< Farawa 16 >

1 To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
Sarai, mutan kial Abram, el tiana isus tulik nu sel Abram. Tusruktu oasr mutan kulansap lal, mutan fusr Egypt se pangpang Hagar.
2 saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Ouinge Sarai el fahk nu sel Abram, “LEUM GOD El tia lela in oasr tulik nutik. Kom ku tia tari ona yurin mutan kulansap luk? Sahp el ac ku in aolyula oswela sie tulik ah.” Abram el insese nu ke ma Sarai el fahk nu sel.
3 Saboda haka bayan Abram ya yi zama a Kan’ana shekaru goma, Saira matarsa ta ɗauki Hagar baiwarta ta ba wa mijinta tă zama matarsa.
Ke ma inge Sarai el eisalang Hagar nu sel Abram tuh elan mutan kulansap kial. (Ma se inge sikyak tukun Abram el muta yac singoul in acn Canaan.)
4 Abram kuwa ya kwana da Hagar, ta kuma yi ciki. Sa’ad da Hagar ta gane tana da ciki, sai ta fara rena uwargijiyarta.
Abram el ona yorol Hagar, ac el pitutuyak. Ke Hagar el etauk lah el pitutu, el inse fulatak ac kwaselak Sarai.
5 Sai Saira ta ce wa Abram, “Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
Sarai el fahk nu sel Abram, “Kom pa pwanang Hagar el srungayu uh. Nga tuh sifacna eisalot nu sum, tuh tukunna el konauk lah el pitutu ah, el nuna kwaseyu na. Lela LEUM GOD Elan aksuwosye lah su kac pwaye se uh — kom ku nga!”
6 Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
Abram el topuk ac fahk, “Lungse na lom. Kom na pa nununkal an. Oru na ma kom lungse oru nu sel an.” Ouinge Sarai el oru arulana upa nu sel Hagar, pwanang Hagar el kaingla.
7 Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur.
Lipufan lun LEUM GOD el sonol Hagar sisken sie unon in kof yen mwesis inkanek nu Shur
8 Ya kuma ce mata, “Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, “Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
ac fahk, “Hagar, mutan kulansap lal Sarai, kom tuku oya me, ac kom ac som nu ya?” Ac Hagar el fahk, “Nga kaingla liki mutan kacto luk.”
9 Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, “Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
Na lipufan sac fahk, “Folokla nu yorol ac kulansap na nu sel.”
10 Mala’ikan ya ƙara da cewa, “Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
Na lipufan sac sifilpa fahk, “Nga ac fah arulana akpusye fwilin tulik nutum, ac wangin sie mwet ac ku in oakalosla.
11 Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
Kom ac fah oswela wen se, ac kom fah sang inel Ishmael, mweyen LEUM GOD El lipsrala pusren tung ac asor lom.
12 Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan’yan’uwansa.”
Tusruktu wen nutum el ac fah moul oana donkey lemnak soko. El ac fah lain mwet nukewa, ac mwet nukewa ac fah lainul. El ac fah muta srengla liki sou lal nukewa.
13 Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Hagar el siyuk sel sifacna, “Ku pwayena lah ngan liye God ac moul na in srumun kac?” Ouinge el pangon LEUM GOD su sramsram nu sel “Sie God Su Liye.”
14 Shi ya sa ake kira rijiyar Beyer-Lahai-Royi tana nan har yanzu, tsakanin Kadesh da Bered.
Pa inge sripa se oru mwet uh pangon lufin kof se inmasrlon Kadesh ac Bered, “Lufin Kof Lun El Su Moul Ac Liyeyu.”
15 Haka fa Hagar ta haifa wa Abram ɗa, Abram kuwa ya ba da suna Ishmayel ga ɗan da ta haifa.
Hagar el oswela wen se nu sel Abram, ac Abram el sang inel Ishmael.
16 Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel.
Abram el yac oalngoul onkosr ke pacl sac.

< Farawa 16 >