< Farawa 24 >

1 Yanzu fa Ibrahim ya tsufa, yana da shekaru masu yawa, Ubangiji kuma ya albarkace shi a kowace hanya.
Abraham khaw a tue loh patong ben a paan coeng dae a cungkuem dongah BOEIPA loh Abraham te yoethen a paek.
2 Sai Ibrahim ya ce wa babban bawan gidansa, wanda yake lura da duk abin da yake da shi, “Sa hannunka a ƙarƙashin cinyata.
Te dongah Abraham loh a im kah a koe boeih aka taem sal a ham taengah, “Na kut te ka phai hmuiah tloeng laeh.
3 Ina so ka rantse da sunan Ubangiji Allah na sama da ƙasa, cewa ba za ka samo wa ɗana mata daga’yan matan Kan’aniyawa, waɗanda nake zama cikinsu ba.
Kai loh amih lakli ah kho ka sak dae Kanaan nu rhoek te ka capa kah a yuu la lo boeh.
4 Amma za ka tafi ƙasata da kuma cikin’yan’uwana, ka samo mata saboda ɗana Ishaku.”
Tedae ka khohmuen neh ka pacaboeina taengah cet lamtah ka ca Isaak ham yuu loh pah tila vaan Pathen, diklai Pathen BOEIPA ming neh nang kan toemngam sak,” a ti nah.
5 Bawan ya ce masa, “Me zai faru in matar ba tă yarda tă zo tare da ni zuwa wannan ƙasa ba? In komar da ɗanka a ƙasar da ka fito ne ke nan?”
Te dongah a sal loh Abraham te, “Hekah khohmuen la kai hnukah vai ham huta loh a huem pawt khaming, na poenah kho la na capa te ka bal khaw ka bal puei aya?” a ti nah.
6 Ibrahim ya ce, “Ka tabbata ba ka komar da ɗana can ba.”
Tedae Abraham loh anih taengah, “Nang te ngaithuen, ka capa te ke la na khuen ve ne.
7 Ubangiji Allah na sama, wanda ya fitar da ni daga gidan mahaifina, da kuma ƙasar asalina wanda kuma ya yi magana da ni, ya yi mini alkawari da rantsuwa cewa, “Ga zuriyarka zan ba da wannan ƙasa, zai aika mala’ikansa yă sha gabanka domin ka samo wa ɗana mata daga can.
A pa im neh ka pacaboeina khohmuen lamkah kai aka khuen tih ka taengah a thui vaengah, 'Hekah khohmuen he nang tiingan ham ka khueh ni, ' tila aka toemngam, vaan kah Pathen BOEIPA loh nang hmai ah amah kah puencawn te a tueih vetih ka capa ham a yuu te ke lamkah nan loh pah bitni.
8 In matar ba tă yarda tă zo tare da kai ba, za a kuɓutar da kai daga wannan rantsuwa. Sai dai kada ka kai ɗana a can.”
Tedae huta loh nang taengah lo ham a huem pawt atah ka olhlo dong lamloh m'hmil saeh. Tedae ka capa te ke la khuen boeh,” a ti nah.
9 Saboda haka bawan ya sa hannunsa a ƙarƙashin cinyar maigidansa Ibrahim, ya kuma rantse masa game da wannan al’amari.
Te dongah salpa loh a kut te a boei Abraham kah a phai hmuiah a khueh tih hekah olka ham amah taengah a toem a ngam.
10 Sai bawan ya ɗibi raƙuma goma na maigidansa ya tafi, ɗauke da kowane irin abubuwa masu kyau daga wurin maigidansa. Ya fita don yă tafi Aram-Naharayim, ya kama hanyarsa zuwa garin Nahor.
Te phoeiah salpa loh a boei kah kalauk pumrha a loh tih a kut ah a boei kah thennah cungkuem neh cet. Te vaengah thoo tih Nakhaw kah khopuei Aramnaharaim la cet.
11 Ya sa raƙuman suka durƙusa kusa da rijiya a bayan gari; wajen yamma ne, lokacin da mata sukan fita ɗiban ruwa.
Tedae hlaem tue vaengkah tuithan rhoek a caeh tue vaengah kalauk te khopuei voel kah tuito tui taengah a kol sak tih,
12 Sai ya yi addu’a ya ce, “Ya Ubangiji Allah na maigidana Ibrahim, ka ba ni nasara yau, ka kuma nuna alheri ga maigidana Ibrahim.
