< Farawa 17 >

1 Sa’ad da Abram ya yi shekaru 99, sai Ubangiji ya bayyana a gare shi ya ce, ni “Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi tafiya a gabana ka kuma zama marar abin zargi.
Hathnukkhu, Abram teh kum 99 a pha navah, BAWIPA ni Abram koe a kamnue teh, kai teh Athakasaipounge Cathut doeh ka hmalah toun hane kawi kaawm hoeh lah awm haw.
2 Zan tabbatar da alkawarina tsakanina da kai, zan kuma ƙara zuriyarka ta yi yawa.”
Kaie lawkkamnae nang hoi ka sak vaiteh moikapap na pungdaw sak han telah atipouh.
3 Abram ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, Allah kuma ya ce masa,
Abram ni a tabo teh Cathut ni,
4 “Gare ni kam, wannan shi ne alkawarina da kai, za ka zama mahaifin al’ummai masu yawa.
Thai haw kaie lawkkamnae teh nang koe ao. Nang teh miphun moikapap e a na pa lah na o han.
5 Ba za a ƙara kiranka Abram ba; sunanka zai zama Ibrahim, gama na mai da kai uban al’ummai masu yawa.
Nange na min hai Abram telah na kaw mahoeh toe. Abraham telah na kaw han toe, bangkongtetpawiteh nang teh miphun moikapap e na pa lah na coung han.
6 Zan sa ka azurta sosai, zan yi al’ummai daga cikinka, sarakuna kuma za su fito daga cikinka,
Kai ni moikapap na pungdaw sak han. Nang lahoi miphunnaw ka pung sak vaiteh, nang dawk hoi siangpahrang a tâco han.
7 zan kafa alkawarina kamar madawwamin alkawari tsakanina da kai da kuma zuriyarka bayanka har tsararraki masu zuwa, in zama Allahnka da kuma Allahn zuriyarka a bayanka.
Ka lawkkamnae ka caksak vaiteh nang hoi kai rahak, na canaw hoi patuen e na catoun rahak vah a yungyoe e lawkkam lah ao han. Kai teh nang hoi na ca catounnaw e Cathut lah ka o han.
8 Dukan ƙasar Kan’ana inda kake baƙo a yanzu, zan ba da ita a matsayin madawwamiyar mallaka gare ka da kuma zuriyarka a bayanka, zan kuma zama Allahnsu.”
Atu imyin lah na onae ram, Kanaan ram pueng nang hoi na ca catounnaw koe a yungyoe e râw lah na poe han. Kai teh ahnimae Cathut lah ka o han.
9 Sa’an nan Allah ya ce wa Ibrahim. “Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, kai da zuriyarka bayanka, har tsararraki masu zuwa.
Hathnukkhu, Cathut ni Abraham koevah nang hoi na ca catounnaw pueng ni ka lawkkam heh na tarawi awh han.
10 Wannan shi ne alkawarina da kai da kuma zuriyarka a bayanka, alkawarin da za ka kiyaye ke nan. Kowane namiji a cikinku kuwa za a yi masa kaciya.
Hete teh kai hoi nange na ca catounnaw ni a tarawi hane lawkkam doeh. Tongpa pueng vuensoma pouh han.
11 Za ku yi kaciya, za tă kuma zama alamar alkawari tsakanina da kai.
Hatdawkvah, vuensom na a e tak teh kai hoi nang rahak mitnoutnae lawkkam lah ao han.
12 Daga yanzu duk namijin da aka haifa a cikinku za a yi masa kaciya a rana ta takwas har dukan zamananku, ko haifaffen gida ne, ko sayayye da kuɗi daga kowane baƙo wanda ba na zuriyarku ba.
Nangmouh dawkvah, na ca catounnaw totouh, ca tongpa pueng. Im dawk ka khe e thoseh, mae miphun nahoeh eiteh, alouke miphunnaw koe tangka hoi ran e hai thoseh, hnin 8 nah vuensom na a pouh han.
13 Ko haifaffe a gidanka ko an sayo da kuɗi, dole a yi musu kaciya. Alkawarina cikin jikinku zai kasance madawwamin alkawari.
Na im dawk ka khe e hoi tangka hoi ran e tami ni vuensoma roeroe vaiteh ka lawkkam teh tak dawk yungyoe ka cak e lawkkam lah ao han.
14 Kowane namijin da ba a yi masa kaciya a jiki ba, za a fid da shi daga cikin mutanensa; domin ya karya alkawarina.”
Hatei vuensom ka a hoeh e tongpa a tak dawk e vuengsom ka a hoeh e tami teh ka miphun dawk hoi takhoe lah ao han telah atipouh. Ahni teh kaie lawkkam a raphoe toe.
