< Farawa 17 >

1 Sa’ad da Abram ya yi shekaru 99, sai Ubangiji ya bayyana a gare shi ya ce, ni “Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi tafiya a gabana ka kuma zama marar abin zargi.
Abram too sio nulu sio ma, LAMATUALAIN natudꞌu Aon neu e nae, “Au ia, Lamatualain fo Mana Koasa. Ho musi tungga mukundoo Au hihii Ngga, ma musodꞌa no ndo-tetuꞌ.
2 Zan tabbatar da alkawarina tsakanina da kai, zan kuma ƙara zuriyarka ta yi yawa.”
Au ae tao manggatee hehelu-fufuliꞌ Ngga, fo tao tititi-nonosi mara ramaheta.”
3 Abram ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, Allah kuma ya ce masa,
Abram rena nala ma ana sendeꞌ lululangga na ma naloe langga na losa rae a. Lamatualain o olaꞌ nakandoo nae,
4 “Gare ni kam, wannan shi ne alkawarina da kai, za ka zama mahaifin al’ummai masu yawa.
“Au helu-fuli o nggo, taꞌo ia: Dei fo ho dadꞌi leo naeꞌ bei-baꞌi nara. Naa de, nara ma nda afiꞌ Abram sa (sosoa na ‘amaꞌ nenenahineꞌ’), te nara ma dadꞌi Abraham (sosoa na ‘nusaꞌ naeꞌ bei-baꞌi nara’).
5 Ba za a ƙara kiranka Abram ba; sunanka zai zama Ibrahim, gama na mai da kai uban al’ummai masu yawa.
6 Zan sa ka azurta sosai, zan yi al’ummai daga cikinka, sarakuna kuma za su fito daga cikinka,
Dei fo Au tao tititi-nonosiꞌ mara ramahefu-ramabela. Au ufefela leo naeꞌ mia se, ma soꞌu maneꞌ naeꞌ mia tititi-nonosi naa ra.
7 zan kafa alkawarina kamar madawwamin alkawari tsakanina da kai da kuma zuriyarka bayanka har tsararraki masu zuwa, in zama Allahnka da kuma Allahn zuriyarka a bayanka.
Au toꞌu uhereꞌ hehelu Ngga o nggo ma tititi-nonosi mara. Hehelu-fufuliꞌ ia nda etu sa, huu Au ia, ho mo tititi-nonosi mara Lamatualain ma.
8 Dukan ƙasar Kan’ana inda kake baƙo a yanzu, zan ba da ita a matsayin madawwamiyar mallaka gare ka da kuma zuriyarka a bayanka, zan kuma zama Allahnsu.”
Basa rae Kanaꞌan ia, Au fee neu nggo mo tititi-nonosi mara. Oras ia, ho numban a sia ia. Dei fo tititi-nonosi mara soa rae Kanaꞌan ia losa doo na neu. Ma Au o dadꞌi sira Lamatualain na.
9 Sa’an nan Allah ya ce wa Ibrahim. “Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, kai da zuriyarka bayanka, har tsararraki masu zuwa.
Te ho mo tititi-nonosi mara musi toꞌu mihereꞌ hehelu-fufuliꞌ ia losa babasa na. Basa touꞌ ra musi sunat.
10 Wannan shi ne alkawarina da kai da kuma zuriyarka a bayanka, alkawarin da za ka kiyaye ke nan. Kowane namiji a cikinku kuwa za a yi masa kaciya.
11 Za ku yi kaciya, za tă kuma zama alamar alkawari tsakanina da kai.
Ia naa, ho musi muu sunat basa touꞌ mia fai beꞌe faluꞌ ra. Ho bobꞌonggi ma, atahori mana tao ues ra, no ate fo hasa mia nusa feaꞌ, basa se musi sunat. Sunat ia, dadꞌi hita ruꞌa nggita bukti hehelu-fufuliꞌ na sia hei ao mara.
12 Daga yanzu duk namijin da aka haifa a cikinku za a yi masa kaciya a rana ta takwas har dukan zamananku, ko haifaffen gida ne, ko sayayye da kuɗi daga kowane baƙo wanda ba na zuriyarku ba.
13 Ko haifaffe a gidanka ko an sayo da kuɗi, dole a yi musu kaciya. Alkawarina cikin jikinku zai kasance madawwamin alkawari.
14 Kowane namijin da ba a yi masa kaciya a jiki ba, za a fid da shi daga cikin mutanensa; domin ya karya alkawarina.”
Touꞌ bee nda sunat sa naa, ana nda masoꞌ sia Au hehelu-fufuli Ngga rala, ma nda dadꞌi Au atahori Ngga sa.”