“Ka boei Abraham kah BOEIPA Pathen aw, ka boei Abraham taengah sitlohnah han saii lamtah tihnin ah kai he m'phu sak laeh.
13 Duba, ina tsaye a bakin rijiyar ruwa,’ya’ya matan mutanen gari kuma suna fitowa domin ɗiban ruwa.
Tuiphuet tui kah ka pai vaengah tui than la khopuei hlang kah tanu aka lo rhoek khuikah,
14 Bari yă zama sa’ad da na ce wa wata yarinya, ‘Ina roƙonki ki saukar da tulunki domin in sha,’ in ta ce, ‘Ka sha, zan kuma ba wa raƙumanka ma’; bari tă zama ita ce ka zaɓa wa bawanka Ishaku. Ta haka zan san cewa ka nuna wa maigidana alheri.”
Hula aka om te, 'Na amrhaeng hal dae lamtah tui ka o eh?,’ ka ti nah vaengah, 'O lamtah na kalauk rhoek khaw tui kan tul eh?,’ aka ti te na sal Isaak ham na hmoel pah. Anih dongah ka boei taengah sitlohnah nan saii tila ka ming ni,” a ti nah.
15 Kafin ya gama addu’a, sai Rebeka ta fito da tulu a kafaɗarta. Ita’yar Betuwel ɗan Milka, matar Nahor, ɗan’uwan Ibrahim.
Tedae a thui te a khah hlanah Abraham kah a manuca Nakhaw yuu Milkah capa Bethuel loh a sak Rebekah te a laengpang ah amrhaeng neh pakcak ha pawk.
16 Yarinyar kuwa kyakkyawa ce, budurwa, ba namijin da ya taɓa kwana da ita. Ta gangara zuwa rijiyar, ta cika tulunta ta kuma hauro.
A mueimae bahoeng aka then huta oila la om tih anih tetongpa loh ming hlan. Tuiphuet la suntla tih amrhaeng te a than tih yoeng.
17 Bawan ya yi sauri ya same ta ya ce, “Ina roƙonki ki ba ni ɗan ruwa daga tulunki.”
Te dongah anih doe ham salpa te yong. Te phoeiah, “Nang kah amrhaeng tui bet n'coih ne,” a ti nah.
18 Ta ce, “Ka sha, ranka yă daɗe,” ta yi sauri ta saukar da tulun a hannuwanta, ta kuma ba shi, ya sha.
Te dongah, “Ka boeipa o mai saw,” a ti nah tih a kut kah a amrhaeng te khaw koe a hal pah. Te phoeiah anih te a tul.
19 Bayan ta ba shi ya sha, sai ta ce, “Zan ɗebo wa raƙumanka ruwa su ma, har sai sun gama sha.”
Anih te bawt a tul phoeiah, “Na kalauk rhoek ham khaw a ok rhoeh hil kan than dae eh,” a ti nah.
20 Sai ta yi sauri ta juye ruwan da yake tulunta cikin kwami, ta koma zuwa rijiyar da gudu don ta ƙara ɗebo ruwa, ta kuma ɗebo isashe saboda dukan raƙumansa.
Te phoeiah a amrhaeng te tuisoi dongah koe a kingling tih tui than hamla tuito la koep yong. Te phoeiah a kalauk boeih ham tui a than.
21 Mutumin bai ce uffam ba, ya dai kalle ta sosai don yă san ko Ubangiji ya ba shi nasara a tafiyarsa ko babu.
BOEIPA loh a longpuei a thaihtak sak neh a thaihtak sak pawt khaw ming hamla tongpa loh huta te duem a boelh.
22 Sa’ad da raƙuman suka gama shan ruwa, mutumin ya fitar da zoben hanci na zinariya mai nauyin giram biyar da woroworo biyu na zinariya masu nauyin shekel goma, ya ba ta.
Te dongah kalauk loh bawt a ok nen tah tongpa loh sui hnaii a khiing beka khat neh a kut dongkah ham sui khungpak panit, a khiing parha te a loh.
