< Farawa 19 >
1 Mala’ikun nan biyu suka iso Sodom da yamma. Lot kuwa yana zama a hanyar shiga birnin. Da ya gan su, sai ya tashi don yă tarye su, ya kuma rusuna da fuskarsa har ƙasa.
Malaika ariyogo nochopo Sodom kar angʼich welo kendo Lut noyudo obet e dhoranga dalano. Kane onenogi, noa malo mondo mi opodho auma e nyimgi.
2 Ya ce, “Ranku yă daɗe, ina roƙonku ku ratsa zuwa gidan bawanku. Ku wanke ƙafafunku, ku kwana, sa’an nan ku kama hanyarku da sassafe.” Suka ce, “A’a, za mu kwana a dandali.”
Nowachonegi niya, “Jodongo, yieru uraw e od jatichu mondo ulwok tiendeu kendo unindi eka kiny unyalo dhi gokinyi.” To negiwacho niya, “Ooyo, wabiro nindo mana e laru kae.”
3 Amma ya nace musu ƙwarai, sai suka tafi tare da shi, suka kuma shiga gidansa. Ya shirya musu abinci, ya gasa burodi marasa yisti, suka ci.
To Lut nonano ni nyaka ginind e ode. Eka ne olosonegi chiemo, kendo notedonigi makati ma ok oketie thowi mi gichiemo.
4 Kafin suka shiga barci, sai ga dukan mutane, ƙanana da manya daga kowane ɓangare na birnin Sodom, suka kewaye gidan.
Kane pok gidhi e nindo, chwo madongo kod matindo moa kuonde duto mag dala maduongʼ mar Sodom, nobiro molworo odno.
5 Suka kira Lot, suka ce, “Ina mutanen da suka zo wurinka a daren nan? Fito mana da su waje domin mu kwana da su.”
Negiluongo Lut ka gipenje niya, “Ere chwo mane obiro iri ka gotieno? Golnwagi oko kae wadwa terore kodgi.”
6 Lot ya fita daga cikin gida, ya rufe ƙofar a bayansa. Ya je wurin mutanen
Kuom mano, Lut noloro dhoot mowuok odhi irgi,
7 ya ce musu, “A’a, abokaina kada ku yi wannan mummunan abu.
kendo nowachonegi niya, “Ooyo jowadwa, kik utim tim makweroni!
8 Duba, ina da’ya’ya mata biyu waɗanda ba su taɓa sanin namiji ba, bari in kawo muku su ku yi kome da kuke so da su. Amma kada ku taɓa waɗannan mutane, gama su baƙina ne kuma dole in tsare su.”
Koro neuru, an kod nyiri ariyo mapok ongʼeyo chwo; weuru agolnugi oko mondo utim kodgi kaka uhero; to kik utim marach ni jogi, nimar gin wenda.”
9 Sai mutanen birnin suka amsa, “Ba mu wuri! Wannan mutum ya zo nan kamar baƙo, ga shi yanzu yana so yă zama alƙali! Za mu wulaƙanta ka fiye da su.” Suka ci gaba da matsa wa Lot lamba, suka matsa kusa domin su fasa ƙofar.
Negidwoke niya, “Wuogi e nyimwa, in nibiro ka kaka jadak kendo koro idwaro ketori kaka jangʼad bura!” Wabiro timoni marach moloyogi, omiyo ne gidhiro Lut giteko mondo gi muk dhoot.
10 Amma mutanen da suke ciki suka miƙa hannunsu, suka ja Lot zuwa cikin gida, suka rufe ƙofar.
To jogo mane ni e otgo noywayo Lut mi odwoko e ot kendo giloro dhoot.
11 Sai suka bugi mutanen da suke a bakin ƙofar gidan da makanta, ƙanana da manya duka, har suka gajiyar da kansu, suna lalluba inda ƙofar take.
Eka negimiyo jomanenie dhoot oko-go obedo muofni, jomatindo gi jomadongo, mane ok ginyal yudo dhoot.
12 Mutanen nan biyun suka ce wa Lot, “Kana da wani a nan, ko surukai, ko’ya’ya maza ko mata, ko kuwa wani dai a cikin birni wanda yake naka? Ka fitar da su daga nan,
Ji ariyogo nowacho ni Lut niya, “Bende in gi ngʼato moro kae kaka chwo nyigi, yawuoti kata nyigi, kata ngʼat moro amora e dala maduongʼni ma watni? Golgi oko kae,
13 gama za mu hallaka wannan wuri. Kukan da aka yi ga Ubangiji game da mutanen birnin nan ya yi yawa sosai, ya sa har ya aiko mu domin mu hallaka birnin.”
nikech wadhi ketho dalani. Ywak ma iywak nego dalani osebedo malich e nyim Jehova Nyasaye, omiyo oseorowa mondo wakethe.”
