< Farawa 23 >
1 Saratu ta yi shekara ɗari da ashirin da bakwai a duniya.
Sarah teh kum 127 touh a hring. Sarah e a hringnae kum teh ama het doeh toe.
2 Ta rasu a Kiriyat Arba (wato, Hebron) a ƙasar Kan’ana, Ibrahim kuwa ya tafi ya yi makokin Saratu, yana kuka saboda ita.
Sarah teh Kanaan ram Hebron tie Kiriatharba kho dawk a due. Abraham hai Sarah kecu dawk khuika hanelah a tho.
3 Sai Ibrahim ya tashi daga gefen matarsa da ta mutu, ya yi magana da Hittiyawa. Ya ce,
Hahoi Abraham teh a yu e ro hmalah a kangdue teh Hit taminaw koe,
4 “Ni baƙo ne, kuma baƙo a cikinku. Ku sayar mini da wani wuri yă zama wurin binnewa a nan, domin in binne mataccena.”
Kai teh nangmouh koe imyin hoi kahlong tami lah doeh ka o. Ka yu e ro ka pakawp nahanelah nangmouh koe e talai lem na poe awh haw atipouh.
5 Hittiyawa suka ce wa Ibrahim,
Hit taminaw ni Abraham koe a dei pouh e teh,
6 “Ranka yă daɗe, ka saurare mu. Kai babban yerima ne a cikinmu. Ka binne mataccenka a kabari mafi kyau na kaburburanmu. Babu waninmu da zai hana ka kabarinsa don binne mataccenka.”
Ka bawipa kaimae lawk thai haw, nang teh kaimouh rahak vah Cathut e khobawi doeh. Hatdawkvah na ngai e hmuen rawi nateh pakawp ngoun. Na tami ro pakawp nahanelah apinihai phuen hmuen pasoung hoeh laipalah awm mahoeh, telah atipouh awh.
7 Sai Ibrahim ya tashi ya rusuna a gaban mutanen ƙasar, wato, Hittiyawan.
Hathnukkhu, Abraham teh a thaw teh, Hit taminaw hoi hote ram dawk e taminaw hmalah a tabo.
8 Ya ce musu, “In kuna so in binne mataccena, sai ku ji ni, ku roƙi Efron ɗan Zohar a madadina
Hahoi, ahnimouh koe, ka tami ro pakawp nahanelah, na lungkuep awh pawiteh ka lawk thai awh haw.
9 domin yă sayar mini da kogon Makfela, wanda yake nasa, wannan da yake a ƙarshen filinsa. Ku ce masa yă sayar mini a cikakken farashi, yă zama mallakata domin makabarta tsakaninku.”
Nangmouh koe, phuen hmuen ka tawn thai nahanelah, Zohar capa Ephron ni, amae law apout koe lah kaawm e Makpelah talungkhu hah, aphu hoi kâki lah kai koe a yo thai nahane, ahni koe na het pouh haw loe, telah atipouh.
10 Efron mutumin Hitti yana zaune a cikin mutanensa, sai ya amsa wa Ibrahim a kunnuwan dukan Hittiyawa waɗanda suka zo ƙofar birni.
Hat torei teh Hit taminaw koe Ephron teh a tahung. Hit tami Ephron ni khopui longkha dawk hoi ka kâen e Hit taminaw pueng ni a thainae koe,
11 Ya ce, “A’a, ranka yă daɗe, ka ji ni, na ba ka filin, na kuma ba ka kogon da yake cikinsa. Na ba ka shi a gaban mutanena. Ka binne mataccenka.”
Telah nahoeh, ka bawipa law na poe awh, law thung kaawm e talungkhu hai na poe awh. Ka miphunnaw hmaitung roeroe na poe awh, na tami ro teh pakawp leih telah Abraham koe atipouh.
12 Ibrahim ya sāke rusuna a gaban mutanen ƙasar
Abraham teh, hote ram dawk e taminaw hmalah a tabo teh,
13 ya ce wa Efron a kunnuwansu, “Ka ji, in ka yarda. Zan biya farashin filin. Ka karɓa daga gare ni don in iya binne mataccena a can.”
Ram dawk e taminaw ni a thainae koe Ephron hanelah na lungkuep pawiteh thai haw, law hmuen phu teh na poe han. Aphu dâw leih, hote hmuen koe ka tami ro teh ka pakawp han atipouh.
14 Efron ya ce wa Ibrahim,
Ephron ni Abraham koe,
15 “Ka saurare ni, ranka yă daɗe; darajan filin ya kai shekel ɗari huɗu na azurfa, amma mene ne wannan a tsakanina da kai? Ka binne mataccenka.”
Ka bawipa, ka lawk thai haw, ka law hmuen phu tangka (shekel) cumpali touh doeh. Nang hoi kai hanlah banghai bang nahoeh. Na tami ro teh pakawp yaw kaw telah atipouh.
16 Ibrahim ya yarda da sharuɗan Efron, sai ya auna masa farashin da ya faɗa a kunnuwan Hittiyawa, shekel ɗari huɗu na azurfa, bisa ga ma’aunin da’yan kasuwa suke amfani da shi a lokacin.
Abraham ni a lungkuepkhai teh, Hit taminaw ni a thainae koe tangka shekel cumpali touh hno kayawtnaw ni a khing e patetlah a khing teh a poe.
17 Ta haka filin Efron a Makfela kusa da Mamre, wato, filin da kogon a cikinsa, da kuma dukan itatuwan da suke cikin iyakoki filin, aka
Hatdawkvah Mamre kho hoi kanîtholah, Makpelah hmuen koe kaawm e Ephron e law, law thung kaawm e talungkhu hoi thingkungnaw, lawri koe kaawm e thingkung pueng,
18 ba wa Ibrahim a matsayin mallakarsa a gaban dukan Hittiyawa waɗanda suka zo ƙofar birnin.
Hit taminaw hoi khopui longkha koe ka tho e tami pueng e hmaitung vah Abraham ni coe hanelah a poe.
19 Bayan wannan Ibrahim ya binne matarsa Saratu a kogon a filin Makfela kusa da Mamre (wanda yake a Hebron) a ƙasar Kan’ana.
Hathnukkhu, Abraham ni Mamre kho, Hebron hoi kanîtholah, Makpelah law dawk e talungkhu dawk a yu Sarah teh a pakawp.
20 Da filin da kuma kogon da yake cikinsa, Hittiyawa suka tabbatar wa Ibrahim a matsayin makabarta.
Hatdawkvah lawhmuen hoi talungkhu teh, Abraham ni phuen hmuen lah, a tawn hanelah, Hit taminaw ni a poe.