23 Sa’an nan ya tambaye ta ya ce, “Ke’yar wace ce? Ina roƙonki ki faɗa mini, akwai wuri a gidan mahaifinki da za mu kwana?”
Te phoeiah, “Nang ukah canu lae? Kai taengah thui lah. Na pa im ah pah ham a hmuen kaimih ham om aya?,” a ti nah.
24 Sai ta ce masa, “Ni’yar Betuwel ce ɗan da Milka ta haifa wa Nahor.”
Te dongah anih taengah, “Kai tah Milkah loh Nakhaw ham a cun a capa Bethuel canu ni,” a ti nah.
25 Ta ƙara da cewa, “Muna da isashen ciyawa da abincin dabbobi, da kuma wuri domin ku kwana.”
Te phoeiah anih te, “Kaimih taengah cangkong khaw, kamvuelh khaw, coih tih rhaeh hmuen khaw om,” a ti nah.
26 Sa’an nan mutumin ya rusuna ya yi wa Ubangiji sujada,
Te dongah tekah hlang te buluk tih BOEIPA te a bawk.
27 yana cewa, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na maigidana Ibrahim, wanda bai daina nuna alheri da amincinsa ga maigidana ba. Ni kam, Ubangiji ya bishe ni a tafiyata zuwa gidan’yan’uwan maigidana.”
Te phoeiah, “Ka boei Abraham kah Pathen BOEIPA tah a yoethen pai. A sitlohnah neh uepomnah loh ka boei te hnoo pawh. Kai khaw ka boei kah a manuca im duela longpuei ah BOEIPA loh m'mawt coeng,” a ti.
28 Yariyan ta gudu ta faɗa wa mutanen gidan mahaifiyarta game da abubuwan nan.
Hula te khaw yong tih hekah olka te a manu cako ham a thui pah.
29 Rebeka fa tana da wani ɗan’uwa mai suna Laban, sai ya yi hanzari ya fita zuwa wurin mutumin a rijiyar.
Te vaengah Rebekah te a nganpa, a ming ah Laban khaw om. Te dongah Laban te tollong la yong tih tuiphuet kah hlang taengla cet.
30 Nan da nan da ya ga zoben hancin da woroworo a hannuwan’yar’uwansa, ya kuma ji Rebeka ta faɗa abin da mutumin ya ce mata, sai ya fita zuwa wurin mutumin, ya same shi yana tsaye wajen raƙuma kusa da rijiyar.
Tedae hnaii neh a ngannu kut kah khungpak te lawt a hmuh tih a ngannu Rebekah loh, “Tekah hlang loh kai taengah a thui,” a ti nah, ol a yaak. Hlang te a paan vaengah tah, tuiphuet kah kalauk taengah sut ana pai pah.
31 Sai ya ce, “Zo, ya kai mai albarka na Ubangiji, don me kake tsaye a waje? Gama na shirya gida da wuri domin raƙuma.”
Te dongah, “BOEIPA kah yoethen a paek tah halo pai. Balae tih vongvoel ah na pai? Kai khaw im neh kalauk ham hmuen ka rhoekbah coeng ta,” a ti nah.
32 Don haka mutumin ya tafi gidan, aka kuma saukar da kaya kan raƙuman. Aka kawo wa raƙuman ciyawa da abincin dabbobi, aka kuma kawo ruwa dominsa da mutanensa su wanke ƙafafunsu.
Te daengah tekah hlang loh im la cet tih kalauk te a hlam. Te phoeiah kalauk ham cangkong neh kamvuelh khaw, anih kho neh a taengkah hlang rhoek kho silh nah hamla tui khaw a paek.
33 Sa’an nan aka ajiye abinci a gabansa, amma ya ce, “Ba zan ci ba, sai na faɗi abin da yake tafe da ni.” Sai Laban ya ce, “Faɗa mana.”
Te phoeiah caak te amih hmai ah a tawn pah hatah, “Kamah kah olka ka thui hlanah ka ca mahpawh,” a ti nah. Te dongah, “Thui,” a ti nah hatah,
34 Saboda haka ya ce, “Ni bawan Ibrahim ne.
“Kai tah Abraham kah sal ni.
