< Farawa 28 >
1 Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
Isaac el solalma Jacob, paingul ac fahk nu sel, “Nimet kom payuk sin mutan Canaan inge.
2 Tashi nan da nan ka tafi Faddan Aram, zuwa gidan mahaifin mahaifiyarka Betuwel. Ka ɗauko wa kanka mata a can daga cikin’ya’ya matan Laban ɗan’uwan mahaifiyarka.
A kom som nu Mesopotamia, nu yen sel Bethuel, papa matu tomom, ac payukyak sin sie mutan we ah, siena sin acn natul Laban, su ma lin nina kiom.
3 Bari Allah Maɗaukaki yă albarkace ka, yă kuma sa ka yi ta haihuwa ka riɓaɓɓanya har ka zama ƙungiyar jama’o’i.
God Kulana Elan akinsewowoye payuk lom, ac sot in pus tulik nutum, tuh kom fah papa tumun mutunfacl puspis!
4 Bari Allah yă ba ka da kuma zuriyarka albarkar da ya ba wa Ibrahim, don ka amshi ƙasar da kake baƙunci, ƙasar da Allah ya ba wa Ibrahim.”
Lela Elan akinsewowoye kom ac fwilin tulik nutum oana ke El tuh akinsewowoyal Abraham, tuh facl se su kom muta we inge, su God El sang lal Abraham, in fah ma lom!”
5 Sa’an nan Ishaku ya sallami Yaƙub, ya kuwa tafi Faddan Aram, zuwa wurin Laban ɗan Betuwel mutumin Aram. Laban ne ɗan’uwan Rebeka, wadda take mahaifiyar Yaƙub da Isuwa.
Isaac el supwalla Jacob nu Mesopotamia, nu yorol Laban, wen natul Bethuel mwet Aram, su ma lel Rebecca, nina kial Jacob ac Esau.
6 Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
Esau el lohngak lah Isaac el akinsewowoyal Jacob ac supwalla nu Mesopotamia in sokak sie mutan kial we. El oayapa lohng lah ke Isaac el akinsewowoyal Jacob el sapkin nu sel elan tia payuk sin mutan Canaan.
7 ya kuma san cewa Yaƙub ya yi biyayya da mahaifinsa da kuma mahaifiyarsa, ya kuwa tafi Faddan Aram.
El lohngak pac lah Jacob el akos na papa tumal ac nina kial, ac som nu Mesopotamia.
8 Sai Isuwa ya gane cewa matan Kan’aniyawa ba su gamshi mahaifinsa Ishaku ba;
Ouinge Esau el akilen lah Isaac, papa tumal, el tia lungse elan payuk nu sin mutan Canaan.
9 saboda haka sai ya tafi wurin Ishmayel ya auri Mahalat,’yar’uwar Nebayiwot da kuma’yar Ishmayel ɗan Ibrahim, ban da matan da yake da su.
Ke ma inge Esau el som nu yorol Ishmael, wen natul Abraham, ac payukyak sel Mahalath, sie acn natul Ishmael, su ma loul Nebaioth.
10 Yaƙub ya bar Beyersheba ya kama hanyar Haran.
Jacob el fahsr liki acn Beersheba in som nu Haran.
11 Sa’ad da ya kai wani wuri, sai ya dakata domin yă kwana, gama rana ta riga ta fāɗi. Ya ɗauki dutse daga cikin duwatsun wurin, ya sa shi ya zama matashin kansa, sa’an nan ya kwanta don yă yi barci.
Ke faht uh tili el sun sie acn mutal ac aktuktuk we. Ke el ona in motul, el eloangak eot se.
12 Ya yi mafarki inda ya ga wata matakalar hawa, tsaye a ƙasa, kanta ta kai sama, mala’ikun Allah kuwa suna hawa, suna sauka a kanta.
El mweme mu el liye nien fan se tuyak faclu yak sun acn inkusrao, ac lipufan uh fani ac fanyak fac.
13 A can bisantaUbangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
Ac LEUM GOD El tu siskal ac fahk, “Nga LEUM GOD lal Abraham ac Isaac. Nga fah sot nu sum, ac fwilin tulik nutum, acn se ma kom oan we inge.
14 Zuriyarka za tă zama kamar ƙurar ƙasa, za ka kuma bazu zuwa yamma da kuma gabas, zuwa arewa da kuma kudu. Dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka da kuma ta wurin’ya’yanka.
Elos ac fah mau arulana pukanten oana puk fin faclu. Elos ac fah akyokye facl selos nu kutulap, roto, epang ac eir. Ac nga fah akinsewowoye mutunfacl nukewa keim ac fwilin tulik nutum.
15 Ina tare da kai, zan lura da kai duk inda ka tafi, zan kuma dawo da kai zuwa wannan ƙasa. Ba zan rabu da kai ba sai na cika abin da na yi maka alkawari.”
Esam, nga ac fah wi kom ac langoekom yen nukewa kom som nu we, ac nga ac fah folokinkomme nu fin acn se inge. Nga ac tiana fahsr liki kom nwe ke na nga orala ma nukewa nga wuleot nu sum.”
16 Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
Jacob el asmakla ac fahk, “Pwaye na pwaye, LEUM GOD El oasr in acn se inge a nga tiana etu!”
17 Ya ji tsoro, ya kuma ce, “Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama.”
El sangeng ac fahk, “Acn na oal se pa inge! Tia ana acn, a ma sin God. Ku pacna in pa inge mutunpot nu in kusrao.”
18 Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
Jacob el toangna tukakek ke lotu tok ah, eis eot se ma el ilung ah, ac tulokunak tuh in sie mwe esmakin. Na el ukuiya oil in olive nu fac, in kisakunang nu sin God.
19 Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
El sang inen acn sac Bethel. (Siti srisrik sac pangpang Luz meet.)
20 Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
Na Jacob el orala wulela se nu sin LEUM GOD, ac fahk ouinge: “Kom fin wiyu ac karinginyu in fahsr se luk inge, ac kasreyu ke mwe mongo ac nuknuk,
21 har in dawo lafiya zuwa gidan mahaifina, to, Ubangiji zai zama Allahna
ac nga fin moul folokla sun acn sin papa tumuk, na kom fah God luk.
22 kuma wannan dutsen da na kafa al’amudi, zai zama gidan Allah, kuma dukan abin da ka ba ni zan ba ka kashi ɗaya bisa goma.”
Eot in esmakin se su nga oakiya inge ac fah acn in alu nu sum, ac nga fah asot nu sum sie tafu singoul ke ma nukewa ma kom ase nu sik.”