< Farawa 26 >

1 Aka yi yunwa a ƙasar; ban da yunwar da aka yi da fari a zamanin Ibrahim, sai Ishaku ya tafi wurin Abimelek sarkin Filistiyawa a Gerar.
Ali nasta glad u zemlji svrh prve gladi koja bješe za vremena Avramova; i Isak otide k Avimelehu caru Filistejskom u Gerar.
2 Ubangiji kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
I javi mu se Gospod i reèe: nemoj iæi u Misir, nego sjedi u zemlji koju æu ti kazati.
3 Ka zauna a wannan ƙasa na ɗan lokaci, zan kuwa kasance tare da kai, zan kuma albarkace ka. Gama zan ba da waɗannan ƙasashe gare ka da kuma zuriyarka. Zan kuma cika rantsuwar da na yi wa mahaifinka Ibrahim.
Sjedi u toj zemlji, i ja æu biti s tobom, i blagosloviæu te; jer æu tebi i sjemenu tvojemu dati sve ove zemlje, i potvrdiæu zakletvu, kojom sam se zakleo Avramu ocu tvojemu.
4 Zan sa zuriyarka ta yi yawa kamar taurari a sararin sama zan kuwa ba su dukan waɗannan ƙasashe, ta wurin’ya’yanka kuma za a albarkaci dukan al’umman duniya,
I umnožiæu sjeme tvoje da ga bude kao zvijezda na nebu, i daæu sjemenu tvojemu sve ove zemlje; i u sjemenu tvojem blagosloviæe se svi narodi na zemlji.
5 domin Ibrahim ya yi mini biyayya ya kuma kiyaye umarnaina, ƙa’idodina da kuma dokokina.”
Zato što je Avram slušao glas moj i èuvao naredbu moju, zapovijesti moje, pravila moja i zakone moje.
6 Sai Ishaku ya zauna a Gerar.
I osta Isak u Geraru.
7 Sa’ad da mutanen wurin suka tambaye shi game da matarsa, sai ya ce, “’Yar’uwata ce,” gama yana tsoro yă ce, “Ita matata ce.” Ya yi tunani, “Mutane wannan wuri za su kashe ni ta dalili Rebeka, domin kyakkyawa ce.”
A ljudi u mjestu onom pitahu za ženu njegovu, a on govoraše: sestra mi je. Jer se bojaše kazati: žena mi je; da me, veli, ne ubiju ovi ljudi radi Reveke, jer je lijepa.
8 Sa’ad da Ishaku ya daɗe a can, sai Abimelek sarkin Filistiyawa ya duba daga taga ya ga Ishaku yana rungumar matarsa Rebeka.
I kad provede mnogo vremena ondje, dogodi se, te pogleda Avimeleh car Filistejski s prozora, i vidje Isaka gdje se šali s Revekom ženom svojom.
9 Saboda haka Abimelek ya aika Ishaku yă je, sa’an nan ya ce, “Tabbatacce ita matarka ce! Me ya sa ka ce, ‘Ita’yar’uwata ce?’” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”
I dozva Avimeleh Isaka i reèe: ta to ti je žena; kako si kazao: sestra mi je? A Isak mu odgovori: rekoh: da ne poginem s nje.
10 Sa’an nan Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Da a ce wani daga mazanmu ya kwana da matarka, ai, da ka jawo laifi a kanmu.”
A Avimeleh reèe: šta si nam uèinio? lako je mogao ko od naroda ovoga leæi s tvojom ženom, te bi nas ti uvalio u grijeh.
11 Saboda haka Abimelek ya yi umarni ga dukan mutane. “Duk wanda ya fitine wannan mutum ko matarsa, tabbatacce za a kashe shi.”
I zapovjedi Avimeleh svemu narodu svojemu govoreæi: ko se dotakne ovoga èovjeka ili žene njegove, poginuæe.
12 Ishaku ya shuka hatsi a wannan ƙasa, a shekaran nan ya yi girbi ninki ɗari, domin Ubangiji ya albarkace shi.
I Isak stade sijati u onoj zemlji, i dobi one godine po sto, tako ga blagoslovi Gospod.
13 Mutumin ya arzuta, arzikinsa ya yi ta haɓaka har ya zama attajiri.
I obogati se èovjek, i napredovaše sve veæma, te posta silan.
14 Ya kasance da garkunan tumaki da na shanu da bayi masu yawa, har Filistiyawa suka yi ƙyashinsa.
I imaše ovaca i goveda i mnogo sluga; a Filisteji mu zaviðahu,
15 Saboda haka dukan rijiyoyin da bayin mahaifinsa suka haƙa a kwanakin da mahaifinsa Ibrahim yake da rai, Filistiyawa sun toshe su, suka kuma ciccike su da ƙasa.
Pa sve studence koje bjehu iskopale sluge oca njegova za vremena Avrama oca njegova zaroniše Filisteji, i zasuše ih zemljom.
16 Sai Abimelek ya ce wa Ishaku, “Fita daga cikinmu; ka fi ƙarfinmu.”
I Avimeleh reèe Isaku: idi od nas, jer si postao silniji od nas.
17 Saboda haka Ishaku ya fita daga can, ya yi sansani a Kwarin Gerar, ya kuma zauna a can.
I Isak otide odande, i razape šatore u dolini Gerarskoj, i nastani se ondje.