35 Ubangiji ya albarkaci maigidana sosai, ya kuma zama mai arziki. Ya ba shi tumaki, shanu, azurfa, zinariya, bayi maza da mata, raƙuma, da kuma jakuna.
Tahae ah BOEIPA loh ka boeipa te yoethen muep a paek dongah boei coeng. Te phoeiah anih te boiva khaw, saelhung khaw, cak neh sui khaw, salpa neh salnu khaw, kalauk neh laak khaw a paek.
36 Saratu matar maigidana ta haifa masa ɗa a tsufanta, ya kuma ba shi duk mallakarsa.
Ka boeipa kah a yuu Sarah khaw a patong soiah ka boeipa ham ca a sak pah tih a taengkah koe boeih te anih ham a khueh pah.
37 Maigidana ya sa na yi rantsuwa, ya kuma ce, ‘Kada ka ɗauko wa ɗana mata daga’ya’ya matan Kan’aniyawa, waɗanda nake zama a ƙasarsu,
Tedae ka boeipa loh kai te, 'Ka capa yuu ham tah kai loh kho ka sak thil khohmuen kah Kanaan nu te loh pah boeh.
38 amma ka tafi wajen gidan mahaifina da kuma dangina, ka ɗauko wa ɗana mata.’
Tedae a pa im la lat cet lamtah kamah huiko te ka ca yuu la loh pah,’ a ti tih a toem a ngam.
39 “Sai na ce wa maigidana, ‘A ce matar ba tă yarda tă zo tare da ni ba fa?’
Tedae ka boeipa te, 'Kai hnukah huta te halo pawt khaming,’ ka ti nah hatah,
40 “Maigidana ya ce, ‘Ubangiji wanda yake tare da ni zai aiki mala’ikansa tare da kai, yă kuma sa tafiyarka tă yi nasara, don ka samo wa ɗana mata daga dangina, daga kuma gidan mahaifina.
'BOEIPA amah mikhmuh ah ni kai ka caeh. Nang taengah amah kah puencawn te han tueih vetih na longpuei a thaihtak sak vaengah ka capa yuu khaw kamah huiko neh a pa im lamkah te na loh thai ni.
41 Ta haka za ka kuɓuta daga rantsuwata sa’ad da ka tafi wurin dangina, ko ma sun ƙi su ba ka ita, za ka kuɓuta daga rantsuwata.’
Kamah huiko taengla na pawk mak atah kai kah thaephoeinah lamkah m'hmil bitni. Nang taengah a canu te m'paek uh pawt akhaw kai kah thaephoeinah lamkah ommongsitoe la na om ngawn ni, ' a ti.
42 “Sa’ad da na zo rijiya a yau, na ce, ‘Ya Ubangiji Allah na maigidana Ibrahim, ina roƙonka ka ba ni nasara a tafiyar da na yi.
Tedae tihnin ah tuiphuet te kam pha tih, 'Ka boei Abraham kah Pathen BOEIPA aw, namah na om atah he la ka pongpa vaengah ka longpuei han thaihtak sak laeh.
43 Duba, ina tsaye kusa da wannan rijiya; in wata yarinya ta fito domin tă ɗiba ruwa, wadda in na ce mata, “Ina roƙonki bari in ɗan sha ruwa daga tulunki,”
Kai loh tuiphuet kah tui taengah he ka pai vaengah tuithan la aka lo hula te om mai tih anih te, “Na amrhaeng dongkah tui te kai bet n'tul laem,’ ka ti nah vetih,
44 in ta ce, “Ka sha, zan kuma ba wa raƙumanka ma,” bari tă zama wadda Ubangiji ya zaɓar wa ɗan maigidana.’
Te vaengah kai taengah, 'Namah o ngawn lamtah na kalauk rhoek ham khaw kan than eh?,’ ti saeh. Tekah huta te ka boeipa kah a capa ham BOEIPA loh hmoel saeh,” ka ti.
45 “Kafin in gama addu’ar, a zuciyata, sai ga Rebeka ta fito da tulunta a kafaɗarta. Ta gangara zuwa rijiyar ta ɗebo ruwa, na kuma ce mata, ‘Ina roƙonki ki ba ni ɗan ruwa daga tulunki.’
