< Farawa 20 >

1 Daga Mamre, Ibrahim ya kama hanya ya nufi wajajen Negeb, ya zauna a tsakanin Kadesh da Shur. Ya zauna a Gerar na ɗan lokaci,
UAbrahama wasesuka lapho waya elizweni leningizimu, wahlala phakathi kweKadeshi leShuri wahlala njengowezizwe eGerari.
2 a can ne Ibrahim ya ce game da matarsa Saratu, “Ita’yar’uwata ce.” Sai Abimelek sarkin Gerar ya aiko a kawo masa Saratu.
UAbrahama wasesithi ngoSara umkakhe: Ungudadewethu. UAbhimeleki inkosi yeGerari wathuma-ke, wathatha uSara.
3 Amma wata rana da dad dare Allah ya zo wa Abimelek a cikin mafarki ya ce masa, “Kai da matacce ɗaya kuke, saboda matar da ka ɗauka. Ita matar aure ce.”
Kodwa uNkulunkulu weza kuAbhimeleki ephutsheni ebusuku, wathi kuye: Khangela, ufile ngenxa yowesifazana omthetheyo, ngoba uganile endodeni.
4 Abimelek dai bai riga ya kusace ta ba tukuna, saboda haka ya ce, “Ya Ubangiji za ka hallaka al’umma marar laifi?
Kodwa uAbhimeleki wayengasondelanga kuye. Ngakho wathi: Nkosi, uzabhubhisa lesizwe esilungileyo yini?
5 Ba shi ne ya ce mini, ‘Ita’yar’uwata ba ce,’ ita ma ba tă ce, ‘Shi ɗan’uwana ba ne’? Na yi haka da kyakkyawan nufi da hannuwa masu tsabta.”
Kayisuye yini othe kimi: Ungudadewethu? Laye uqobo wasesithi: Ungumnewethu. Ngobuqotho benhliziyo yami langobuhlophe bezandla zami ngikwenzile lokhu.
6 Sai Allah ya ce masa a cikin mafarki “I, na san ka yi wannan da kyakkyawan nufi, saboda haka ne na kiyaye ka daga yin mini zunubi. Shi ya sa ban bar ka ka taɓa ta ba.
UNkulunkulu wasesithi kuye ephutsheni: Lami sengazile ukuthi ngobuqotho benhliziyo yakho ukwenzile lokhu; lami futhi ngikuvimbele ukuze ungoni kimi; ngenxa yalokhu kangikuvumelanga ukuthi umthinte.
7 Yanzu ka komar da matar mutumin, gama shi annabi ne, zai kuma yi maka addu’a, za ka kuwa rayu. In ba ka komar da ita ba fa, ka sani tabbatacce kai da dukan abin da yake naka za ku mutu.”
Ngakho-ke buyisela umfazi wendoda, ngoba ingumprofethi; njalo izakukhulekela ukuze uphile; kodwa uba ungambuyiseli, yazi ukuthi isibili uzakufa wena labo bonke abangabakho.
8 Kashegari da sassafe, sai Abimelek ya tara dukan fadawansa, ya faɗa musu duk abin da ya faru, suka ji tsoro ƙwarai da gaske.
UAbhimeleki wasevuka ekuseni kakhulu, wabiza zonke inceku zakhe, wakhuluma wonke la amazwi endlebeni zazo; njalo amadoda esaba kakhulu.
9 Sa’an nan Abimelek ya kira Ibrahim ciki ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Ta wace hanya ce na yi maka laifi har da ka kawo irin wannan babban laifi a kaina da kuma masarautata? Ka yi mini abubuwan da bai kamata a yi ba.”
UAbhimeleki wasembiza uAbrahama, wathi kuye: Wenzeni kithi? Ngoneni kuwe ukuthi ungilethele mina lombuso wami isono esikhulu? Wenze kimi izenzo ezingafanelanga ukwenziwa.
10 Abimelek ya kuma ce wa Ibrahim, “Me ya sa ka yi wannan?”
UAbhimeleki wasesithi kuAbrahama: Uboneni, uze wenze into le?
11 Ibrahim ya ce, “Na ce a raina, ‘Tabbatacce babu tsoron Allah a wannan wuri, za su kuwa kashe ni saboda matata.’
UAbrahama wasesithi: Ngoba ngacabanga ukuthi: Isibili ukwesaba uNkulunkulu kakukho kulindawo; njalo bazangibulala ngenxa yomkami.
12 Ban da haka, tabbatacce ita’yar’uwata ce,’yar mahaifina, ko da yake ba daga uwata ba, ta kuma zama matata.
Kanti-ke isibili ungudadewethu, uyindodakazi kababa, kodwa kasiyo indodakazi kamama; wasesiba ngumkami.
13 Sa’ad da Allah ya sa na tashi daga gidan mahaifina na ce mata, ‘Wannan shi ne yadda za ki nuna mini ƙaunarki. Duk inda muka tafi, ki ce game da ni, “Shi ɗan’uwana ne.”’”
Kwasekusithi mhla uNkulunkulu engizulisa ngisuka endlini kababa ngasengisithi kuye: Lo ngumusa ozawenza kimi, kuzo zonke indawo esizafika kuzo, uthi ngami: Ungumnewethu.
14 Sai Abimelek ya kawo awaki da shanu da bayi maza da mata, ya ba wa Ibrahim, ya kuma komar da Saratu matarsa gare shi.
UAbhimeleki wasethatha izimvu lezinkomo lezinceku lezincekukazi, wapha uAbrahama, wambuyisela uSara umkakhe.
15 Abimelek ya kuma ce, “Ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda kake so.”
UAbhimeleki wasesithi: Khangela, ilizwe lami liphambi kwakho; hlala lapho okuhle khona emehlweni akho.
16 Ga Saratu kuwa ya ce, “Ina ba wa ɗan’uwanki shekel dubu na azurfa, shaida ce ta tabbatarwa a idanun dukan waɗanda suke tare da ke, da kuma a gaban kowa cewa ba ki da laifi.”
LakuSara wathi: Khangela, ngimnikile umnewenu inhlamvu zesiliva eziyinkulungwane; khangela, uyisisibekelo samehlo kuwe, kuye wonke olawe, labo bonke, njalo ukhuziwe.
17 Sai Ibrahim ya yi addu’a ga Allah, Allah kuma ya warkar da Abimelek, da matarsa da bayinsa mata domin su haihu,
UAbrahama wasekhuleka kuNkulunkulu; uNkulunkulu wasemsilisa uAbhimeleki lomkakhe lencekukazi zakhe, ukuze bazale.
18 gama Ubangiji ya rufe kowace mahaifa a gidan Abimelek saboda Saratu, matar Ibrahim.
Ngoba iNkosi yayizivalile ngokupheleleyo izizalo zonke zabendlu kaAbhimeleki ngenxa kaSara umkaAbrahama.

< Farawa 20 >