< Farawa 28 >
1 Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
Hatdawkvah, Isak ni Jakop hah a kaw teh yawhawinae a poe, tawngtang lawk a thui e teh, Kanaan canunaw thung e yu na lat mahoeh.
2 Tashi nan da nan ka tafi Faddan Aram, zuwa gidan mahaifin mahaifiyarka Betuwel. Ka ɗauko wa kanka mata a can daga cikin’ya’ya matan Laban ɗan’uwan mahaifiyarka.
Thaw nateh Paddanaram ram dawk na manu e a na pa Bethuel im vah cet. Haw e na manu e a thangroi Laban canunaw thung dawk hoi na yu hah lat.
3 Bari Allah Maɗaukaki yă albarkace ka, yă kuma sa ka yi ta haihuwa ka riɓaɓɓanya har ka zama ƙungiyar jama’o’i.
Bangpueng ka sak thai e Cathut ni yawhawi na poe naseh, miphun moi kapap lah na pung thai nahanlah ca catoun moi na tawn sak teh na pungdaw sak naseh.
4 Bari Allah yă ba ka da kuma zuriyarka albarkar da ya ba wa Ibrahim, don ka amshi ƙasar da kake baƙunci, ƙasar da Allah ya ba wa Ibrahim.”
Imyin lah onae ram, Cathut ni Abraham koe a poe e heh na coe nahanlah Abraham yawhawinae teh na coe sak awh naseh, nang hoi na canaw hoi telah lawk a thui.
5 Sa’an nan Ishaku ya sallami Yaƙub, ya kuwa tafi Faddan Aram, zuwa wurin Laban ɗan Betuwel mutumin Aram. Laban ne ɗan’uwan Rebeka, wadda take mahaifiyar Yaƙub da Isuwa.
Hatdawkvah, Isak ni Jakop teh yout a ceisak teh, Paddanaram ram e Jakop hoi Esaw e manu Rebekah e a thangroi Syria tami Bethuel capa Laban koevah a cei.
6 Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
Isak ni Jakop hah yawhawi a poe teh a yu la hanlah Paddanaram ram lah a patoun. Yawhawi a poe nah Kanaan ram e tanglanaw yu lah na lat mahoeh telah lawk a thui.
7 ya kuma san cewa Yaƙub ya yi biyayya da mahaifinsa da kuma mahaifiyarsa, ya kuwa tafi Faddan Aram.
Jakop ni a manu hoi a na pa e lawk hah a ngai teh, Paddanaram ram dawk a cei.
8 Sai Isuwa ya gane cewa matan Kan’aniyawa ba su gamshi mahaifinsa Ishaku ba;
Kanaan ram e tangla naw ni a na pa Isak lungyouk sak hoeh toe tie a hmu navah,
9 saboda haka sai ya tafi wurin Ishmayel ya auri Mahalat,’yar’uwar Nebayiwot da kuma’yar Ishmayel ɗan Ibrahim, ban da matan da yake da su.
Esaw ni Ishmael koevah a cei teh a tawn tangcoung a yunaw hloilah, Abraham capa Ishmael e canu Mahalath Nebaioth tawncanu hah a yu lah a la.
10 Yaƙub ya bar Beyersheba ya kama hanyar Haran.
Jakop teh Beersheba hoi a kamthaw teh Haran lah a cei.
11 Sa’ad da ya kai wani wuri, sai ya dakata domin yă kwana, gama rana ta riga ta fāɗi. Ya ɗauki dutse daga cikin duwatsun wurin, ya sa shi ya zama matashin kansa, sa’an nan ya kwanta don yă yi barci.
Hmuen buet touh koe a pha teh kanîloum toung dawkvah a roe. Talung buet touh hah a la teh lahoung lah a lahoung teh i hanlah a yan.
12 Ya yi mafarki inda ya ga wata matakalar hawa, tsaye a ƙasa, kanta ta kai sama, mala’ikun Allah kuwa suna hawa, suna sauka a kanta.
Hahoi, mang a mang teh talai van khalai a kâdo teh a donghmo ni kalvan a pha. Hote khalai dawk Cathut e kalvantaminaw a kumluen awh.
13 A can bisantaUbangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
A lathueng vah, BAWIPA a kangdue teh, Kai teh BAWIPA, na min Abraham e Cathut hoi Isak e Cathut lah ka o, na inae ram hah nang hoi na ca catounnaw ka poe han;
14 Zuriyarka za tă zama kamar ƙurar ƙasa, za ka kuma bazu zuwa yamma da kuma gabas, zuwa arewa da kuma kudu. Dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka da kuma ta wurin’ya’yanka.
Na ca catounnaw teh talai e vaiphu yit touh a pha awh han. Kanîtho, kanîloum, atunglah, akalah na pungdaw awh han. Nang pawlawk dawk hoi miphunnaw pueng ni yawhawinae a hmu awh han.
15 Ina tare da kai, zan lura da kai duk inda ka tafi, zan kuma dawo da kai zuwa wannan ƙasa. Ba zan rabu da kai ba sai na cika abin da na yi maka alkawari.”
Khenhaw! nang koevah ka o. Na ceinae pueng koe na kountouk vaiteh, hete ram dawk bout na bankhai awh han. Nang koe ka dei e ka sak hoehnahlan pueng teh na cettakhai mahoeh telah ati.
16 Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
Jakop ni a kâhlaw teh, hete hmuen koe BAWIPA teh ao roeroe ka panuek laipalah ka o, telah ati.
17 Ya ji tsoro, ya kuma ce, “Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama.”
Hatdawkvah, a taki teh, het hmuen heh takikatho e lah ao! hete heh hmuen alouke nahoeh, Cathut e im, kalvan longkha lah ao, telah ati. Jakop ni amom a thaw teh a lahoung e talung hah a lah teh talung lah a ung teh a van vah satui hah a awi.
18 Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
Jakop ni amom a thaw teh a lahoung e talung hah a lah teh lungkhoung a ung teh, avan vah satui hah a awi.
19 Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
Hote hmuen hah Bethel telah a phung. Hote kho teh hmaloe vah Luz lah ao.
20 Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
Jakop ni, apa im dawk lungmawngcalah ka ban thai nahan, kai koe Cathut hah ao teh ka ceinae lam hah a ring teh,
21 har in dawo lafiya zuwa gidan mahaifina, to, Ubangiji zai zama Allahna
ca han e vaiyei hoi kâkhu hane hni na poe boipawiteh, BAWIPA teh ka Cathut lah ao han.
22 kuma wannan dutsen da na kafa al’amudi, zai zama gidan Allah, kuma dukan abin da ka ba ni zan ba ka kashi ɗaya bisa goma.”
Hete talung ka ung e haiyah Cathut e im lah ao han, hahoi na poe hane naw pueng thung dawk hoi hra touh dawk buet touh teh na poe roeroe han, telah lawkkamnae hah a sak.