Kai loh ka lungbuei ah ka thangthui te ka khah hlanah mah Rebekah loh a laengpang sokah amrhaeng neh tarha ha pawk tih tuiphuet la suntla thuk. Tui a than phoeiah anih te, 'Kai n'tul laem,’ ka ti nah.
46 “Ta yi sauri ta saukar da tulun daga kafaɗarta ta ce, ‘Sha, zan kuma ba wa raƙumanka su ma.’ Sai na sha, ta kuma shayar da raƙumana su ma.
Te vaengah amah pum dongkah amrhaeng te koe a hal tih, 'O lamtah na kalauk rhoek khaw ka tul eh?,” a ti. Te dongah ka ok tih kalauk rhoek te khaw tui a tul.
47 “Na tambaye ta, ‘Ke’yar wane ne?’ “Ta ce, ‘’Yar Betuwel ɗan Nahor, wanda Milka ta haifa masa.’ “Sai na sa mata zobe a hancinta, woroworo kuma a hannuwata,
Te phoeiah anih te ka dawt tih, 'Nang u canu lae?' ka ti nah vaengah Milkah loh Nakhaw ham a sak pah a capa Bethuel canu ni, ' a ti. Te dongah a hnarhong ah hnaii ka bang pah tih a kut ah khungpak ka buen sak.
48 na kuma sunkuya na yi wa Ubangiji sujada. Na yabi Ubangiji Allah na maigidana Ibrahim wanda ya bi da ni a hanyar da take daidai, don in samo wa ɗan maigidana jikanyar ɗan’uwansa.
Te phoeiah ka buluk tih BOEIPA te ka bawk vaengah, “Ka boei kah a manuca canu te a capa ham aka lo la oltak longpuei ah kai aka mawt ka boei Abraham kah BOEIPA Pathen te ka uem.
49 Yanzu fa in za ku nuna wa maigidana alheri da aminci, ku faɗa mini, in kuma ba haka ba, ku faɗa mini, don in san hanyar da zan juya.”
Tedae tahae ah ka boeipa ham sitlohnah neh uepomnah tueng ham na huem atah kai taengah thui lah. Kai taengah na thui uh pawt bal atah banvoei bantang la ka mael mai eh,” a ti nah.
50 Laban da Betuwel suka ce, “Wannan daga wurin Ubangiji ne, ba abin da za mu ce I, ko a’a ba.
Te dongah Laban neh Bethuel loh a doo tih, “BOEIPA lamkah olka aka thoeng te a thae then khaw nang taengah ka thui rhoi thai pawh.
51 Ga Rebeka, ɗauke ta ku tafi, bari tă zama matar ɗan maigidanka, yadda Ubangiji ya umarta.”
Na mikhmuh ah Rebekah aka om he lo lamtah caeh puei. BOEIPA kah a thui vanbangla na boeipa capa kah a yuu la om saeh,” a ti rhoi.
52 Sa’ad da bawan Ibrahim ya ji abin da suka ce, sai ya rusuna har ƙasa a gaban Ubangiji.
Amih rhoi kah olka te Abraham kah sal loh a yaak vaengah BOEIPA taengah diklai la bakop tih a bawk.
53 Sa’an nan bawan ya fito da kayan ado na zinariya da azurfa da kayayyaki na tufafi ya ba wa Rebeka; ya kuma ba wa ɗan’uwanta da mahaifiyarta kyautai masu tsada.
Te phoeiah salpa loh cak hnopai neh sui hnopai khaw, himbai khaw a sat tih Rebekah te a paek. A nganpa neh a manu te khaw kawnthen a paek pah.
54 Sa’an nan shi da mutanen da suke tare da shi suka ci, suka sha, suka kuma kwana a can. Kashegari da safe da suka tashi sai ya ce, “A sallame ni in koma wurin maigidana.”
Te daengah amah neh amah taengkah hlang rhoek khaw a caak a ok uh tih rhaeh uh. Mincang a thoh uh vaengah, “Ka boeipa taengah kai n'tueih mai laeh,” a ti nah.
55 Amma ɗan’uwanta da mahaifiyarta suka ce, “Bari yarinyar ta ɗan zauna tare da mu kwana goma ko fiye, sa’an nan ka ta fi.”
