< Farawa 16 >
1 To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
İbramne xhunaşşeys, Sarays uşax eyxhe deşdiy. Məng'ıqa Haacar donana Misirğançena nukarniy vor.
2 saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Saree İbramık'le eyhen: – Rəbbee zas uşax hele deşod. Yizde nukarıka g'alixhe, məng'ee zas uşax uxecen. İbramee Sarayne cuvabıl k'ırı iliyxhen.
3 Saboda haka bayan Abram ya yi zama a Kan’ana shekaru goma, Saira matarsa ta ɗauki Hagar baiwarta ta ba wa mijinta tă zama matarsa.
Kana'anaaşine cigabışe yits'ılle senna avxuyle qiyğa, Saree cena nukar Haacar İbramıs xhunaşşe xhinne hiyvu.
4 Abram kuwa ya kwana da Hagar, ta kuma yi ciki. Sa’ad da Hagar ta gane tana da ciki, sai ta fara rena uwargijiyarta.
İbram Haacarıka g'alirxhumee mana vuxhne eexva. Haacarık'le vuxhne yixhay ats'axhamee, Sarayqa ooğançe avqa ileeka giyğal.
5 Sai Saira ta ce wa Abram, “Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
Saree İbramık'le eyhen: – İn val-alla yizde vuk'lelqa qadı. Zı nukar vasqa tyuleeqa hiyvu. Məng'ı'k'le vuxhne yixhay ats'axhamee, mana zaqa ooğançe avqa ileeka girğıl. Hasre Rəbbeecad hagvecen, zı vale qorkura yixhay.
6 Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
İbramee Sarayk'le uvhuyn: – Mana yiğna nukar yeexhe, vas hucooyiy ıkkan he'e. Saree Haacar iğeeda giyğal. Nukar məng'ıle heexvana.
7 Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur.
Rəbbine malaaikisqa mana qızeexana sahree, xhyan ı'lqəne cigayne k'ane. Man xhyan ı'lqəən ciga Şurqanne yəqqı's k'ane ıxha.
8 Ya kuma ce mata, “Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, “Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
Malaaikee məng'ı'ke qidghın ha'an: – Sarayna nukar Haacar, nençen qarı, nyaqane əlyhəə? Haacaree eyhen: – Yizda xərna yeexhene Sarayne k'anençe heexva.
9 Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, “Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
Rəbbine malaaikee məng'ı'k'le eyhen: – Yiğne xərıng'ısqa sayk'le, məng'ee eyhen he'e.
10 Mala’ikan ya ƙara da cewa, “Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
Rəbbinecad malaaikee eyhen: – Yiğna nasıl hamanimee xəp qaa'as, qəpqəs-ələpqəs vuxhes deş.
11 Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
Qiyğa Rəbbine malaaikee məng'ı'k'le meed eyhen: – Ğu həşde vuxhne vor, vas dix ixhes. Rəbbik'le ğu ts'ıts'aiyn uts'ur g'ayxhiyn. Mang'un do I'smı'ı'l (Allahık'lee g'ayxhiyn) gixhxhe.
12 Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan’yan’uwansa.”
Şavussecar mana saq'vana'as əxhəs deş. Mang'un xıleppı gırgıng'ul, gırgıng'unbıd mang'ul ixhes. Mana gırgıne çocaaşikar qoda ixhes.
13 Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Haacaree ceka yuşan ha'ane Rəbbis El-Roi (zı g'eecena Allah) do giyxhe. Məng'ee uvhuynniyde: – Hək'erar, inyaa'ar zak'le zı G'eecena g'acuna!
14 Shi ya sa ake kira rijiyar Beyer-Lahai-Royi tana nan har yanzu, tsakanin Kadesh da Bered.
Mane xhyan ı'lqəne cigays Beer-Laxay-Roi do mançil-alla giyxhe. Man ciga Qadiş eyheneyiy Bered eyhene cigabışde yı'q'nee vod.
15 Haka fa Hagar ta haifa wa Abram ɗa, Abram kuwa ya ba da suna Ishmayel ga ɗan da ta haifa.
Haacaree İbramıs sa dix uxu. İbramee duxayn do I'smı'ı'l gixhxhı.
16 Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel.
Haacaree I'smı'ı'l uxuyng'a, İbramıqa molyts'ale yixhılle senniy vod.