< Farawa 25 >
1 Ibrahim ya auro wata mace, mai suna Ketura.
U-Abhrahama wathatha omunye umfazi okwakuthiwa nguKhethura.
2 Ta haifa masa Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.
Wamzalela uZimirani, uJokishani, uMedani, uMidiyani, u-Ishibhaki loShuwa.
3 Yokshan shi ne mahaifin Sheba da Dedan. Zuriyar Dedan su ne mutanen Ashur, da mutanen Letush, da kuma mutanen Lewummin.
UJokishani wazala uShebha loDedani; isizukulwane sikaDedani saba ngama-Ashuri, amaLethushi lamaLehumi.
4 ’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida, da kuma Elda’a. Dukan waɗannan zuriyar Ketura ce.
Amadodana kaMidiyani kwakungu-Efa, u-Eferi, uHanokhi, u-Abhida lo-Elida. Bonke laba babeyizizukulwane zikaKhethura.
5 Ibrahim ya bar wa Ishaku kome da ya mallaka.
Konke u-Abhrahama ayelakho wakutshiyela u-Isaka.
6 Amma yayinda Ibrahim yake da rai, ya ba wa’ya’yan ƙwarƙwaransa maza kyautai, ya kuma sallame su daga ɗansa Ishaku zuwa ƙasashen gabas.
Kodwa esaphila wanika amadodana akhe awazala labafazi bakhe beceleni izipho, wabasusa eduze kwendodana yakhe u-Isaka baya elizweni lasempumalanga.
7 Duka-duka, Ibrahim ya yi shekara ɗari da saba’in da biyar.
U-Abhrahama waphila okweminyaka elikhulu lamatshumi ayisikhombisa lanhlanu.
8 Sa’an nan Ibrahim ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu da kyakkyawar tsufa, tsoho da kuma shekaru masu yawa; aka kuma tara shi ga mutanensa.
Lapho u-Abhrahama waphefumula okokucina njalo wafa eseluphele, eselixhegu elileminyaka eminengi; wembelwa labakibo.
9 ’Ya’yansa maza kuwa Ishaku da Ishmayel suka binne shi cikin kogon Makfela, kusa da Mamre, a cikin filin Efron ɗan Zohar mutumin Hitti,
Amadodana akhe u-Isaka lo-Ishumayeli bamngcwaba ebhalwini lwaseMakhaphela eduze leMamure, esiqintini sika-Efroni indodana kaZohari umHithi,
10 filin da Ibrahim ya saya daga Hittiyawa. A nan aka binne Ibrahim tare da matarsa Saratu.
isiqinti leso u-Abhrahama asithenga kumaHithi. Khonapho u-Abhrahama wangcwatshwa lomkakhe uSara.
11 Bayan rasuwar Ibrahim, Allah ya albarkaci ɗansa Ishaku wanda a lokacin yana zama kusa da Beyer-Lahai-Royi.
Ngemva kokuba esefile u-Abhrahama uNkulunkulu wayibusisa indodana yakhe u-Isaka, owayehlala eBheri-Lahayi-Royi.
12 Waɗannan su ne zuriyar Ishmayel ɗan Ibrahim, wanda Hagar mutuniyar Masar, baranyar Saratu, ta haifa wa Ibrahim.
Lo ngumlando wendodana ka-Abhrahama u-Ishumayeli, incekukazi kaSara uHagari eyamzalela u-Abhrahama.
13 Ga jerin sunayen’ya’yan Ishmayel maza bisa ga haihuwarsu, Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
La ngamabizo abantwana baka-Ishumayeli behlelwe ngokwelamana kwabo: uNebhayothi izibulo lika-Ishumayeli, uKhedari, u-Adibheli, loMibhisamu,
15 Hadad, Tema, Yetur, Nafish da Kedema.
uHadadi, uThema, uJethuri, uNafishi kanye loKhedema.
16 Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza, waɗanda kuma suke sunayen kabilu goma sha biyu masu mulki bisa ga wuraren zamansu da sansaninsu.
La ayengamadodana ka-Ishumayeli, njalo la ngamabizo ababusi bezizwana ezilitshumi lambili kulandela ukuhlaliswa kwazo lemizi yawo.
17 Duka-duka Ishmayel ya yi shekara ɗari da talatin da bakwai; sai ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu, aka kuma tara shi ga mutanensa.
U-Ishumayeli waphila okweminyaka elikhulu lamatshumi amathathu lesikhombisa. Waphefumula okokucina wafa, wembelwa labakibo.
18 Zuriyarsa sun zauna tsakanin Hawila ne da Shur, wanda yake kusa da gabashin iyakar Masar wajen Asshur. Sun yi zaman rikici da dukan sauran’yan’uwansu.
Izizukulwane zakhe zakhela emangweni osuka eHavila kusiya eShuri, eduzane lomngcele waseGibhithe, nxa uqonda e-Asiriya. Njalo baphila belenzondo labafowabo bonke.
