
21 Sa’an nan Yaƙub ya ce wa Laban, “Ba ni matata. Lokacina ya cika, ina kuma so in kwana da ita.”
Na Jacob el fahk nu sel Laban, “Sun tari lusen pacl sac. Fuhlela nga in payukyak sin acn nutum.”
22 Saboda haka Laban ya tara dukan mutanen wurin, ya yi biki.
Ouinge Laban el oru kufwen marut se ac suli mwet nukewa.
23 Amma da yamma ta yi, sai ya ɗauki’yarsa Liyatu ya ba da ita ga Yaƙub, sai Yaƙub ya kwana da ita.
Tusruktu in fong sac, el tia usal Rachel, a el eisalang Leah nu sel Jacob, ac Jacob el ona yorol. (
24 Laban kuma ya ba da baranyarsa Zilfa wa’yarsa tă zama mai hidimarta.
Laban el eisalang Zilpah, mutan kulansap lal, nu sel Leah, acn natul, tuh elan mutan kulansap lal.)
25 Sa’ad da safiya ta yi, sai ga Liyatu! Saboda haka Yaƙub ya ce wa Laban, “Mene ne ke nan ka yi mini? Na yi maka bauta domin Rahila, ba haka na yi ba? Don me ka ruɗe ni?”
Jacob el tiana etu nwe ke lotutang tok ah lah Leah pa oan yorol ah. El som nu yorol Laban ac fahk, “Efu kom ku oru ange nu sik? Nga orekma kacl Rachel, na efu kom ku kiapweyula?”
26 Laban ya amsa, “Ba al’adarmu ba ce a nan a ba da’ya ƙarama aure kafin’yar fari.
Laban el fahk, “Ouiya lasr uh, kut tia ku in sang el su srik in payukyak meet liki el su matu.
27 Ka gama makon amaryanci na’yar nan; sa’an nan za mu ba ka ƙaramar ita ma, don ƙarin waɗansu shekaru bakwai na aiki.”
Tupan in safla wik in akfulat lun marut uh, na nga fah eisalot Rachel nu sum, kom fin sifilpa orekma luk ke yac itkosr.”
28 Haka kuwa Yaƙub ya yi. Ya gama mako guda da Liyatu, sa’an nan Laban ya ba shi’yarsa Rahila tă zama matarsa.
Jacob el insese nu kac, ac ke safla wik in akfulat ke marut uh, Laban el eisalang Rachel, acn natul, tuh elan mutan pac kial. (
29 Laban ya ba da baranyarsa Bilha wa’yarsa Rahila ta zama mai hidimarta.
Laban el eisalang Bilhah, mutan kulansap lal, nu sel Rachel, acn natul, tuh elan mutan kulansap lal.)
30 Yaƙub ya kwana da Rahila ita ma, ya kuwa ƙaunaci Rahila fiye da Liyatu. Ya kuma yi wa Laban aiki na ƙarin waɗansu shekaru bakwai.
Jacob el ona yorol Rachel pac, ac el lungse Rachel yohk lukel Leah. Ouinge el sifilpa orekma nu sel Laban ke yac itkosr pac.
31 Sa’ad da Ubangiji ya ga ba a ƙaunar Liyatu, sai ya buɗe mahaifarta, amma Rahila ta zama bakararriya.
Ke LEUM GOD El liye lah srik lungse lal Jacob nu sel Leah lukel Rachel, El oru tuh in oasr tulik natul Leah, a funu Rachel, wangin tulik natul.
32 Sai Liyatu ta yi ciki ta haifi ɗa. Ta sa masa suna Ruben, gama ta ce, “Domin Ubangiji ya ga wahalata. Tabbatacce mijina zai ƙaunace ni yanzu.”
Leah el pitutuyak ac oswela wen se. El fahk, “LEUM GOD El liye keok luk, ac inge mukul tumuk uh ac fah lungsela nga.” Ouinge el sang inen tulik sac Reuben.
33 Ta sāke yin ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Gama Ubangiji ya ji cewa ba a ƙaunata, ya ba ni wannan shi ma.” Saboda haka ta ba shi suna Simeyon.
El sifilpa pitutuyak ac oswela pac wen se. El fahk, “LEUM GOD El ase pac wen se inge nutik, mweyen El lohng lah srungayuk na nga.” Ke ma inge el sang inen tulik sac Simeon.
34 Har yanzu ta yi ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Yanzu, a ƙarshe mijina zai manne mini, gama na haifa masa’ya’ya maza uku.” Saboda haka ta ba shi suna Lawi.
El sifilpa pitutuyak ac oswela pac wen se. Na el fahk, “Inge mukul tumuk uh ac arulana kupasrme nu sik liki na meet ah, mweyen nga osweang wen tolu nu sel.” Ke ma inge el sang inen wen sac Levi.
35 Ta sāke yin ciki, sa’ad da ta haifi ɗa sai ta ce, “A wannan lokaci zan yabi Ubangiji.” Saboda haka ta ba shi suna Yahuda. Sa’an nan ta daina haihuwa.
Toko el sifilpa pitutuyak ac oswela wen se. Ac el fahk, “Inge nga fah kaksakin LEUM GOD.” Ouinge el sang inen wen sac Judah. Na wotyak isus lal uh.

< Farawa 29 >