15 Allah ya kuma ce wa Ibrahim, “Game da Saira matarka kuwa, ba za ka ƙara kiranta Saira ba, sunanta zai zama Saratu.
Cathut ni Abraham koevah Na yu Sarai hah, Sarai telah na kaw mahoeh, Sarah telah na kaw han toe.
16 Zan sa mata albarka, ban da haka ma, zan ba ka ɗa ta wurinta, zan sa mata albarka, za tă kuwa zama mahaifiyar al’ummai; sarakunan mutane za su fito daga gare ta.”
Ahni hah yawhawinae ka poe vaiteh ahni lahoi nang hai ca tongpa na poe han. Yawhawinae ka poe vaiteh miphun moikapap e manu lah ao han. Athung hoi miphunnaw hane siangpahrang a tâco han.
17 Ibrahim ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, ya yi dariya, ya ce wa kansa, “Za a haifi ɗa wa mutum mai shekaru ɗari? Saratu za tă haifi ɗa tana da shekaru tasa’in?”
Hat torei teh, Abraham ni a minhmai hoi a tabo teh a panui. Kum 100 touh e ni ca khe han namaw. Kum 90 touh e Sarah ni ca a khe han rah maw telah ati.
18 Ibrahim ya kuma ce wa Allah, “Me zai hana a dai bar Ishmayel kawai yă gāji alkawarin nan da ka yi mini.”
Hatdawkvah, Abraham ni Cathut koe, na hmalah Ishmael mah hring yawkaw seh telah atipouh.
19 Sai Allah ya ce, “Duk da haka dai, matarka Saratu za tă haifi maka ɗa; za ka kuma kira shi Ishaku. A kansa zan tabbatar da madawwamin alkawarina, da kuma ga zuriyarsa da za su zo bayansa.
Hatei Cathut ni telah nahoeh, na yu Sarah ni capa na khe pouh vaiteh, Isak telah a min na phung han. Ka lawkkam ka cak e lawkkam lah ao han.
20 Game da Ishmayel kuwa, na ji ka. Tabbatacce zan albarkace shi, zan sa yă azurta, zai kuma ƙaru ƙwarai. Zai zama mahaifin masu mulki goma sha biyu, zan kuma maishe shi babban al’umma!
Ishmael e kong dawk teh kai ni ka thai toe. Ahni yawhawinae ka poe toe. A ca catoun ka pungdaw sak vaiteh moikapap sak han. Ahni teh khobawi 12 touh e a na pa lah ao han. Miphun kalen poung lah ka sak han.
21 Amma dai zan kafa alkawarina da Ishaku wanda Saratu za tă haifa maka war haka shekara mai zuwa.”
Hateiteh palawng atu e tueng navah, Sarah ni na khe pouh hane Isak dawk ka lawkkam ka caksak han telah atipouh.
22 Da ya gama magana da Ibrahim, sai Allah ya tashi daga gare shi.
Hottelah Abraham hoi lawk a kâpato hnukkhu Cathut teh a luen.
23 A wannan rana, Ibrahim ya ɗauki ɗansa Ishmayel da dukan waɗanda aka haifa cikin gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji a cikin gidansa kaciya kamar yadda Allah ya faɗa masa.
Hatdawkvah, Abraham ni a capa Ishmael hoi a im dawk ka khe e pueng, tangka hoi a ran e pueng Abraham imthung dawk e tongpa pueng a ceikhai teh Cathut ni ahni koe a dei pouh tangcoung e patetlah hnin touh dawkvah vuensom koung a a pouh.
24 Ibrahim yana da shekara tasa’in da tara sa’ad da aka yi masa kaciya,
Amae vuensom a a nah Abraham teh kum 99 touh a pha toe.
25 Ishmayel ɗansa kuma yana da shekara goma sha uku.
Capa Ishmael, vuensom a a nah kum 13 touh a pha.
26 Aka yi wa Ibrahim da ɗansa Ishmayel kaciya a rana ɗaya.
Hnin touh dawk, Abraham hoi a capa Ishmael teh vuensom rei rei a a roi.
27 Aka yi wa kowane namiji a gidan Ibrahim kaciya, da waɗanda aka haifa a gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙo.
Amae im dawk kaawm e tongpa pueng a im dawk ka khe e, miphun alouke koe tangka hoi a ran e tongpa pueng teh, ama hoi cungtalah vuensom a a awh.

< Farawa 17 >