19 Waɗannan su ne zuriyar Ishaku ɗan Ibrahim. Ibrahim ya haifi Ishaku,
Lo ngumlando wendodana ka-Abhrahama u-Isaka. U-Abhrahama wazala u-Isaka,
20 Ishaku yana da shekara arba’in sa’ad da ya auri Rebeka’yar Betuwel, mutumin Aram, daga Faddan Aram,’yar’uwar Laban mutumin Aram.
u-Isaka wathi eseleminyaka engamatshumi amane obudala wathatha uRabheka indodakazi kaBhethuweli umʼAramu wasePhadani Aramu njalo engudadewabo kaLabhani umʼAramu.
21 Ishaku ya yi addu’a ga Ubangiji a madadin matarsa, saboda ba ta haihuwa. Ubangiji ya amsa addu’arsa, matarsa Rebeka kuwa ta yi ciki.
U-Isaka wakhuleka kuThixo ekhulekela umkakhe ngoba wayeyinyumba. UThixo wawuphendula umkhuleko wakhe, umkakhe uRabheka wazithwala.
22 Jariran suka kama kokawa da juna a cikinta, sai ta ce, “Me ya sa wannan yake faruwa da ni?” Saboda haka ta tafi don ta nemi nufin Ubangiji.
Abantwana bafuqana phakathi kwakhe, wathi, “Kungani lokhu kusenzakala kimi?” Ngakho wasehamba wayabuza kuThixo.
23 Ubangiji ya ce mata, “Al’ummai biyu suna a cikin mahaifarki mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban kuma zai bauta wa ƙaramin.”
UThixo wathi kuye, “Izizwe ezimbili zisesiswini sakho, njalo abantu ababili phakathi kwakho bazakwehlukaniswa; omunye uzakuba lamandla kulomunye, kuthi omdala uzakhonza omncinyane.”
24 Da lokaci ya yi da za tă haihu, sai ga’yan biyu maza a mahaifarta.
Kwathi isikhathi sakhe sokubeletha sesifikile, kwakulamaphahla angabafana esiswini sakhe.
25 Wanda ya fara fita ja ne, dukan jikinsa kuwa kamar riga mai gashi. Don haka aka sa masa suna Isuwa.
Owabona ilanga kuqala wayebomvu, umzimba wakhe wonke ulihwanqa njengengubo yoboya; yikho bamutha bathi ngu-Esawu.
26 Bayan wannan, ɗan’uwansa ya fito, da hannunsa yana riƙe da ɗiɗɗigen Isuwa; don haka aka sa masa suna Yaƙub. Ishaku yana da shekara sittin, lokacin da Rebeka ta haife su.
Ngemva kwalokhu, umfowabo walandela, isandla sakhe sibambe isithende sika-Esawu; ngakho wathiwa nguJakhobe. U-Isaka wayeleminyaka engamatshumi ayisithupha ngesikhathi uRabheka ebazala.
27 Yaran suka yi girma, Isuwa kuwa ya zama riƙaƙƙen maharbi, mutumin jeji, yayinda Yaƙub, shiru-shiru ne mai son zama a tentuna.
Bakhula abafana, u-Esawu waba ngumzingeli omkhulu, indoda yegangeni, kodwa uJakhobe wayeyindoda ethuleyo, engasuki ngekhaya emathenteni.
28 Ishaku, mai son ci naman jeji, ya ƙaunaci Isuwa, amma Rebeka ta ƙaunaci Yaƙub.
U-Isaka owayethanda inyama yenyamazana wayethanda u-Esawu, kodwa uRabheka wayethanda uJakhobe.
29 Wata rana sa’ad da Yaƙub yana dafa fate. Isuwa ya shigo daga jeji, da yunwa sosai.
Ngesinye isikhathi uJakhobe wayepheka inyama, u-Esawu wafika evela egangeni elambile.
30 Ya ce wa Yaƙub, “Ina roƙonka, ka ɗan ɗiba mini faten nan! Ina fama da yunwa!” (Shi ya sa aka kira shi Edom.)
Wathi kuJakhobe, “Phangisa, akungiphe ukudla kwakho lokho osukukhanzinge kwaba bomvana! Sengifile ngendlala!” (Yikho wabizwa ngokuthi ngu-Edomi.)
31 Yaƙub ya amsa ya ce, “Ka fara sayar mini da matsayinka na ɗan fari tukuna.”
UJakhobe waphendula wathi, “Qala ungithengisele ubuzibulo bakho.”
32 Isuwa ya ce, “Duba, ina gab da mutuwa, me matsayina na ɗan fari zai yi mini?”
U-Esawu wathi, “Khangela, sengisifa. Bungisiza ngani ubuzibulo lobo?”
33 Amma Yaƙub ya ce, “Ka rantse mini tukuna.” Don haka ya rantse masa, ya sayar da matsayinsa na ɗan fari ga Yaƙub.
Kodwa uJakhobe wathi, “Qala ufunge kimi.” Yikho wasefunga isifungo kuye, ethengisa ubuzibulo bakhe kuJakhobe.
34 Sa’an nan Yaƙub ya ba wa Isuwa burodi da ɗan miyan lansir. Ya ci, ya sha, sa’an nan ya tashi ya tafi. Ta haka Isuwa ya yi banza da matsayinsa na ɗan fari.
Ngakho uJakhobe wasesipha u-Esawu isinkwa lokudla kwendumba eziphekwa ziluhlaza. Wadla, wanatha, wasukuma wahamba. Ngaleyondlela u-Esawu wabeyisa ubuzibulo bakhe.