< Farawa 16 >

1 To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
A: ibala: me idua Selai da ema mano hame lai. E da aligime esalu. Be Idibidi hawa: hamosu a: fini ea dio amo Ha: iga da Selai ea fidisu esalu.
2 saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Amaiba: le Selai da A: bala: mema amane sia: i, “Hina Gode da hamobeba: le, na da mano lamu hamedei. Di amola na hawa: hamosu a: fini gilisili golama. Amo hou hamobeba: le, na da mano lamu.” A: ibala: me da Selai ea sia: da defea dawa: i.
3 Saboda haka bayan Abram ya yi zama a Kan’ana shekaru goma, Saira matarsa ta ɗauki Hagar baiwarta ta ba wa mijinta tă zama matarsa.
Amaiba: le, A:ibala: me da Ga: ina: ne soge ganodini ode 10 esalu, Selai da ea Idibidi hawa: hamosu a: fini amo Ha: iga amo A: ibala: me ema doaga: ma: ne, ema i dagoi.
4 Abram kuwa ya kwana da Hagar, ta kuma yi ciki. Sa’ad da Hagar ta gane tana da ciki, sai ta fara rena uwargijiyarta.
E da Ha: iga amola gilisili golale, Ha: iga da mano lale abula agui ba: i. Ha: iga da ea abula agui dawa: beba: le, hidale ea hina Selai amo higale ba: i.
5 Sai Saira ta ce wa Abram, “Kai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yă shari’anta tsakanina da kai.”
Amalalu, Selai da A: ibala: mema amane sia: i, “Di fawane da wadela: le hamobeba: le, na da se naba. Na da na hawa: hamosu a: fini dima i dagoi. Amola wali e da abula agui amo dawa: beba: le, nama higasa. Hina Gode Hifawane da sia: mu. Na hou da defeala: o dia hou da defeala: ? Na hihi gala mabu.”
6 Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
A: ibala: me da bu adole i, “Defea! Dia hawa: hamosu a: fini da dia lobo ganodini gagui. Dia hanaiga ema hamoma.” Amalalu, Selai da Ha: igama se iasu. Ha: iga da se nababeba: le, hobea: i.
7 Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur.
Hobeale, e da gu hano amo logo gadenene galu doaga: i. Amoga, a:igele dunu da ema misi.
8 Ya kuma ce mata, “Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?” Ta amsa ta ce, “Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira.”
E da Ha: igama amane sia: i, “Ha: iga! Selai ea hawa: hamosu a: fini! Di da habidili misibala: ? Amola habidili masa: bela: ?” Ha: iga da bu adole i, “Na da na ouligisu Selai amo yolesimusa: hobealala.”
9 Sai mala’ikan Ubangiji ya ce mata, “Koma wurin uwargijiyarki Saira, ki yi mata biyayya.”
Hina Gode Ea a: igele dunu da Ha: igama amane sia: i, “Dia hinama buhagili, ea sia: noga: le nabima!”
10 Mala’ikan ya ƙara da cewa, “Zan ƙara zuriyarki har su yi yawan da ba wanda zai iya lasafta su.”
E eno amane sia: i, “Na da dia mano fi bagadedafa hamomu. Amaiba: le, ilia idimu defei da hamedei agoane ba: mu.”
11 Mala’ikan Ubangiji ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama Ubangiji ya ga wahalarki.
Hina Gode Ea a: igele dunu da eno ema amane sia: i, “Dia hagomo ganodini da mano esala. Di da dunu mano lalelegemu. Hina Gode da dia se nabasu nababeba: le, di da ema Isiama: ile dio asulima.
12 Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan’yan’uwansa.”
E da nimi dougi defele ba: mu. E da dunu huluane ilima ha lai ba: mu. Amola dunu huluane da ema ha lai ba: mu. E da eaeya huluane ilima ha laiwane ba: mu.”
13 Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Ha: iga da Hina Godema eno dio asuli. E amane sia: i, “Di da ‘Gode na Ba: lala’. Na da wali ‘Gode na Ba: lala’, amo ba: i dagoi.”
14 Shi ya sa ake kira rijiyar Beyer-Lahai-Royi tana nan har yanzu, tsakanin Kadesh da Bered.
Amaiba: le, hano nasu amo da Ga: idisie amola Bilede dogoa diala-amoma ilia dio sia: sa amo. “Esalebe Hina Gode E da na ba: lala amo Ea Hano.”
15 Haka fa Hagar ta haifa wa Abram ɗa, Abram kuwa ya ba da suna Ishmayel ga ɗan da ta haifa.
Amalalu, Ha: iga da A: ibala: mema dunu mano lalelegei. A: ibala: me da amo mano e lai ema Isiama: ile dio asuli.
16 Abram yana da shekaru 86 sa’ad da Hagar ta haifa masa Ishmayel.
Ha: iga da A: ibala: mema mano i, amo esoga A: ibala: me ea lalelegele ode esalu defei da 86 galu.

< Farawa 16 >