< Farawa 20 >
1 Daga Mamre, Ibrahim ya kama hanya ya nufi wajajen Negeb, ya zauna a tsakanin Kadesh da Shur. Ya zauna a Gerar na ɗan lokaci,
Te phoeiah Abraham loh Negev kho la puen uh tih Kadesh neh Shur laklo ah kho a sak vaengkah Gerar ah bakuep.
2 a can ne Ibrahim ya ce game da matarsa Saratu, “Ita’yar’uwata ce.” Sai Abimelek sarkin Gerar ya aiko a kawo masa Saratu.
Te vaengah Abraham loh a yuu Sarah te ka ngannu ni a ti dongah Gerar manghai Abimelek a tah tih Sarah te a loh.
3 Amma wata rana da dad dare Allah ya zo wa Abimelek a cikin mafarki ya ce masa, “Kai da matacce ɗaya kuke, saboda matar da ka ɗauka. Ita matar aure ce.”
Tedae Abimelek te khoyin a mang ah Pathen loh a paan tih a taengah, “Rhukom tangtae hlang yuu te na rhawt dongah na duek coeng ne,” a ti nah.
4 Abimelek dai bai riga ya kusace ta ba tukuna, saboda haka ya ce, “Ya Ubangiji za ka hallaka al’umma marar laifi?
Te dongah Abimelek loh anih te ben pawh. Tedae, “Boeipa namtom loh dueng cakhaw na ngawn aya?
5 Ba shi ne ya ce mini, ‘Ita’yar’uwata ba ce,’ ita ma ba tă ce, ‘Shi ɗan’uwana ba ne’? Na yi haka da kyakkyawan nufi da hannuwa masu tsabta.”
Amah loh kai taengah, 'Anih ka ngannu a ti tih he long khaw ka nganpa ni, ' a ti moenih a? Ka thinko thincaknah neh, ka kut cimcaihnah nen ni he khaw ka saii,” a ti nah.
6 Sai Allah ya ce masa a cikin mafarki “I, na san ka yi wannan da kyakkyawan nufi, saboda haka ne na kiyaye ka daga yin mini zunubi. Shi ya sa ban bar ka ka taɓa ta ba.
Te dongah anih te a mang ah Pathen loh, “Ue hekah he nang loh thinko thincaknah neh na saii tila ka ming. Tedae anih taek sak ham nang kam paek pawt dongah kai taengah tholh khui lamloh nang te kan tuem kan soem.
7 Yanzu ka komar da matar mutumin, gama shi annabi ne, zai kuma yi maka addu’a, za ka kuwa rayu. In ba ka komar da ita ba fa, ka sani tabbatacce kai da dukan abin da yake naka za ku mutu.”
Tahae ah hlang yuu te mael laeh. Anih te tonghma tih nang ham a thangthui daengah ni na hing eh. Na mael pawt atah na taengkah boeih neh namah khaw na duek rhoe na duek ni tila ming laeh,” a ti nah.
8 Kashegari da sassafe, sai Abimelek ya tara dukan fadawansa, ya faɗa musu duk abin da ya faru, suka ji tsoro ƙwarai da gaske.
Te dongah Abimelek te mincang ah thoo tih a sal boeih te a khue. Te phoeiah hekah olka boeih he amih hna ah a thui hatah hlang boeih loh a rhih uh.
9 Sa’an nan Abimelek ya kira Ibrahim ciki ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Ta wace hanya ce na yi maka laifi har da ka kawo irin wannan babban laifi a kaina da kuma masarautata? Ka yi mini abubuwan da bai kamata a yi ba.”
Abimelek loh Abraham te a khue tih, “Kaimih ham balae na saii, nang taengah metlam ka tholh tih kamah so neh ka ram ah tholh muep nan khuen. Kai taengah na saii bibi te a saii uh noek moenih,” a ti nah.
10 Abimelek ya kuma ce wa Ibrahim, “Me ya sa ka yi wannan?”
Te dongah Abimelek loh Abraham te, “Hekah dumlai he na saii vaengah balae na hmuh,” a ti nah.
11 Ibrahim ya ce, “Na ce a raina, ‘Tabbatacce babu tsoron Allah a wannan wuri, za su kuwa kashe ni saboda matata.’
Tedae Abraham loh, “Hekah hmuen ah Pathen hinyahnah om pawt tih ka yuu kah olka ah kai n'ngawn uh ve ka ti dongah ni.
12 Ban da haka, tabbatacce ita’yar’uwata ce,’yar mahaifina, ko da yake ba daga uwata ba, ta kuma zama matata.
Tedae anih te a pa canu ka ngannu rhep ni. A nu canu pawt dae ka yuu lam khaw om ngawn.
13 Sa’ad da Allah ya sa na tashi daga gidan mahaifina na ce mata, ‘Wannan shi ne yadda za ki nuna mini ƙaunarki. Duk inda muka tafi, ki ce game da ni, “Shi ɗan’uwana ne.”’”
Te dongah a pa im lamkah Pathen loh kai kho m'hmang sak vaengah anih taengah, 'Nang kah sitlohnah he kai taengah na saii ham atah mekah hmuen boeih ah m'pha cakhaw, 'Anih he ka nganpa ni, 'ti ne tila kamah loh pahoi ka ti nah coeng,” a ti nah.
14 Sai Abimelek ya kawo awaki da shanu da bayi maza da mata, ya ba wa Ibrahim, ya kuma komar da Saratu matarsa gare shi.
Te vaengah Abimelek loh tu neh saelhung khaw, sal tongpa neh salnu khaw a loh tih Abraham te a paek. A yuu Sarah te khaw amah taengah a mael.
15 Abimelek ya kuma ce, “Ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda kake so.”
Te phoeiah Abimelek loh, “Na mikhmuh kah ka khohmuen aka om he namah mik ah then na ti bangla khosa ngawn ne,” a ti nah.
16 Ga Saratu kuwa ya ce, “Ina ba wa ɗan’uwanki shekel dubu na azurfa, shaida ce ta tabbatarwa a idanun dukan waɗanda suke tare da ke, da kuma a gaban kowa cewa ba ki da laifi.”
Sarah taengah khaw, “Na nganpa taengah tangka thawngkhat nang ham hmaithennah ka paek coeng tih namah taengkah aka om boeih neh hlang boeih hmaiah na tang uh coeng he,” a ti nah.
17 Sai Ibrahim ya yi addu’a ga Allah, Allah kuma ya warkar da Abimelek, da matarsa da bayinsa mata domin su haihu,
Tedae Abraham te Pathen taengah thangthui. Pathen loh Abimelek khaw, a yuu khaw, a salnu rhoek khaw a hoeih sak dongah ca a sak uh.
18 gama Ubangiji ya rufe kowace mahaifa a gidan Abimelek saboda Saratu, matar Ibrahim.
Abraham yuu Sarah kah lai ah Abimelek im kah hlang bung boeih te BOEIPA loh a khaih rhoela a khaih pah.