< Farawa 2 >
1 Ta haka aka gama yin sammai da duniya da dukan abubuwan da suke cikinsu.
Ja niin taivas ja maa päätettiin, ja kaikki heidän joukkonsa.
2 Kafin kwana ta bakwai, Allah ya gama aikin da yake yi, saboda haka a kwana ta bakwai, ya huta daga dukan aikinsa.
Ja Jumala oli päättänyt seitsemänteen päivään (asti) työnsä, kuin hän tehnyt oli, ja lepäsi seitsemäntenä päivänä kaikista teoistansa, kuin hän tehnyt oli.
3 Allah kuwa ya albarkaci kwana ta bakwai, ya kuma mai da ita mai tsarki, saboda a kanta ne ya huta daga dukan aikin halittar da ya yi.
Ja Jumala siunasi seitsemännen päivän ja pyhitti sen; että hän lepäsi hänessä kaikista teoistansa, jotka Jumala loi ja (täydellisesti) teki.
4 Wannan shi ne asalin tarihin sammai da duniya sa’ad da aka halicce su. Sa’ad da Ubangiji Allah ya yi duniya da sammai,
Ja näin on taivas ja maa tullut, koska he luotiin, sillä ajalla jolla Herra Jumala teki maan ja taivaan.
5 babu tsiro a duniya kuma ganyaye ba su tsira a busasshiyar ƙasa ko ba, gama Ubangiji Allah bai aiko da ruwan sama a kan duniya ba tukuna, babu kuma wani mutumin da zai nome ƙasar,
Ja kaikkinaiset pensaat kedolla, jotka ei ennen olleet maan päällä, ja kaikkinaiset ruohot kedolla, jotka ei ennen kasvaneet. Sillä ei Herra Jumala antanut vielä sataa maan päälle, eikä ollut ihmistä, joka maata viljeli;
6 amma dai rafuffuka suna ɓullo da ruwa daga ƙasa suna jiƙe ko’ina a fāɗin ƙasa.
Vaan sumu nousi maasta, ja kasti kaiken maan.
7 Sa’an nan Ubangiji Allah ya yi mutum daga turɓayar ƙasa, ya kuma hura numfashin rai cikin hancinsa, mutumin kuwa ya zama rayayyen taliki.
Ja Herra Jumala teki ihmisen, tomun maasta, ja puhalsi hänen sieraimiinsa elävän hengen: ja tuli ihminen niin eläväksi sieluksi.
8 To, fa, Ubangiji Allah ya yi lambu a gabas, a Eden, a can kuwa ya sa mutumin da ya yi.
Ja Herra Jumala istutti Paradisin Edenissä itään päin, ja pani siihen ihmisen, jonka hän tehnyt oli.
9 Ubangiji Allah ya kuma sa kowane irin itace ya tsira daga ƙasa, itace mai kyan gani, mai amfani kuma don abinci. A tsakiyar lambun kuwa akwai itacen rai da kuma itacen sanin abin da yake da kyau da abin da yake mugu.
Ja Herra Jumala kasvatti maasta kaikkinaiset puut, ihanaiset nähdä ja hyvät syödä, ja elämän puun keskelle Paradisia, niin myös hyvän ja pahan tiedon puun.
10 Akwai wani kogi mai ba da ruwa ga lambun wanda ya gangaro daga Eden, daga nan ya rarrabu, ya zama koguna huɗu.
Ja Edenistä kävi virta kastamaan Paradisia, ja jakoi sieltä itsensä neljäksi päävirraksi.
11 Sunan kogi na fari, Fishon. Shi ne yake malala kewaye da dukan ƙasar Hawila, inda akwai zinariya.
Ensimäinen kutsutaan Pison: se juoksee koko Hevilan maan ympärinsä, ja siellä on kultaa.
12 (Zinariyar wannan ƙasa kuwa tana da kyau, akwai kuma kayan ƙanshi da duwatsun da ake kira onis a can ma.)
Ja sen maan kulta on kallis, ja siellä myös löytään Bedellion, ja kallis kivi Oniks.