Tedae a nganpa neh a manu loh, “Hula he kaimih taengah khohnin hninrha tluk om dae vetih na cet mako,” a ti nah.
56 Amma ya ce musu, “Kada ku tsai da ni, tun da Ubangiji ya ba ni nasara a tafiyata. Ku sallame ni domin in tafi wurin maigidana.”
Te dongah Abraham kah salpa loh amih taengah, “BOEIPA loh ka longpuei han thaihtak sak vanbangla kai he n'hloh uh boel mai. Ka boeipa taengah n'tueih mai lamtah kai ka cet mai eh,” a ti nah.
57 Sa’an nan suka ce, “Bari mu kira yarinyar mu tambaye ta game da zancen.”
Te dongah, “Hula te khue uh sih lamtah amah olthui te dawt uh dae sih,” a ti uh.
58 Saboda haka suka kira Rebeka suka ce mata, “Za ki tafi tare da mutumin nan?” Sai ta ce, “Zan tafi.”
Rebekah te a khue uh phoeiah, “Hekah hlang taengah na cet aya?” a ti nah uh vaengah, “Ka cet ni ta,” a ti.
59 Saboda haka suka sallame Rebeka,’yar’uwarsu, duk da uwar goyonta da bawan Ibrahim da mutanensa.
Te dongah a ngannu Rebekah neh anih kah cakhoem te khaw, Abraham kah sal neh a hlang rhoek te khaw a tueih uh.
60 Suka kuma albarkaci Rebeka suka ce mata, “’Yar’uwarmu, bari ki zama mahaifiyar dubu dubbai, bari zuriyarki su mallaki ƙofofin abokan gābansu.”
Te vaengah Rebekah te yoethen a paek uh tih amah taengah, “Ka ngannu nang tah a thawng thawngrha la coeng lamtah, na tiingan loh a lunguet kah vongka te huul saeh,” a ti nahuh.
61 Sa’an nan Rebeka da bayinta mata suka shirya suka hau raƙumansu suka koma tare da mutumin. Da haka bawan ya ɗauki Rebeka ya tafi.
Te phoeiah Rebekah neh hula rhoek te thoo uh tih kalauk soah ngol uh. tongpa hnukah a caeh uh ham coeng dongah Rebekah te Abraham kah sal loh a loh tih a caeh puei.
62 Ishaku kuwa ya zo daga Beyer-Lahai-Royi, gama yana zama a Negeb.
Te vaengah Negev kho ah khosak ham Beerlahairoi lamkah aka lo Isaak khaw ha pawk.
63 Wata rana da yamma ya fita zuwa fili domin yă yi tunani, sa’ad da ya ɗaga ido, sai ya ga raƙuma suna zuwa.
Hlaem a pha vaengah Isaak te lohma la cet tih kho a poek. Te vaengah a mik a huel tih a sawt hatah kalauk tarha ha khong pah.
64 Rebeka ma ta ɗaga ido sai ta ga Ishaku. Ta sauka daga raƙuminta da sauri,
Rebekah long khaw a mik a huel hatah Isaak te a hmuh tih kalauk so lamloh rhum thuk.
65 ta ce wa bawan, “Wane ne mutumin can a fili, da yake zuwa yă tarye mu?” Bawan ya ce, “Maigidana ne.” Saboda haka ta ɗauki mayafinta to rufe kanta.
Te phoeiah salpa taengah, “Mamih doe ham lohma li ah tongpa aka lo ke ulae?,” a ti nah vaengah a salpa loh, “Ka boeipa ni,” a ti nah dongah hnii te a loh tih a yil.
66 Sai bawan ya faɗa wa Ishaku duk abin da ya yi.
Te phoeiah salpa loh a saii hno boeih te Isaak taengah a thui.
67 Ishaku ya kawo ta cikin tentin mahaifiyarsa Saratu, ya kuma auri Rebeka. Ta haka ta zama matarsa, ya kuwa ƙaunace ta; Ishaku kuma ya ta’azantu bayan rasuwar mahaifiyarsa.
Isaak loh hula te dap khuikah a manu Sarah taengla akhuen. Te phoeiah Rebekah te a loh tih anih yuu la coeng. Te dongah anih te a lungnah tih a manu hnukah Isaak khaw hal van.

< Farawa 24 >