< Farawa 25 >
1 Ibrahim ya auro wata mace, mai suna Ketura.
Te phoeiah Abraham loh yuu koep a loh tih anih ming tah Keturah ni.
2 Ta haifa masa Zimran, Yokshan, Medan, Midiyan, Ishbak da Shuwa.
Abraham ham Zimran neh Jokshan khaw, Medan khaw, Midian khaw, Ishbak khaw, Shuah khaw a sak pah.
3 Yokshan shi ne mahaifin Sheba da Dedan. Zuriyar Dedan su ne mutanen Ashur, da mutanen Letush, da kuma mutanen Lewummin.
Jokshan loh Sheba neh Dedan te a sak tih Dedan ca rhoek la Asshurim, Lethushim neh Leummim om.
4 ’Ya’yan Midiyan maza su ne, Efa, Efer, Hanok, Abida, da kuma Elda’a. Dukan waɗannan zuriyar Ketura ce.
Midian ca rhoek la Ephah khaw, Epher khaw, Hanok khaw, Abidah neh Eldaah khaw om tih amih boeih he Keturah ko rhoek ni.
5 Ibrahim ya bar wa Ishaku kome da ya mallaka.
Abraham loh amah kah a cungkuem te Isaak taengah a paek.
6 Amma yayinda Ibrahim yake da rai, ya ba wa’ya’yan ƙwarƙwaransa maza kyautai, ya kuma sallame su daga ɗansa Ishaku zuwa ƙasashen gabas.
Tedae Abraham yula rhoek kah a ca rhoek te Abraham loh amah a hing vaengah kutdoe a paek tih a capa Isaak taeng lamkah khothoeng ben khothoeng kho la vik a tueih.
7 Duka-duka, Ibrahim ya yi shekara ɗari da saba’in da biyar.
Te dongah Abraham kah a hingnah kum tue he kum ya neh kum sawmrhih kum nga hing.
8 Sa’an nan Ibrahim ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu da kyakkyawar tsufa, tsoho da kuma shekaru masu yawa; aka kuma tara shi ga mutanensa.
Tedae Abraham he pal tih a duek vaengah khaw patong sampok then neh ngaikhuek la a pilnam taengah khoem uh.
9 ’Ya’yansa maza kuwa Ishaku da Ishmayel suka binne shi cikin kogon Makfela, kusa da Mamre, a cikin filin Efron ɗan Zohar mutumin Hitti,
Te vaengah anih te a ca rhoi Isaak neh Ishmael loh Mamre kaep Khitti hoel Zohar capa Ephron lo kah Makpelah lungko ah a up rhoi.
10 filin da Ibrahim ya saya daga Hittiyawa. A nan aka binne Ibrahim tare da matarsa Saratu.
Tekah lo te Abraham loh Kheth ca rhoek taeng lamkah a lai dongah, Abraham loh a yuu Sarah te pahoi khaw a up.
11 Bayan rasuwar Ibrahim, Allah ya albarkaci ɗansa Ishaku wanda a lokacin yana zama kusa da Beyer-Lahai-Royi.
Tedae Abraham a dueknah hnutah aka om tah, a capa Isaak te Pathen loh yoethen a paek. Te dongah Isaak loh Beerlahairoi taengah kho a sak.
12 Waɗannan su ne zuriyar Ishmayel ɗan Ibrahim, wanda Hagar mutuniyar Masar, baranyar Saratu, ta haifa wa Ibrahim.
Te phoeiah hekah he Abraham capa Ishmael, Abraham taengah Sarah loh a paek a sal Egypt nu Hagar loh a cun kah rhuirhong ni.
13 Ga jerin sunayen’ya’yan Ishmayel maza bisa ga haihuwarsu, Nebayiwot ɗan farin Ishmayel, Kedar, Adbeyel, Mibsam,
He tah amamih ming bangla Ishmael ca rhoek kah a ming ni. Amih kah rhuirhong dongah Ishmael kah caming tah Nebaioth tih Kedar neh Adbeel, Mibsam,
15 Hadad, Tema, Yetur, Nafish da Kedema.
Hadad, Tema, Jetur, Naphish, Kedemah om.
16 Waɗannan su ne’ya’yan Ishmayel maza, waɗanda kuma suke sunayen kabilu goma sha biyu masu mulki bisa ga wuraren zamansu da sansaninsu.
Amih Ishmael ca rhoek he khaw amah ming, amah vongtung, amah lumim neh amah namtu kah khoboei he hlai nit omuh.
17 Duka-duka Ishmayel ya yi shekara ɗari da talatin da bakwai; sai ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu, aka kuma tara shi ga mutanensa.
Tedae Ishmael kah a hingnah kum he kum ya neh kum sawmthum kum rhih a lo vaengah pal tih a duek dongah a pilnam taengla khoem uh.
18 Zuriyarsa sun zauna tsakanin Hawila ne da Shur, wanda yake kusa da gabashin iyakar Masar wajen Asshur. Sun yi zaman rikici da dukan sauran’yan’uwansu.
Amih khaw Havilah lamkah Assyria la aka pawk Egypt khorhi Shur duela kho a sak uh tih a manuca rhoek boeih kah imdan ah pakuep uh.