13 Sunan kogi na biyu, Gihon. Shi ne ya malala kewaye da ƙasar Kush.
Toinen virta kutsutaan Gihon: se juoksee koko Etiopian ympärinsä.
14 Sunan kogi na uku Tigris. Wannan ne ya malala ya bi ta gefen gabashin Asshur. Kogi na huɗu kuwa shi ne Yuferites.
Kolmas virta kutsutaan Hiddekel, ja juoksee Assyrian editse. Ja neljäs virta on Phrat.
15 Ubangiji Allah ya ɗauko mutumin ya sa shi cikin Lambun Eden domin yă nome shi, yă kuma lura da shi.
Ja Herra Jumala otti ihmisen, ja pani Edenissä Paradisiin, viljelemään ja varjelemaan sitä.
16 Ubangiji Allah ya umarci mutumin ya ce, “Kana da’yanci ka ci daga kowane itace a cikin lambun,
Ja Herra Jumala käski ihmistä, ja sanoi: syö vapaasti kaikkinaisista puista Paradisissa;
17 amma kada ka ci daga itacen sanin abin da yake mai kyau da abin da yake mugu, gama a ranar da ka ci shi, lalle za ka mutu.”
Mutta hyvän ja pahan tiedon puusta älä syö: sillä jona päivänä sinä siitä syöt, pitää sinun kuolemalla kuoleman.
18 Ubangiji Allah ya ce, “Bai yi kyau mutumin yă kasance shi kaɗai ba. Zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
Ja Herra Jumala sanoi: ei ole hyvä ihmisen yksinänsä olla, minä teen hänelle avun, joka hänen tykönänsä oleman pitää.
19 To, Ubangiji Allah ya yi dukan namun jeji da dukan tsuntsayen sama daga ƙasa. Ya kawo su wurin mutumin don yă ga wanda suna zai kira su; kuma duk sunan da mutumin ya kira kowane mai rai, sunansa ke nan.
Koska Herra Jumala oli tehnyt maasta kaikkinaiset eläimet kedolle, ja kaikkinaiset taivaan linnut, toi hän ne Adamin eteen, että hän näkis, kuinka hän ne nimittäis: sillä niinkuin Adam kaikkinaiset eläimet nimitti, niin ne kutsutaan.
20 Saboda haka mutumin ya sa wa dukan dabbobi, da tsuntsayen sama da dukan namun jeji sunaye. Amma ba a sami mataimakin da ya dace da Adamu ba.
Ja Adam antoi kullekin karjalle, ja taivaan linnuille, ja eläimille maan päällä heidän nimensä. Mutta Adamille ei löytty apua, joka hänen tykönänsä olisi.
21 Saboda haka Ubangiji Allah ya sa mutumin ya yi barci mai nauyi; yayinda yake barci sai ya ɗauko ɗaya daga cikin haƙarƙarin mutumin, ya kuma rufe wurin da nama.
Ja Herra jumala pani raskaan unen Adamiin, ja kuin hän nukkui, otti hän yhden hänen kylkiluistansa, ja täytti sen paikan lihalla.
22 Sa’an nan Ubangiji Allah ya yi mace daga haƙarƙarin da ya ɗauko daga mutumin, ya kuwa kawo ta wurin mutumin.
Ja Herra Jumala rakensi vaimon siitä kylkiluusta, jonka hän Adamista otti, ja toi sen hänen eteensä.
23 Sai mutumin ya ce, “Yanzu kam wannan ƙashi ne na ƙasusuwana nama kuma na namana. Za a ce da ita ‘mace,’ gama an ciro ta daga namiji.”
Niin sanoi Adam: tämä on nyt luu minun luistani, ja liha minun lihastani: se pitää kutsuttaman miehiseksi, sillä hän on otettu miehestä.
24 Wannan ne ya sa mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su kuma zama jiki ɗaya.
Sentähden pitää miehen luopuman isästänsä ja äidistänsä, ja vaimoonsa sidottu oleman, ja tulevat yhdeksi lihaksi.
25 Mutumin da matarsa, dukansu biyu tsirara suke, ba su kuwa ji kunya ba.
Ja he olivat molemmat alasti, Adam ja hänen emäntänsä, ja ei hävenneet.