< Farawa 26 >
1 Aka yi yunwa a ƙasar; ban da yunwar da aka yi da fari a zamanin Ibrahim, sai Ishaku ya tafi wurin Abimelek sarkin Filistiyawa a Gerar.
Koro ne nitie kech maduongʼ e piny; bangʼ kech mokwongo mane obedo e ndalo Ibrahim kendo Isaka nodhi Gerar ir Abimelek ruodh jo-Filistia.
2 Ubangiji kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
Jehova Nyasaye nofwenyore ni Isaka kendo owachone niya, “Kik idhi Misri; to dag mana e piny kama abiro nyisi.
3 Ka zauna a wannan ƙasa na ɗan lokaci, zan kuwa kasance tare da kai, zan kuma albarkace ka. Gama zan ba da waɗannan ƙasashe gare ka da kuma zuriyarka. Zan kuma cika rantsuwar da na yi wa mahaifinka Ibrahim.
Dag kae matin, kendo abiro bedo kodi mi agwedhi. Nimar in kod nyikwayi abiro miyou pinyni kendo nachop singruok mane atimo gi wuonu Ibrahim.
4 Zan sa zuriyarka ta yi yawa kamar taurari a sararin sama zan kuwa ba su dukan waɗannan ƙasashe, ta wurin’ya’yanka kuma za a albarkaci dukan al’umman duniya,
Anami nyikwayi bed mangʼeny ka sulwe mae polo kendo abiro miyogi pinyni duto, kendo kokadho kuom nyikwayi, ogendini duto mag pinyni nogwedhi.
5 domin Ibrahim ya yi mini biyayya ya kuma kiyaye umarnaina, ƙa’idodina da kuma dokokina.”
Anagwedhgi kamano nikech Ibrahim noluora kendo norito dwarona, chikena, buchena kod wechena.”
6 Sai Ishaku ya zauna a Gerar.
Kuom mano Isaka nomedo dak Gerar.
7 Sa’ad da mutanen wurin suka tambaye shi game da matarsa, sai ya ce, “’Yar’uwata ce,” gama yana tsoro yă ce, “Ita matata ce.” Ya yi tunani, “Mutane wannan wuri za su kashe ni ta dalili Rebeka, domin kyakkyawa ce.”
Kane jo-Gerar openje kuom chiege, nowachonegi niya, “En nyamera, nikech noluoro wachonegi ni en chiega. Nowachonegi kamano nikech noparo ni jo-Gerar nyalo nege nikech Rebeka ne en dhako ma jaber.”
8 Sa’ad da Ishaku ya daɗe a can, sai Abimelek sarkin Filistiyawa ya duba daga taga ya ga Ishaku yana rungumar matarsa Rebeka.
Kane Isaka osedak kuno kuom kinde mangʼeny, Abimelek ruodh jo-Filistia nongʼicho gie dirisa moneno ka Isaka gi Rebeka chiege jotugo.
9 Saboda haka Abimelek ya aika Ishaku yă je, sa’an nan ya ce, “Tabbatacce ita matarka ce! Me ya sa ka ce, ‘Ita’yar’uwata ce?’” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”
Kuom mano Abimelek noluongo Isaka mopenje niya, “Kwerie ka dhakoni ok chiegi! Angʼo ma omiyo niwacho, ‘Ni en nyaminu’?” Isaka nodwoke niya, “Nikech ne aparo ni anyalo wito ngimana nikech en.”
10 Sa’an nan Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Da a ce wani daga mazanmu ya kwana da matarka, ai, da ka jawo laifi a kanmu.”
Eka Abimelek nowacho niya, “Ma en angʼo ma itimonwa ni? Ka dipo ni ngʼatwa moro dine oseriwore gi chiegi, donge dikelonwa richo maduongʼ.”
11 Saboda haka Abimelek ya yi umarni ga dukan mutane. “Duk wanda ya fitine wannan mutum ko matarsa, tabbatacce za a kashe shi.”
