< Farawa 17 >

1 Sa’ad da Abram ya yi shekaru 99, sai Ubangiji ya bayyana a gare shi ya ce, ni “Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi tafiya a gabana ka kuma zama marar abin zargi.
Abram kum sawmko neh kum ko a lo ca vaengah Abram taengla BOEIPA phoe tih, “Kai tah Tlungthang Pathen ni. Kai mikhmuh ah pongpa lamtah cuemthuek la om lah.
2 Zan tabbatar da alkawarina tsakanina da kai, zan kuma ƙara zuriyarka ta yi yawa.”
Ka paipi he kamah laklo neh nang laklo ah ka khueh vetih nang te muep muep kam ping sak ni,” a ti nah.
3 Abram ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, Allah kuma ya ce masa,
Te dongah Abram loh a hmai la a bakop hatah Pathen loh,
4 “Gare ni kam, wannan shi ne alkawarina da kai, za ka zama mahaifin al’ummai masu yawa.
“Kai khaw he, nang taengah ka paipi a om vanbangla namtom hlangping kah a napa la na om ni.
5 Ba za a ƙara kiranka Abram ba; sunanka zai zama Ibrahim, gama na mai da kai uban al’ummai masu yawa.
Nang he namtom hlangping kah a napa la kan khueh coeng dongah na ming khaw Abram la n'khue voel mahpawh. Tedae nang ming te Abraham la om pawn ni.
6 Zan sa ka azurta sosai, zan yi al’ummai daga cikinka, sarakuna kuma za su fito daga cikinka,
Nang te muep muep kan pungtai sak vetih namtom rhoek la kan khueh ni. Te vaengah nang taeng lamkah manghai rhoek ha thoeng ni.
7 zan kafa alkawarina kamar madawwamin alkawari tsakanina da kai da kuma zuriyarka bayanka har tsararraki masu zuwa, in zama Allahnka da kuma Allahn zuriyarka a bayanka.
Te vaengah ka paipi he kamah laklo neh nang laklo ah khaw, nang phoeikah na tiingan, amih kah cadilcahma laklo ah kumhal paipi la ka thoh ni. Nang ham neh nang phoeikah na tiingan ham Pathen la ka om ni.
8 Dukan ƙasar Kan’ana inda kake baƙo a yanzu, zan ba da ita a matsayin madawwamiyar mallaka gare ka da kuma zuriyarka a bayanka, zan kuma zama Allahnsu.”
Te vaengah na lampahnah khohmuen Kanaan kho pum te kumhal khohut la nang neh nang phoeikah na tiingan taengah kam paek vetih amih taengah Pathen la ka om ni “a ti nah.
9 Sa’an nan Allah ya ce wa Ibrahim. “Kai fa, sai ka kiyaye alkawarina, kai da zuriyarka bayanka, har tsararraki masu zuwa.
Te phoeiah Pathen loh Abraham taengah, “Te dongah ka paipi he nang namah ham khaw, nang phoeikah na tiingan ham khaw, amih kah cadilcahma ham khaw ngaithuen.
10 Wannan shi ne alkawarina da kai da kuma zuriyarka a bayanka, alkawarin da za ka kiyaye ke nan. Kowane namiji a cikinku kuwa za a yi masa kaciya.
Ka paipi he kamah laklo neh nang laklo ah khaw, nang phoeikah na tiingan laklo ah ngaithuen vetih nangmih khuikah tongpa boeih te yahhmui rhet pah.
11 Za ku yi kaciya, za tă kuma zama alamar alkawari tsakanina da kai.
Te dongah yahhmui na rhet vaengkah na yahhmui saa te kai laklo neh nang laklo kah paipi miknoek la om ni.
12 Daga yanzu duk namijin da aka haifa a cikinku za a yi masa kaciya a rana ta takwas har dukan zamananku, ko haifaffen gida ne, ko sayayye da kuɗi daga kowane baƙo wanda ba na zuriyarku ba.
Te phoeiah nangmih khuikah neh na cadilcahma, im kah cahlah, neh namah tiingan lamkah pawt tih tangka neh na lai kholong ca boeih khuikah tongpa boeih loh hnin rhet a lo ca vaengah yahhmui rhet saeh.
13 Ko haifaffe a gidanka ko an sayo da kuɗi, dole a yi musu kaciya. Alkawarina cikin jikinku zai kasance madawwamin alkawari.
Na im kah cahlah long khaw, na tangka neh na lai long khaw, yahhmui a rhet rhoela a rhet daengah ni ka paipi loh na pumsa dongah kumhal paipi la a om eh.
14 Kowane namijin da ba a yi masa kaciya a jiki ba, za a fid da shi daga cikin mutanensa; domin ya karya alkawarina.”
Tedae amah kah yahhmui saa aka rhet mueh tongpa pumdul te tah ka paipi a kak sak dongah a pilnam khui lamkah tekah hinglu te khoe saeh,” a ti nah.
