< Farawa 29 >
1 Sa’an nan Yaƙub ya ci gaba da tafiyarsa har ya kai ƙasar mutanen gabashi.
Te phoeiah Jakob loh a kho a kan tih khothoeng ca rhoek kah khohmuen la cet.
2 A can ya ga rijiya a jeji da garkuna uku na tumaki kwance kusa da ita, gama a wannan rijiya ce ake shayar da garkuna. Dutsen da ake rufe bakin rijiyar mai girma ne.
Te vaengah a sawt hatah lohma kah tuito khaw, tekah tuito lamkah tui te tuping a tul dongah tuping loh a kaep ah pathum la a kol uh khaw, tuito kah a rhai kah lungrhang te khaw lawt a hmuh.
3 Sa’ad da dukan garkuna suka taru a can, sai makiyayan su gungurar da dutsen daga bakin rijiyar su shayar da tumaki. Sa’an nan su mai da dutsen a wurinsa a bakin rijiya.
Te la tuping boeih a tingtun vaengah tuito rhai kah lungto te a paluet uh tih boiva te a tul uh. Te phoeiah lungto te tuito kah a rhai ah amah hmuen la a khueh uh.
4 Yaƙub ya tambayi makiyayan ya ce, “’Yan’uwa, ina kuka fito?” Suka amsa, “Mu daga Haran ne.”
Te dongah Jakob loh amih te, “Ka manuca rhoek nangmih he me lamkah rhoek lae,” a ti nah hatah, “Kaimih he Haran lamkah ni,” a ti uh.
5 Sai ya ce musu, “Kun san Laban, jikan Nahor?” Suka amsa, “I, mun san shi.”
Te phoeiah amih te, “Nakhaw capa Laban te na ming uh a? a ti nah hatah, “Ka ming uh ta,” a ti uh.
6 Sa’an nan Yaƙub ya tambaye su, “Yana nan lafiya?” Suka ce, “I, yana lafiya, ga ma’yarsa Rahila tafe da tumaki.”
Te dongah Jakob loh amih taengah, “Anih te a sading ngawn a? a ti nah hatah, “A sading tih a canu Rakhel khaw boiva neh halo ke,” a ti nauh.
7 Ya ce, “Duba har yanzu da sauran rana da yawa, lokaci bai kai na tara garkuna ba. Ku shayar da tumaki ku mai da su wurin kiwo.”
Te vaengah, “Kho muep om pueng ta he, boiva a tingtun tue moenih. Boiva te tuitul, te phoeiah hlah lamtah luem sak,” a ti nah.
8 Suka amsa suka ce, “Ba za mu iya ba, sai dukan garkunan sun taru, aka kuma gungurar da dutsen daga bakin rijiyar. Sa’an nan za mu shayar da tumakin.”
Tedae amih loh, “Tuping rhoek boeih tingtun tih tuito rhai lamkah lungto te ka paluet uh daengah ni boiva khaw tui ka tuluh. Ka paluet thai uh pawt atah ka tul uh thai pawh,” a ti uh.
9 Tun yana cikin magana da su, sai ga Rahila ta zo da tumakin mahaifinta, gama ita makiyayyiya ce.
Amih te a voek li vaengah Rakhel loh a napa kah tu dawn ham tu neh ha puei uh.
10 Sa’ad da Yaƙub ya ga Rahila’yar Laban, ɗan’uwan mahaifiyarsa, da tumakin Laban, sai ya tafi ya gungurar da dutsen daga bakin rijiyar, ya kuma shayar da tumakin kawunsa.
Tedae Jakob loh a nupu Laban canu Rakhel te khaw, a nupu Laban kah boiva te khaw a hmuh vanbangla Jakob te thoeih tih tuito rhai lamkah lungto te a paluet. Te phoeiah a nupu Laban kah boiva te tui a tul pah.
11 Sa’an nan Yaƙub ya sumbaci Rahila, ya kuma ɗaga murya ya yi kuka.
Te phoeiah Jakob loh Rakhel te a mok dae a ol a huel tih rhap.