14 Saboda haka Lot ya tafi ya yi magana da surukansa waɗanda suka yi alkawari za su aure’ya’yansa mata. Ya ce, “Ku yi sauri ku fita daga wannan wuri, gama Ubangiji yana gab da hallaka birnin.” Amma surukansa suka ɗauka wasa yake yi.
Kuom mano Lut nodhi mowuoyo gi chwo nyige mane osetimo winjruok mar kend gi nyige. Nowachonegi niya, “Timuru piyo piyo mondo uwuog oko e dalani, nikech Jehova Nyasaye oseikore mar ketho dala maduongʼni!” To chwo nyige ne paro ni otugo.
15 Gari na wayewa, sai mala’ikun nan suka ƙarfafa Lot suna cewa, “Yi sauri! Ka ɗauki matarka da’ya’yanka biyu mata waɗanda suke a nan, don kada a shafe ku sa’ad da ake hukunta birnin.”
Kane ochopo kogwen, malaika nojiwo Lut, kawacho niya, “Tim piyo kaw chiegi gi nyigi ariyo man kae, nono to ubiro rumo ka dala maduongʼni iketho.”
16 Da yana jan jiki, sai mutanen suka kama hannunsa da hannuwan matarsa da na’ya’yansa biyu mata, suka kai su bayan birni, gama Ubangiji ya nuna musu jinƙai.
Kane pod gidigni, malaika ariyogo nomako lwete gi lwet chiege kod lwet nyige ariyo ma gigologi oko mar dala maduongʼni, nikech Jehova Nyasaye nokechogi.
17 Da suka fitar da su, sai ɗaya daga cikin mala’ikun ya ce, “Ku gudu domin ranku; kada ku duba baya, kada kuma ku tsaya ko’ina cikin kwarin! Ku gudu zuwa cikin duwatsu, don kada a hallaka ku!”
Piyo piyo nono kane gisegologi oko, achiel kuom malaikago nowacho niya, “Ring utony ne ngimau! Kik ungʼi chien, kendo kik uchung kamoro amora e pap; tonyuru udhi e gode nono, to ubiro lal!”
18 Amma Lot ya ce musu, “A’a, ranka yă daɗe, ka yi haƙuri!
To Lut nowachonegi niya, “Ooyo, Ruodha, asayou!
19 Bawanku ya riga ya sami tagomashi daga gare ku, kun kuma nuna mini alheri mai yawa. Ba zan iya in gudu zuwa duwatsu ba, wannan masifa za tă same ni, zan kuma mutu.
Jatichu oseyudo kech e wangʼu, kendo usenyisa ngʼwono maduongʼ kuom reso ngimana. To kata kamano ok anyal ringo nyaka e gode; nono to chandruogni ojuka mi anyalo atho.
20 Ga ɗan gari can ya fi kusa inda zan gudu in fake. Bari in gudu zuwa can, in tsirar da raina.”
Ne, nitie dala moro matin machiegni manyalo ringo mondo atonyie. En mana dalano omiyo yienwauru mondo omi wachop kuno kendo wares ngimawa.”
21 Sai ya ce masa, “Na yarda da abin da ka ce, ba zan hallakar da garin da ka ambata ba.
Nowachone niya, “Mano ber, kwayonino bende abiro rwako; kendo ok naketh dala miwachono.
22 Gaggauta, ka gudu zuwa can, ba zan yi kome ba sai ka isa can.” (Domin haka ne ake kira garin Zowar.)
Kuom mano ring idhi kuno piyo, nikech ok anyal timo gimoro nyaka ichop kuno.” (Mano ema omiyo noluong dalano ni Zoar.)
23 A lokacin da Lot ya isa Zowar, rana ta hau.
Lut nochopo Zoar gokinyi kar onyango.
24 Sai Ubangiji ya yi ta zuba kibiritu a bisa Sodom da Gomorra daga sama.
Eka Jehova Nyasaye noolo kite maliel makakni koa e polo mowangʼo Sodom gi Gomora.
25 Haka ya hallakar da waɗannan birane da kuma kwarinsu gaba ɗaya, haɗe da dukan waɗanda suke zama a biranen, da kuma dukan shuke-shuke da suke cikin ƙasar.
Kamano noketho mier madongogo gi pawno duto, kaachiel gi ji duto manodak e miergo kod gik moko duto manyak e lowo.
