< Farawa 28 >

1 Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
Boe ma Isak noꞌe Yakob, de fee ne papala-babꞌanggiꞌ ma denu e nae, “Rena malolole! Ho afiꞌ sao ina Kanaꞌan.
2 Tashi nan da nan ka tafi Faddan Aram, zuwa gidan mahaifin mahaifiyarka Betuwel. Ka ɗauko wa kanka mata a can daga cikin’ya’ya matan Laban ɗan’uwan mahaifiyarka.
Te muu sia Padan Aram, sia baꞌi Betuel ume na, fo sao mala toꞌo Labꞌan ma ana feto na esa.
3 Bari Allah Maɗaukaki yă albarkace ka, yă kuma sa ka yi ta haihuwa ka riɓaɓɓanya har ka zama ƙungiyar jama’o’i.
Au hule-oꞌe fo Lamatualain Mana Koasa fee nggo papala-babꞌanggiꞌ, fo ho umbu-ana mara ramahefu, ma tititi-nonosi mara dadꞌi leo manaseliꞌ.
4 Bari Allah yă ba ka da kuma zuriyarka albarkar da ya ba wa Ibrahim, don ka amshi ƙasar da kake baƙunci, ƙasar da Allah ya ba wa Ibrahim.”
Naa fo, Lamatualain hehelu-fufuli Na neu Abraham tudꞌa neu nggo, mo tititi-nonosi ma. Dei fo hambu mala rae fo Lamatualain helu-fuli fee neu Abraham a.
5 Sa’an nan Ishaku ya sallami Yaƙub, ya kuwa tafi Faddan Aram, zuwa wurin Laban ɗan Betuwel mutumin Aram. Laban ne ɗan’uwan Rebeka, wadda take mahaifiyar Yaƙub da Isuwa.
Isak olaꞌ basa ma, ana mboꞌi Yakob Padan Aram neu, nisiꞌ toꞌo Labꞌan no baꞌi Betuel na umen.
6 Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
Boe ma Esau rena oi Isak fee Yakob papala-babꞌanggiꞌ, ma ai e fo afiꞌ sao ina Kanaꞌan. Ana o rena oi, ama na denu odꞌi na neu sao toꞌo na ana feto na esa sia Padan Aram
7 ya kuma san cewa Yaƙub ya yi biyayya da mahaifinsa da kuma mahaifiyarsa, ya kuwa tafi Faddan Aram.
Yakob rena aman no inan parenda na, de lao Padan Aram neu.
8 Sai Isuwa ya gane cewa matan Kan’aniyawa ba su gamshi mahaifinsa Ishaku ba;
Esau o bubꞌuluꞌ oi, ama na nda hii eni sao, atahori Kanaꞌan ra sa.
9 saboda haka sai ya tafi wurin Ishmayel ya auri Mahalat,’yar’uwar Nebayiwot da kuma’yar Ishmayel ɗan Ibrahim, ban da matan da yake da su.
De ana nisiꞌ ama aꞌa na Ismael, de sao nala Ismael anan, naran Mahalat. Mahalat ia, Nebayot feton.
10 Yaƙub ya bar Beyersheba ya kama hanyar Haran.
Leleꞌ naa Yakob lao hela Beer Syeba, fo nae Haran neu.
11 Sa’ad da ya kai wani wuri, sai ya dakata domin yă kwana, gama rana ta riga ta fāɗi. Ya ɗauki dutse daga cikin duwatsun wurin, ya sa shi ya zama matashin kansa, sa’an nan ya kwanta don yă yi barci.
Relo a mopo ma, ana losa mamanaꞌ esa, de sungguꞌ sia naa. Ana nae sungguꞌ ma, haꞌi nala fatu esa, fo tao dadꞌi ainulu.
12 Ya yi mafarki inda ya ga wata matakalar hawa, tsaye a ƙasa, kanta ta kai sama, mala’ikun Allah kuwa suna hawa, suna sauka a kanta.
Tetembaꞌ naa, ana nalamein nita eꞌedaꞌ esa nambariiꞌ sia rae ma tonggo na losa lalai. Lamatualain ate Nara mia sorga onda-hene eꞌedaꞌ a.
13 A can bisantaUbangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
Sia meit naa, Yakob nita LAMATUALAIN nambariiꞌ sia bobꞌoa na, de olaꞌ nae, “Au ia LAMATUALAIN, ho baꞌi ma Abraham no Isak Lamatualain na. Dei fo Au fee rae ia neu nggo ma tititi-nonosi mara.
14 Zuriyarka za tă zama kamar ƙurar ƙasa, za ka kuma bazu zuwa yamma da kuma gabas, zuwa arewa da kuma kudu. Dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka da kuma ta wurin’ya’yanka.
Mete te, tititi-nonosi mara ramahefu onaꞌ afu. Ara sea-sarangganggaa bee-bꞌee reu sia basa mamanaꞌ. Mia tititi-nonosi mara, basa nusaꞌ sia raefafoꞌ hambu papala-babꞌanggiꞌ.
15 Ina tare da kai, zan lura da kai duk inda ka tafi, zan kuma dawo da kai zuwa wannan ƙasa. Ba zan rabu da kai ba sai na cika abin da na yi maka alkawari.”
Musunedꞌa malolole! Ho muu sia sudꞌiꞌ a bee-bꞌee o, Au unea nggo. Dei fo Au o baliꞌ nggo misiꞌ nusaꞌ ia. Au nda hela mesaꞌ nggo sa. Ma Au o tao utetu basa hehelu-fufuliꞌ fo Au helu fee nggoꞌ a.”
16 Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
Yakob sungguꞌ fela ma nae, “Au feꞌe uhine ae, LAMATUALAIN o sia ia boe!”
17 Ya ji tsoro, ya kuma ce, “Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama.”
Ma ana namatau, de duꞌa nae, “We! Mamanaꞌ ia tao au ao fulu ngga tenggou. Memaꞌ Lamatualain ume na sia ia! Ia, lelesu nisiꞌ sorga neu.”
18 Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
Mbila fefetu ana na, Yakob fela, haꞌi nala fatu ainuluꞌ a, de naririi e dadꞌi tatandaꞌ. Ana mbori mina nisiꞌ fatu a ata, de beꞌutee neu Lamatualain.
19 Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
Ana babꞌae mamanaꞌ naa naran Betel, sosoa na nae ‘Lamatualain ume na’. (Maꞌahulu na, mamanaꞌ naa, naran Lus).
20 Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
Boe ma Yakob sumba nae, “Mete ma Lamatualain no au, ma nanea au sia dala ngga, ma fee nanaat ma bua-baꞌus,
21 har in dawo lafiya zuwa gidan mahaifina, to, Ubangiji zai zama Allahna
losa au baliꞌ no masodꞌaꞌ, naa, LAMATUALAIN dadꞌi au Lamatua ngga.
22 kuma wannan dutsen da na kafa al’amudi, zai zama gidan Allah, kuma dukan abin da ka ba ni zan ba ka kashi ɗaya bisa goma.”
Fatu fo au uririiꞌ ia, dadꞌi mamana beꞌuteeꞌ neu Lamatualain. Ma basa saa fo Ana fee au, dei fo au fee baliꞌ babanggiꞌ esa mia sanahulu.”

< Farawa 28 >