12 Ya riga ya faɗa wa Rahila cewa shi dangin mahaifinta ne kuma ɗan Rebeka. Saboda haka ta ruga da gudu ta faɗa wa mahaifinta.
Tedae Jakob loh Rakhel taengah amah te a napa kah huiko neh Rebekah capa ni tila a puen dongah Rakhel te yong tih a napa taengah puen.
13 Nan da nan, da Laban ya sami labari game da Yaƙub, ɗan’yar’uwarsa, ya gaggauta yă sadu da shi. Sai ya rungume shi ya sumbace shi, ya kuma kawo shi gidansa, a can kuwa Yaƙub ya faɗa masa dukan waɗannan abubuwa.
Laban long khaw a ngannu capa Jakob kah olthang te a yaak van neh anih doe ham yong tih a kop phoeiah a mok tih amah im la a khuen vaengah hekah olka boeih te Laban taengah a tae pah.
14 Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
Te dongah Laban loh Jakob taengah, “Nang tah kamah rhuh neh saa pai ni,” a ti nah. Tedae anih taengah a khohnin hla la puet kho a sak.
15 sai Laban ya ce masa, “Don kawai kai dangina ne na kusa, sai kawai ka yi mini aiki a banza? Faɗa mini abin da albashinka zai zama.”
Te vaengah Laban loh Jakob taengah, “Nang he kamah huiko la na om dongah a hoeihae lam a kai taengah na thohtat eh? Kai taengah na thapang te thui,” a ti nah.
16 Laban dai yana da’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
Te vaengkah Laban canu rhoi tah, a ham ming te Leah tih, a noe ming te Rakhel la om.
17 Liyatu tana da raunannun idanu, amma Rahila dai tsarinta yana da kyau kuma kyakkyawa ce.
Te vaengah Leah kah a mik te mongkawt dae Rakhel tah a suisak sakthen neh mueimae sakthen la om.
18 Yaƙub ya ƙaunaci Rahila, sai ya ce, “Zan yi maka aiki na shekaru bakwai domin ƙaramar’yarka Rahila.”
Tedae Jakob loh Rakhel te a lungnah dongah, “Na canu a noe Rakhel ham nang taengah kum rhih ka tho ka tat ni,” a ti nah.
19 Laban ya ce, “Ya fi kyau in ba ka ita, da in ba wani mutum dabam. Zauna tare da ni.”
Te dongah Laban loh, “Hlang tloe te ka paek lakah nang taengah anih kan paek te then ngai tih kamah taengah khosa mai,” a ti nah.
20 Saboda haka Yaƙub ya yi bauta shekaru bakwai domin a ba shi Rahila, amma shekarun suka zama kamar’yan kwanaki ne kawai gare shi saboda ƙaunar da yake mata.
Te vaengah Jakob loh Rakhel ham kum rhih thotat dae anih te a lungnah dongah a mik ah hnin at bangla om.
21 Sa’an nan Yaƙub ya ce wa Laban, “Ba ni matata. Lokacina ya cika, ina kuma so in kwana da ita.”
Te phoeiah Jakob loh Laban te, “Ka khohnin khaw cup coeng tih ka yuu te m'pae lamtah anih taengah ka yalh pawn ni,” a ti nah.
22 Saboda haka Laban ya tara dukan mutanen wurin, ya yi biki.
Te dongah Laban loh te hmuen kah hlang boeih te a coi tih buhkoknah a saii.
23 Amma da yamma ta yi, sai ya ɗauki’yarsa Liyatu ya ba da ita ga Yaƙub, sai Yaƙub ya kwana da ita.
Tedae hlaem a pha vaengah tah a canu Leah te a khuen tih a paek dongah anih taengah Jakob yalh.
24 Laban kuma ya ba da baranyarsa Zilfa wa’yarsa tă zama mai hidimarta.
Te phoeiah Laban loh a canu Leah taengah amah kah taengom Zilpah te taengom la a paek.