26 Amma matar Lot ta waiwaya baya, ta kuma zama ginshiƙin gishiri.
To chi Lut nolokore mongʼiyo chien, kendo nolokore siro mar chumbi.
27 Da sassafe kashegari, Ibrahim ya tashi ya koma wurin da dā ya tsaya a gaban Ubangiji.
Kinyne gokinyi, Ibrahim nomondo kama ne ochungʼie nyim Jehova Nyasaye.
28 Ya duba ta wajen Sodom da Gomorra, da wajen dukan filayen ƙasar, sai ya ga hayaƙi baƙin ƙirin yana tashi daga ƙasar kamar hayaƙi daga matoya.
Nongʼiyo mwalo yo Sodom gi Gomora, kod pewege duto kendo noneno iro maduongʼ koa e pinyno, mana ka iro mar mach maduongʼ.
29 Saboda haka sa’ad da Allah ya hallaka waɗannan biranen kwarin, ya tuna da Ibrahim, ya kuma fitar da Lot daga masifar da ta hallaka biranen da Lot ya zauna.
Kuom mano ka Nyasaye noketho mier mag pap, noparo Ibrahim kendo nogolo Lut oko mar masirano mane oketho mier mane odakie.
30 Lot da’ya’yansa biyu mata suka bar Zowar suka kuma zauna a cikin duwatsu, gama ya ji tsoro yă zauna a Zowar. Shi da’ya’yansa biyu mata suka zauna a ciki wani kogo.
Lut kod nyige ariyo nowuok Zoar kendo negidhi gidak e gode nikech noluor dak Zoar. En kod nyige ariyo negidak e rogo.
31 Wata rana’yarsa babba ta ce wa ƙanuwarta, “Mahaifinmu ya tsufa, kuma babu wani mutum kusa a nan da zai yi mana ciki mu haifi’ya’ya; yadda al’ada take a ko’ina a duniya.
Chiengʼ moro achiel nyar Lut maduongʼ nowacho ne nyamin matin niya, “Wuonwa koro oseti, kendo onge ngʼama nyalo kendowa kaka chik mar piny duto dwaro.
32 Bari mu sa mahaifinmu yă sha ruwan inabi, sa’an nan sai mu kwana da shi, don kada zuriyar mahaifinmu ta ƙare.”
We wami wuonwa kongʼo omadhi kendo ka osemer, to wariwre kode kendo wanywol nyithindo mondo kik ogandawa lal.”
33 A wannan dare, suka sa mahaifinsu ya sha ruwan inabi,’yar farin ta shiga ta kwana da shi. Shi kuwa bai san sa’ad da ta kwanta ko sa’ad da ta tashi ba.
Gotienono negimiyo wuon-gi kongʼo mi omer, kendo nyare maduongʼ nodonjo moriwore kode. Lut nomer mane ok ongʼeyo seche mano ochako kata tieko riwore gi nyare.
34 Kashegari,’yar farin ta ce wa ƙanuwar, “Jiya da dare na kwana da mahaifina. Bari mu sa yă sha ruwan inabi kuma yau da dare, ke ma ki shiga ki kwana da shi, domin kada zuriyar mahaifinmu ta ƙare.”
Kinyne nyako maduongʼ ne owacho ne nyako matin niya, “Otieno mokadho ne ariwora gi wuonwa. Omiyo we wamiye kongʼo kendo kawuono mi omer mondo idhi iriwri kode kendo wanywol nyithindo mondo kik ogandawa lal.”
35 Sai suka sa mahaifinsu ya sha ruwan inabi, a wannan dare ma, ƙanuwar ta shiga ta kwana da shi. Bai kuwa san sa’ad da ta kwanta ko sa’ad da ta tashi ba.
Kuom mano negimiyo wuon-gi kongʼo momer gotieno kendo nyako matin nodonjo ma oriwore kode. Kendo ne ok ongʼeyo seche mane nyare matin-no ochako kata otieko riwore kode.
36 Ta haka’ya’yan Lot biyu mata duk suka yi ciki daga mahaifinsu.
Kuom mano nyi Lut ariyogo nomako ich kod wuon-gi.
37 ’Yar farin ta haifi ɗa, ta kuma ba shi suna Mowab, shi ne mahaifin Mowabawa a yau.
Nyako maduongʼ nonywolo wuowi, kendo nochake ni Moab, en e kwar jo-Moab ma kawuono.
38 ’Yar ƙaramar ma ta haifi ɗa, ta kuwa ba shi suna Ben-Ammi, shi ne mahaifin Ammonawa a yau.
Nyako matin bende nonywolo wuowi kendo nochake ni Ben-Ami; en e kwar jo-Amon.