Omiyo Abimelek nogolo chik ne ji duto niya, “Ngʼato angʼata ma omulo ngʼatni kata chiege to nyaka negi.”
12 Ishaku ya shuka hatsi a wannan ƙasa, a shekaran nan ya yi girbi ninki ɗari, domin Ubangiji ya albarkace shi.
Isaka nopidho cham e pinyno kendo Jehova Nyasaye nogwedhe e higano moyudo cham moloyo manochwoyo nyadi mia achiel.
13 Mutumin ya arzuta, arzikinsa ya yi ta haɓaka har ya zama attajiri.
Isaka nomedo bedo gi mwandu ahinya kendo mwandune nomedore mobedo jamoko marahuma.
14 Ya kasance da garkunan tumaki da na shanu da bayi masu yawa, har Filistiyawa suka yi ƙyashinsa.
Ne en kod pith mag jamni kod pith mag dhok kod jotich mangʼeny mi nyiego nomako jo-Filistia kode.
15 Saboda haka dukan rijiyoyin da bayin mahaifinsa suka haƙa a kwanakin da mahaifinsa Ibrahim yake da rai, Filistiyawa sun toshe su, suka kuma ciccike su da ƙasa.
Omiyo jo-Filistia nodino sokni mane wasumbini Ibrahim wuon Isaka okunyo.
16 Sai Abimelek ya ce wa Ishaku, “Fita daga cikinmu; ka fi ƙarfinmu.”
Eka Abimelek nowacho ne Isaka niya, “Dar ia ira ka nikech in giteko moloyowa.”
17 Saboda haka Ishaku ya fita daga can, ya yi sansani a Kwarin Gerar, ya kuma zauna a can.
Omiyo Isaka nodar kanyo modhi e Holo mar Gerar kendo nodak kanyo.
18 Ishaku ya sāke tona rijiyoyi waɗanda dā aka haƙa a zamanin Ibrahim mahaifinsa, gama Filistiyawa suka tattoshe bayan mutuwar Ibrahim, ya kuma sa musu sunayen da mahaifinsa ya ba su.
Isaka nochako oyawo sokni mane osekuny e ndalo Ibrahim wuon mare, mane jo-Filistia odino bangʼ tho Ibrahim, kendo nochakogi nying mane oyudo wuon-gi Ibrahim osechakogi chon.
19 Barorin Ishaku suka haƙa cikin kwarin suka kuwa sami rijiya mai ruwa mai kyau a can.
Jotich Isaka nokunyo holo kendo negiyudo soko man-gi pi machwer maliw.
20 Amma makiyayan Gerar suka yi faɗa da na Ishaku suka ce, “Ruwan namu ne!” Saboda haka Ishaku ya ba wa rijiyar suna Esek, domin sun yi faɗa da shi.
To jokwath mag Gerar nolaro pig-no gi jokwadh Isaka kagiwacho niya, “Pigni en marwa.” Kuom mano Isaka nochako sokono ni Esek (tiende ni kar dhawo) nikech ne gilare kode
21 Sai suka haƙa wata rijiya, amma suka yi faɗa a kanta ita ma, saboda haka ya ce da ita Sitna.
Eka jotich Isaka nokunyo soko moro kendo, to ne gilarore kuom mano bende; kuom mano nochake ni Sitna (tiende ni sadha).
22 Sai Ishaku ya matsa daga can ya sāke haƙa wata rijiyar, babu wani kuma da yi faɗa a kanta. Sai ya ba ta suna Rehobot, yana cewa, “Yanzu Ubangiji ya ba mu wuri, za mu kuwa yi ta haihuwa a ƙasar.”
Nodar kanyo modhi kendo odhi okunyo soko machielo, kendo onge ngʼama nolaro kode. Nochake ni Rehoboth (tiende ni thuolo moromowa), kowacho niya, “Koro Jehova Nyasaye osemiyowa thuolo kendo wabiro medore e piny.”