25 Sa’ad da safiya ta yi, sai ga Liyatu! Saboda haka Yaƙub ya ce wa Laban, “Mene ne ke nan ka yi mini? Na yi maka bauta domin Rahila, ba haka na yi ba? Don me ka ruɗe ni?”
Tedae mincang ah tah Leah te tarha a om pah. Te dongah Laban te, “Kai taengah balae na saii he? Rakhel ham nang taengah ka thoh ka tat moenih a? Tedae balae tih kai nan phok,” a ti nah.
26 Laban ya amsa, “Ba al’adarmu ba ce a nan a ba da’ya ƙarama aure kafin’yar fari.
Te vaengah Laban loh, “Kaimih kho ah caming hlanah a noe a paek ham te a saii noek moenih.
27 Ka gama makon amaryanci na’yar nan; sa’an nan za mu ba ka ƙaramar ita ma, don ƙarin waɗansu shekaru bakwai na aiki.”
Tahae yalh he a boeih phoeiah kai ham kum rhih koep na thohtat atah tekah thohtatnah yuengla anih te nang taengah kan paek bal ni,” a ti nah.
28 Haka kuwa Yaƙub ya yi. Ya gama mako guda da Liyatu, sa’an nan Laban ya ba shi’yarsa Rahila tă zama matarsa.
Te dongah Jakob loh a saii van tih tekah yalh a boeih phoeiah a canu Rakhel te anih yuu la amah taengah a paek.
29 Laban ya ba da baranyarsa Bilha wa’yarsa Rahila ta zama mai hidimarta.
Te phoeiah Laban loh a canu Rakhel taengah amah kah taengom Bilhah te taengom la a paek.
30 Yaƙub ya kwana da Rahila ita ma, ya kuwa ƙaunaci Rahila fiye da Liyatu. Ya kuma yi wa Laban aiki na ƙarin waɗansu shekaru bakwai.
Te vaengah Rakhel taengah a yalh bal hatah Rakhel te Leah lakah a lungnah ngai dongah anih ham kum rhih koep thotat.
31 Sa’ad da Ubangiji ya ga ba a ƙaunar Liyatu, sai ya buɗe mahaifarta, amma Rahila ta zama bakararriya.
Leah te a hnoel te BOEIPA loh a hmuh dongah a bung tah a ong. Tedae Rakhel te a yaa sak.
32 Sai Liyatu ta yi ciki ta haifi ɗa. Ta sa masa suna Ruben, gama ta ce, “Domin Ubangiji ya ga wahalata. Tabbatacce mijina zai ƙaunace ni yanzu.”
Te dongah Leah te pumrhih tih capa a cun hatah, “BOEIPA loh kai kah phacipphabaem te a hmuh tih ka va loh kai n'lungnah taktak pawn ni,” a ti. Te dongah a ming te Reuben a sui.
33 Ta sāke yin ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Gama Ubangiji ya ji cewa ba a ƙaunata, ya ba ni wannan shi ma.” Saboda haka ta ba shi suna Simeyon.
Te phoeiah koep pumrhih tih capa a cun hatah, “Kai n'hnoel te BOEIPA loh a yaak dongah he khaw kai m'paek,” a ti. Te dongah anih ming te Simeon a sui.
34 Har yanzu ta yi ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Yanzu, a ƙarshe mijina zai manne mini, gama na haifa masa’ya’ya maza uku.” Saboda haka ta ba shi suna Lawi.
Te phoeiah koep pumrhih tih capa a cun hatah, “Anih ham capa voei thum ka cun pah dongah ka va loh kai taengah naep pawn ni,” a ti. Te dongah anih ming te Levi a sui.
35 Ta sāke yin ciki, sa’ad da ta haifi ɗa sai ta ce, “A wannan lokaci zan yabi Ubangiji.” Saboda haka ta ba shi suna Yahuda. Sa’an nan ta daina haihuwa.
Te phoeiah koep pumrhih tih capa a cun hatah, “BOEIPA te voei vai khaw ka uem eh?,” a ti. Te dongah anih ming te Judah a sui. Te phoeiah a ca cun te duem.