15 Allah ya kuma ce wa Ibrahim, “Game da Saira matarka kuwa, ba za ka ƙara kiranta Saira ba, sunanta zai zama Saratu.
Basa de, Lamatualain olaꞌ nakandoo nae, “Mia faiꞌ ia, ho afiꞌ moꞌe sao ma, mae Sarai, te maeꞌ a Sara.
16 Zan sa mata albarka, ban da haka ma, zan ba ka ɗa ta wurinta, zan sa mata albarka, za tă kuwa zama mahaifiyar al’ummai; sarakunan mutane za su fito daga gare ta.”
Dei fo Au fee papala-babꞌanggiꞌ naeꞌ neu Sara, fo ana bonggi fee nggo ana touꞌ esa. Tebꞌe! Dei fo Sara dadꞌi leo naeꞌ bei-baꞌi nara. Au o soꞌu maneꞌ naeꞌ mia tititi-nonosi na.”
17 Ibrahim ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, ya yi dariya, ya ce wa kansa, “Za a haifi ɗa wa mutum mai shekaru ɗari? Saratu za tă haifi ɗa tana da shekaru tasa’in?”
Boe ma Abraham sendeꞌ lululangga na, ma beꞌutee losa rae a. Te ana mali sia rala na, ma duꞌa nae, “Tou lasi naeꞌ too natun esa onaꞌ au ia, feꞌe hambu anaꞌ? Ma Sara o lasi naeꞌ too sio nulu naa, feꞌe nae bꞌonggi ena?”
18 Ibrahim ya kuma ce wa Allah, “Me zai hana a dai bar Ishmayel kawai yă gāji alkawarin nan da ka yi mini.”
De ana nafadꞌe Lamatualain nae, “Lamatualain. Hela fo Ismael hambu au hata-heto ngga o, nda saa saꞌ boe.”
19 Sai Allah ya ce, “Duk da haka dai, matarka Saratu za tă haifi maka ɗa; za ka kuma kira shi Ishaku. A kansa zan tabbatar da madawwamin alkawarina, da kuma ga zuriyarsa da za su zo bayansa.
Te Lamatualain nataa nae, “Hokoꞌ! Mete te sao ma Sara bꞌonggi ana touꞌ esa. Ho musi babꞌae naran, Isak. Au hehelu-fufuli Ngga tudꞌa neu e, no tititi-nonosi nara, losa doo na neu.
20 Game da Ishmayel kuwa, na ji ka. Tabbatacce zan albarkace shi, zan sa yă azurta, zai kuma ƙaru ƙwarai. Zai zama mahaifin masu mulki goma sha biyu, zan kuma maishe shi babban al’umma!
Te Au o rena saa fo moꞌe fee Ismael. Naa de, Au o fee papala-babꞌanggiꞌ neu e, ma tao umuhefu-umubela tititi-nonosi nara boe. Dei fo hambu maneleo sanahulu rua mia tititi-nonosi nara. Ma tititi-nonosi nara dadꞌi leo esa manaseliꞌ.
21 Amma dai zan kafa alkawarina da Ishaku wanda Saratu za tă haifa maka war haka shekara mai zuwa.”
Onaꞌ mae taꞌo naa o, Au hehelu-fufuli Ngga ia fee neu ana ma Isak. To mana nemaꞌ ia, nandaa no leleꞌ ia, Sara bꞌonggi e.”
22 Da ya gama magana da Ibrahim, sai Allah ya tashi daga gare shi.
Olaꞌ basa taꞌo naa ma, Lamatualain lao hela Abraham.
23 A wannan rana, Ibrahim ya ɗauki ɗansa Ishmayel da dukan waɗanda aka haifa cikin gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji a cikin gidansa kaciya kamar yadda Allah ya faɗa masa.
Faiꞌ naa boe, Abraham tungga Lamatualain parenda Na, de ana sunat. Ana o sunat Ismael no basa touꞌ mana sia ume na ma basa ate touꞌ ra boe. Leleꞌ naa, Abraham too sio nulu sio, ma Ismael too sanahulu telu.
24 Ibrahim yana da shekara tasa’in da tara sa’ad da aka yi masa kaciya,
25 Ishmayel ɗansa kuma yana da shekara goma sha uku.
26 Aka yi wa Ibrahim da ɗansa Ishmayel kaciya a rana ɗaya.
27 Aka yi wa kowane namiji a gidan Ibrahim kaciya, da waɗanda aka haifa a gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙo.

< Farawa 17 >