19 Waɗannan su ne zuriyar Ishaku ɗan Ibrahim. Ibrahim ya haifi Ishaku,
Te phoeiah hekah he Abraham capa Isaak kah a rhuirhong ni. Abraham loh Isaak a sak tih,
20 Ishaku yana da shekara arba’in sa’ad da ya auri Rebeka’yar Betuwel, mutumin Aram, daga Faddan Aram,’yar’uwar Laban mutumin Aram.
Isaak kum sawmli a lo ca vaengah a yuu te Paddanaram kah Arammi Bethuel canu, Arammi Laban ngannu, Rebekah te a loh.
21 Ishaku ya yi addu’a ga Ubangiji a madadin matarsa, saboda ba ta haihuwa. Ubangiji ya amsa addu’arsa, matarsa Rebeka kuwa ta yi ciki.
Tedae anih te a yaa dongah Isaak loh BOEIPA taengah a yuu yueng la thangthui. Te dongah anih te BOEIPA loh a rhoi tih a yuu Rebekah pahoi pumrhih.
22 Jariran suka kama kokawa da juna a cikinta, sai ta ce, “Me ya sa wannan yake faruwa da ni?” Saboda haka ta tafi don ta nemi nufin Ubangiji.
Tedae a ko khuikah camoe rhoi te phop uh rhoi. Te dongah, “Balae tih hetla ka om mai,” a ti. Te dongah BOEIPA te dawt ham cet.
23 Ubangiji ya ce mata, “Al’ummai biyu suna a cikin mahaifarki mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban kuma zai bauta wa ƙaramin.”
Te dongah BOEIPA loh anih taengah, “Nang bung khuiah namtu neh namtu om rhoi tih na ko lamkah namtu te panit la paek uh rhoi ni. Te vaengah namtu pakhat te namtu pakhat lakah te tlung vetih a ham loh a noe taengah thotat ni,” a ti nah.
24 Da lokaci ya yi da za tă haihu, sai ga’yan biyu maza a mahaifarta.
Tedae a tue a tuemtuen vaengah a bung ah caphae la tarha a cun.
25 Wanda ya fara fita ja ne, dukan jikinsa kuwa kamar riga mai gashi. Don haka aka sa masa suna Isuwa.
Te vaengah aka thoeng lamhma te a pum boeih lingphung tih a mul khaw himbai bangla a om dongah anih ming te Esau a sui.
26 Bayan wannan, ɗan’uwansa ya fito, da hannunsa yana riƙe da ɗiɗɗigen Isuwa; don haka aka sa masa suna Yaƙub. Ishaku yana da shekara sittin, lokacin da Rebeka ta haife su.
A hnukah a mana om tih a kut neh Esau kah khodil te a tuuk. Te dongah a ming te Jakob a sui. Amih rhoi a sak vaengah Isaak khaw kum sawmrhuk lo ca coeng.
27 Yaran suka yi girma, Isuwa kuwa ya zama riƙaƙƙen maharbi, mutumin jeji, yayinda Yaƙub, shiru-shiru ne mai son zama a tentuna.
Tedae camoe rhoi te a pantai vaengah Esau te pongcet hlang, sakap thai la hlang coeng tih Jakob he dap ah duem aka om hlang la coeng.
28 Ishaku, mai son ci naman jeji, ya ƙaunaci Isuwa, amma Rebeka ta ƙaunaci Yaƙub.
Te vaengah Esau kah sakah te a ka dongah a tui pah dongah Isaak loh a lungnah dae Rebekah long tah Jakob a lungnah.
29 Wata rana sa’ad da Yaƙub yana dafa fate. Isuwa ya shigo daga jeji, da yunwa sosai.
Tedae Jakob loh andam a thong vaengah Esau buhmueh rhathih la pong lamkah ha pawk.
30 Ya ce wa Yaƙub, “Ina roƙonka, ka ɗan ɗiba mini faten nan! Ina fama da yunwa!” (Shi ya sa aka kira shi Edom.)
Te dongah Esau loh Jakob la, “Kai he bumueh rhathih la ka om dongah tekah a thim a thim te kai n'cah mai,” a ti nah. Te dongah anih ming te Edom a sui.
31 Yaƙub ya amsa ya ce, “Ka fara sayar mini da matsayinka na ɗan fari tukuna.”
Tedae Jakob loh, “Tihnin ah nang kah caminghamsum te kai taengah han yoi,” a ti nah.
32 Isuwa ya ce, “Duba, ina gab da mutuwa, me matsayina na ɗan fari zai yi mini?”
Te dongah Esau loh, “Hekah caminghamsum khaw kai ham te balam nim. Kai duek ham ka cet coeng he,” a ti nah.
33 Amma Yaƙub ya ce, “Ka rantse mini tukuna.” Don haka ya rantse masa, ya sayar da matsayinsa na ɗan fari ga Yaƙub.
Tedae Jakob loh, “Tihnin ah kai ham toemngam laeh,” a ti nah vaengah a toemngam tih a caminghamsum te Jakob taengla a yoih.
34 Sa’an nan Yaƙub ya ba wa Isuwa burodi da ɗan miyan lansir. Ya ci, ya sha, sa’an nan ya tashi ya tafi. Ta haka Isuwa ya yi banza da matsayinsa na ɗan fari.
Te daengah Jakob loh buh neh rhacik andam te Esau a paek. Tedae a caak a ok phoeiah thoo tih vik cet. Te dongah Esau loh caminghamsum te a sawtsit coeng.