18 Ishaku ya sāke tona rijiyoyi waɗanda dā aka haƙa a zamanin Ibrahim mahaifinsa, gama Filistiyawa suka tattoshe bayan mutuwar Ibrahim, ya kuma sa musu sunayen da mahaifinsa ya ba su.
I stade Isak otkopavati studence, koji bjehu iskopani za vremena Avrama oca njegova, i koje zaroniše Filisteji po smrti Avramovoj; i prozva ih imenima koja im bješe nadio otac njegov.
19 Barorin Ishaku suka haƙa cikin kwarin suka kuwa sami rijiya mai ruwa mai kyau a can.
I kopajuæi sluge Isakove u onom dolu naðoše studenac žive vode.
20 Amma makiyayan Gerar suka yi faɗa da na Ishaku suka ce, “Ruwan namu ne!” Saboda haka Ishaku ya ba wa rijiyar suna Esek, domin sun yi faɗa da shi.
Ali se svadiše pastiri Gerarski s pastirima Isakovim govoreæi: naša je voda. I nadjede ime onom studencu Esek, jer se svadiše s njim.
21 Sai suka haƙa wata rijiya, amma suka yi faɗa a kanta ita ma, saboda haka ya ce da ita Sitna.
Poslije iskopaše drugi studenac, pa se i oko njega svadiše, zato ga nazva Sitna.
22 Sai Ishaku ya matsa daga can ya sāke haƙa wata rijiyar, babu wani kuma da yi faɗa a kanta. Sai ya ba ta suna Rehobot, yana cewa, “Yanzu Ubangiji ya ba mu wuri, za mu kuwa yi ta haihuwa a ƙasar.”
Tada se podiže odande, i iskopa drugi studenac, i oko njega ne bi svaðe; zato ga nazva Rehovot, govoreæi: sad nam dade Gospod prostora da rastemo u ovoj zemlji.
23 Daga can ya haura zuwa Beyersheba.
I otide odande gore u Virsaveju.
24 A wannan dare Ubangiji ya bayyana gare shi ya ce, “Ni ne Allah na mahaifinka Ibrahim. Kada ka ji tsoro, gama ina tare da kai, zan albarkace ka, zan kuma ƙara yawan zuriyarka saboda bawana Ibrahim.”
I istu noæ javi mu se Gospod, i reèe: ja sam Bog Avrama oca tvojega. Ne boj se, jer sam ja s tobom, i blagosloviæu te i umnožiæu sjeme tvoje Avrama radi sluge svojega.
25 Sai Ishaku ya gina bagade a can, ya kuma kira bisa sunan Ubangiji. A can ya kafa tentinsa, a can kuma bayinsa suka haƙa wata rijiya.
I naèini ondje žrtvenik, i prizva ime Gospodnje; i ondje razape šator svoj; i sluge Isakove iskopaše ondje studenac.
26 Ana cikin haka, sai Abimelek ya zo wurinsa daga Gerar, tare da Ahuzzat mai ba shi shawara da Fikol shugaban mayaƙansa.
I doðe k njemu Avimeleh iz Gerara s Ohozatom prijateljem svojim i s Fiholom vojvodom svojim.
27 Ishaku ya tambaye su, “Me ya kawo ku gare ni, da yake kun yi gāba da ni, kuka kuma kore ni?”
A Isak im reèe: što ste došli k meni, kad mrzite na me i otjeraste me od sebe?
28 Suka amsa, “Mun ga a zahiri cewa Ubangiji yana tare da kai; saboda haka muka ce, ‘Dole rantsuwa ta kasance tsakaninmu da kai.’ Bari mu yi yarjejjeniya da kai
A oni rekoše: vidjesmo zaista da je Gospod s tobom, pa rekosmo: neka bude zakletva izmeðu nas, izmeðu nas i tebe; hajde da uhvatimo vjeru s tobom:
29 cewa ba za ka cuce mu ba, kamar yadda ba mu fitine ka ba, amma muka yi maka kirki, muka kuma sallame ka cikin salama. Yanzu kuwa kai albarkatacce ne na Ubangiji.”
Da nam ne èiniš zla, kao što se mi tebe ne dotakosmo i kao što mi tebi samo dobro èinismo, i pustismo te da ideš na miru, i eto si blagosloven od Gospoda.
30 Sai Ishaku ya shirya musu liyafa, suka ci suka kuma sha.
Tada ih on ugosti; te jedoše i piše.
31 Kashegari da sassafe sai mutanen suka yi wa juna rantsuwa. Sa’an nan Ishaku ya sallame su, suka kuwa tafi cikin salama.
A sjutradan ustavši rano, zakleše se jedan drugome, i otpusti ih Isak i otidoše od njega s mirom.
32 A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”
Isti dan došavši sluge Isakove kazaše mu za studenac koji iskopaše, i rekoše mu: naðosmo vodu.
33 Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.
I nazva ga Saveja; otuda se zove grad onaj Virsaveja do današnjega dana.
34 Sa’ad da Yaƙub ya kai shekaru arba’in da haihuwa, sai ya auri Yudit’yar Beyeri mutumin Hitti, da kuma Basemat’yar Elon mutumin Hitti.
A kad bi Isavu èetrdeset godina, uze za ženu Juditu kæer Veoha Hetejina, i Vasematu kæer Elona Hetejina.
35 Su ne suka zama sanadin baƙin ciki ga Ishaku da Rebeka.
I one zadavahu mnogo jada Isaku i Reveci.

< Farawa 26 >