< Farawa 20 >
1 Daga Mamre, Ibrahim ya kama hanya ya nufi wajajen Negeb, ya zauna a tsakanin Kadesh da Shur. Ya zauna a Gerar na ɗan lokaci,
Abraham teh hote hmuen koehoi akalah a cei teh, Kadesh kho hoi Shur kho rahak vah kho a sak teh Gerar kho dawk a roe.
2 a can ne Ibrahim ya ce game da matarsa Saratu, “Ita’yar’uwata ce.” Sai Abimelek sarkin Gerar ya aiko a kawo masa Saratu.
Abraham ni a yu Sarah hanelah ka tawncanu atipouh. Hahoi Gerar Siangpahrang Abimelek ni tami a patoun teh Sarah a la sak.
3 Amma wata rana da dad dare Allah ya zo wa Abimelek a cikin mafarki ya ce masa, “Kai da matacce ɗaya kuke, saboda matar da ka ɗauka. Ita matar aure ce.”
Hatei, Cathut ni tangmin vah Abimelek koe a mang lahoi a tho teh, thai haw, na lae napui kecu dawk tami kadout patetlah doeh na o toe, bangkongtetpawiteh ahni teh ayâ yu doeh atipouh.
4 Abimelek dai bai riga ya kusace ta ba tukuna, saboda haka ya ce, “Ya Ubangiji za ka hallaka al’umma marar laifi?
Hatei, Abimelek ni ipkhai hoeh rah. Hahoi ahni ni kalan e miphun hai na thei han maw
5 Ba shi ne ya ce mini, ‘Ita’yar’uwata ba ce,’ ita ma ba tă ce, ‘Shi ɗan’uwana ba ne’? Na yi haka da kyakkyawan nufi da hannuwa masu tsabta.”
Ama ni roeroe kai koevah, ka tawncanu ati nahoehmaw. A yu ni hai ka thangroi doeh ati tayaw, lungthin thoung lahoi, ka kut kathoungcalah hoi hete hno ka sak e doeh telah atipouh.
6 Sai Allah ya ce masa a cikin mafarki “I, na san ka yi wannan da kyakkyawan nufi, saboda haka ne na kiyaye ka daga yin mini zunubi. Shi ya sa ban bar ka ka taɓa ta ba.
Cathut ni a mang lah vah, ahman doeh, lungthin kathoungcalah hoi hete hno na sak e doeh tie ka panue. Hatdawkvah kai ni hai kai tak dawk hnokathout sak hane ka pasoung hoeh. Hat dawk doeh ahni na tek hanelah ka pasoung hoeh.
7 Yanzu ka komar da matar mutumin, gama shi annabi ne, zai kuma yi maka addu’a, za ka kuwa rayu. In ba ka komar da ita ba fa, ka sani tabbatacce kai da dukan abin da yake naka za ku mutu.”
Hatdawkvah ayâ yu atu bout poe leih, bangkongtetpawiteh ahni teh profet doeh. Na ratoum pouh vaiteh na dam han. Hatei na poe hoehpawiteh, nang hoi na sannaw abuemlah, na due roeroe awh han atipouh.
8 Kashegari da sassafe, sai Abimelek ya tara dukan fadawansa, ya faɗa musu duk abin da ya faru, suka ji tsoro ƙwarai da gaske.
Hahoi Abimelek teh amom, a thaw, a sannaw pueng a kaw teh a thai e hnonaw pueng a dei pouh teh puenghoi a taki awh.
9 Sa’an nan Abimelek ya kira Ibrahim ciki ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Ta wace hanya ce na yi maka laifi har da ka kawo irin wannan babban laifi a kaina da kuma masarautata? Ka yi mini abubuwan da bai kamata a yi ba.”
Abimelek ni Abraham a kaw teh, kai dawk bang hno maw na sak, nang koe bangmaw ka payon teh, kai hoi kaie uknaeram koe kahawihoehe hno na pha sak. Sak hoeh hane kawi kai dawk na sak vaw atipouh.
10 Abimelek ya kuma ce wa Ibrahim, “Me ya sa ka yi wannan?”
Abimelek ni Abraham koevah, Bang hno maw na hmu teh kai dawk hete hno na sak telah bout atipouh.
11 Ibrahim ya ce, “Na ce a raina, ‘Tabbatacce babu tsoron Allah a wannan wuri, za su kuwa kashe ni saboda matata.’
Abraham ni hie kho dawk e taminaw teh Cathut ka taket awmhoeh vaiteh, ka yu kecu dawk kai na thei awh han doeh telah ka pouk dawk doeh atipouh.
12 Ban da haka, tabbatacce ita’yar’uwata ce,’yar mahaifina, ko da yake ba daga uwata ba, ta kuma zama matata.
Hothloilah ahni teh ka tawncanu katang doeh. Apa e canu doeh. Anu e canu nahoeh, hatei ka yu lahai ao.
13 Sa’ad da Allah ya sa na tashi daga gidan mahaifina na ce mata, ‘Wannan shi ne yadda za ki nuna mini ƙaunarki. Duk inda muka tafi, ki ce game da ni, “Shi ɗan’uwana ne.”’”
Cathut ni apa im hoi na ceisak hane navah, na pha nah tangkuem koe ka thangroi doeh na ti pouh han telah ati dawk doeh atipouh.
14 Sai Abimelek ya kawo awaki da shanu da bayi maza da mata, ya ba wa Ibrahim, ya kuma komar da Saratu matarsa gare shi.
Abimelek ni tu hoi maitotannaw, sanpa hoi sannu naw a ceikhai teh Abraham a poe teh, a yu Sarah hai bout a poe.
15 Abimelek ya kuma ce, “Ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda kake so.”
Abimelek ni, Khenhaw! ka ram teh na hmalah ao, na ngainae pueng koe awm loe atipouh.
16 Ga Saratu kuwa ya ce, “Ina ba wa ɗan’uwanki shekel dubu na azurfa, shaida ce ta tabbatarwa a idanun dukan waɗanda suke tare da ke, da kuma a gaban kowa cewa ba ki da laifi.”
Sarah koevah, na thangroi koe tangka 1,000 touh ka poe toe. Nang hoi na huikonaw pueng hanelah minhmai sak lah ka poe e doeh atipouh.
17 Sai Ibrahim ya yi addu’a ga Allah, Allah kuma ya warkar da Abimelek, da matarsa da bayinsa mata domin su haihu,
Hottelah Abraham ni Cathut koe a ratoum teh, Cathut ni Abimelek hoi a yu, a sannunaw a dam sak teh canaw hai bout a khe.
18 gama Ubangiji ya rufe kowace mahaifa a gidan Abimelek saboda Saratu, matar Ibrahim.
Abraham e a yu Sarah kecu dawk BAWIPA ni Abimelek imthung abuemlah carôe sak.