15 Allah ya kuma ce wa Ibrahim, “Game da Saira matarka kuwa, ba za ka ƙara kiranta Saira ba, sunanta zai zama Saratu.
Te phoeiah Pathen loh Abraham taengah, “Na yuu Sarai amah ming neh na khue mahpawh. Anih ming Sarah te Sarai yuengla om coeng.
16 Zan sa mata albarka, ban da haka ma, zan ba ka ɗa ta wurinta, zan sa mata albarka, za tă kuwa zama mahaifiyar al’ummai; sarakunan mutane za su fito daga gare ta.”
Anih khaw yoethen ka paek vetih anih rhang neh nang ham capa khaw kan paek ni. Anih yoethen ka paek vetih namtom la coeng ni. Pilnam rhoek kah manghai rhoek khaw anih khui lamkah ha thoeng uh ni,” a ti nah.
17 Ibrahim ya rusuna da fuskarsa har ƙasa, ya yi dariya, ya ce wa kansa, “Za a haifi ɗa wa mutum mai shekaru ɗari? Saratu za tă haifi ɗa tana da shekaru tasa’in?”
Te vaengah Abraham tah a maelhmai neh bakop tih a nueih doela a lungbuei khuiah, “Kum yakhat pa loh a sak vetih kum sawmko nu Sarah loh ca a cun koinih?” a ti.
18 Ibrahim ya kuma ce wa Allah, “Me zai hana a dai bar Ishmayel kawai yă gāji alkawarin nan da ka yi mini.”
Te dongah Abraham loh Pathen taengah, “Na hmai ah Ishmael mah hing mai koinih,” a ti nah.
19 Sai Allah ya ce, “Duk da haka dai, matarka Saratu za tă haifi maka ɗa; za ka kuma kira shi Ishaku. A kansa zan tabbatar da madawwamin alkawarina, da kuma ga zuriyarsa da za su zo bayansa.
Tedae Pathen loh, “Thuem ngawn dae na yuu Sarah loh nang ham capa han cun vetih a ming te Isaak na sui ni. Ka paipi khaw anih neh anih phoeikah a tiingan ham dungyan paipi la ka thoh ni.
20 Game da Ishmayel kuwa, na ji ka. Tabbatacce zan albarkace shi, zan sa yă azurta, zai kuma ƙaru ƙwarai. Zai zama mahaifin masu mulki goma sha biyu, zan kuma maishe shi babban al’umma!
Tedae Ishmael ham khaw ka yaak ngawn ne. Anih khaw yoethen ka paek vetih ka pungtai sak ni. Muep muep ka ping sak phoeiah khoboei hlai nit a sak vetih pilnu la ka khueh ni.
21 Amma dai zan kafa alkawarina da Ishaku wanda Saratu za tă haifa maka war haka shekara mai zuwa.”
Tedae ka paipi he Isaak taengah ni ka thoh eh. Anih te hmai kum kah tahae khoning vaengah Sarah loh nang hamla a cun ni,” a ti nah.
22 Da ya gama magana da Ibrahim, sai Allah ya tashi daga gare shi.
Anih taengah thui ham te a khah van neh Pathen khaw Abraham taeng lamkah nong.
23 A wannan rana, Ibrahim ya ɗauki ɗansa Ishmayel da dukan waɗanda aka haifa cikin gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji a cikin gidansa kaciya kamar yadda Allah ya faɗa masa.
Te dongah Abraham loh a capa Ishmael khaw, a im kah cahlah boeih khaw, Abraham imkhui tongpa rhoek khuikah a tangka neh a lai tongpa boeih te a khuen tih Pathen loh a thui bangla amah khohnin van ah amih kah yahhmui saa te a rhet pah.
24 Ibrahim yana da shekara tasa’in da tara sa’ad da aka yi masa kaciya,
Te dongah Abraham loh a yahhmui saa a rhet vaengah kum sawmko neh kum ko lo ca coeng.
25 Ishmayel ɗansa kuma yana da shekara goma sha uku.
A capa Ishmael khaw kum hlai thum a lo ca vaengah a yahhmui saa te a rhet pah.
26 Aka yi wa Ibrahim da ɗansa Ishmayel kaciya a rana ɗaya.
Tekah khohnin van ah Abraham neh a capa Ishmael te yahhmui rhet pah la om.
27 Aka yi wa kowane namiji a gidan Ibrahim kaciya, da waɗanda aka haifa a gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙo.
Te phoeiah a im kah hlang boeih, im kah cahlah neh kholong ca tangka neh a lai te khaw amah neh yahhmui a rhet uh.

< Farawa 17 >