< Farawa 16 >
1 To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
Agora Sarai, a esposa de Abram, não lhe deu filhos. Ela tinha um servo, um egípcio, cujo nome era Hagar.
2 saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Sarai disse a Abram: “Veja agora, Yahweh me impediu de suportar”. Por favor, vá até o meu criado. Pode ser que eu obtenha filhos por ela”. Abram ouviu a voz de Sarai.
3 Saboda haka bayan Abram ya yi zama a Kan’ana shekaru goma, Saira matarsa ta ɗauki Hagar baiwarta ta ba wa mijinta tă zama matarsa.
Sarai, esposa de Abram, tomou Hagar, o egípcio, seu servo, depois de Abram ter vivido dez anos na terra de Canaã, e a deu a Abram, seu marido, para ser sua esposa.
4 Abram kuwa ya kwana da Hagar, ta kuma yi ciki. Sa’ad da Hagar ta gane tana da ciki, sai ta fara rena uwargijiyarta.
Ele foi para Hagar, e ela concebeu. Quando ela viu que havia concebido, sua amante foi desprezada aos seus olhos.
5 Sai Saira ta ce wa Abram, “Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
Sarai disse a Abram: “Este erro é culpa sua. Eu entreguei meu criado em seu seio e quando ela viu que havia concebido, desprezou-me. Que Yahweh julgue entre mim e você”.
6 Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
Mas Abram disse a Sarai: “Eis que sua empregada está em suas mãos”. Faça a ela o que for bom aos seus olhos”. Sarai lidou duramente com ela, e ela fugiu de seu rosto.
7 Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur.
O anjo de Yahweh a encontrou junto a uma fonte de água no deserto, junto à fonte a caminho de Shur.
8 Ya kuma ce mata, “Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, “Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
Ele disse: “Hagar, o servo de Sarai, de onde você veio? Para onde você está indo?” Ela disse: “Estou fugindo do rosto de minha amante Sarai”.
9 Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, “Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
O anjo de Yahweh lhe disse: “Volte para sua amante e se submeta sob suas mãos”.
10 Mala’ikan ya ƙara da cewa, “Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
O anjo de Yahweh disse a ela: “Multiplicarei grandemente sua descendência, que não serão contados por multidão”.
11 Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
O anjo de Javé lhe disse: “Eis que você está grávida e dará à luz um filho”. Chamará seu nome Ismael, porque Yahweh ouviu sua aflição.
12 Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan’yan’uwansa.”
Ele será como um burro selvagem entre os homens. Sua mão será contra todo homem, e a mão de todo homem contra ele. Ele viverá contra todos os seus irmãos”.
13 Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Ela chamou o nome de Iavé que falou com ela: “Você é um Deus que vê”, pois ela disse: “Será que eu fiquei vivo depois de vê-lo?
14 Shi ya sa ake kira rijiyar Beyer-Lahai-Royi tana nan har yanzu, tsakanin Kadesh da Bered.
Portanto, o poço chamava-se Cerveja Lahai Roi. Eis que ele está entre Kadesh e Berede.
15 Haka fa Hagar ta haifa wa Abram ɗa, Abram kuwa ya ba da suna Ishmayel ga ɗan da ta haifa.
Hagar deu à luz um filho para Abram. Abram chamou o nome de seu filho, a quem Hagar deu à luz, Ismael.
16 Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel.
Abram tinha oitenta e seis anos quando Hagar deu à luz Ishmael para Abram.