23 Daga can ya haura zuwa Beyersheba.
Noa kuno modhi nyaka Bersheba,
24 A wannan dare Ubangiji ya bayyana gare shi ya ce, “Ni ne Allah na mahaifinka Ibrahim. Kada ka ji tsoro, gama ina tare da kai, zan albarkace ka, zan kuma ƙara yawan zuriyarka saboda bawana Ibrahim.”
Jehova Nyasaye nofwenyore ne gotieno mowachone niya, “An e Nyasach wuonu Ibrahim. Kik iluor nikech an kodi; abiro gwedhi kendo abiro medo nyikwayi nikech singruok mane atimo gi Ibrahim jatichna.”
25 Sai Ishaku ya gina bagade a can, ya kuma kira bisa sunan Ubangiji. A can ya kafa tentinsa, a can kuma bayinsa suka haƙa wata rijiya.
Isaka nogero kendo mar misango kuno kendo noluongo nying Jehova Nyasaye. Nogero hembe kanyo mi jotichne nokunyo soko moro kanyo.
26 Ana cikin haka, sai Abimelek ya zo wurinsa daga Gerar, tare da Ahuzzat mai ba shi shawara da Fikol shugaban mayaƙansa.
Eka Abimelek nobiro ire koa Gerar, ka gin gi Ahuzath jangʼadne rieko kod Fikol ma jatend jolwenje.
27 Ishaku ya tambaye su, “Me ya kawo ku gare ni, da yake kun yi gāba da ni, kuka kuma kore ni?”
Isaka nopenjogi niya, “Angʼo momiyo ubiro ira to ne ok udwara mi uriemba?”
28 Suka amsa, “Mun ga a zahiri cewa Ubangiji yana tare da kai; saboda haka muka ce, ‘Dole rantsuwa ta kasance tsakaninmu da kai.’ Bari mu yi yarjejjeniya da kai
Negidwoke niya, “Koro wasefwenyo ratiro ni Jehova Nyasaye neni kodi, omiyo wadwaro mondo watim kodi winjruok kwakwongʼore. Yie watim winjruok kodi
29 cewa ba za ka cuce mu ba, kamar yadda ba mu fitine ka ba, amma muka yi maka kirki, muka kuma sallame ka cikin salama. Yanzu kuwa kai albarkatacce ne na Ubangiji.”
ni ok initimnwa marach mana kaka wan bende ne ok watimoni marach to ne wariti maber mi wagoli gi kwe mondo idhi. To koro Jehova Nyasaye osegwedhi.”
30 Sai Ishaku ya shirya musu liyafa, suka ci suka kuma sha.
Kuom mano Isaka nolosonegi nyasi mi gichiemo kendo gimetho.
31 Kashegari da sassafe sai mutanen suka yi wa juna rantsuwa. Sa’an nan Ishaku ya sallame su, suka kuwa tafi cikin salama.
Kinyne gokinyi mangʼich negisingore ka gikwongʼore ngʼato gi ngʼato. Eka Isaka nogonyogi ma gidhi gi kwe.
32 A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”
Chiengʼ onogo jotich Isaka nobiro ire monyise kuom soko mane gisekunyo. Negiwachone niya, “Waseyudo pi!”
33 Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.
Noluongo kanyo ni Shiba (tiende ni kar singruok) nyaka chil kawuono dalano osebed kiluongo ni Bersheba.
34 Sa’ad da Yaƙub ya kai shekaru arba’in da haihuwa, sai ya auri Yudit’yar Beyeri mutumin Hitti, da kuma Basemat’yar Elon mutumin Hitti.
Kane Esau ja-higni piero angʼwen, nokendo Judith nyar Beeri ma ja-Hiti, kod Basemath nyar Elon ma ja-Hiti.
35 Su ne suka zama sanadin baƙin ciki ga Ishaku da Rebeka.
Mon-go nomiyo Isaka kod Rebeka chuny lit.