< Farawa 15 >

1 Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
Kalpasan dagitoy a banbanag, immay ti sao ni Yahweh kenni Abram iti maysa a sirmata, a kunana, “Saanka nga agbuteng, Abram! “Siak ti salaknibmo ken ti naidaklan unay a gunggonam.”
2 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
Kinuna ni Abram, “Apo a Yahweh, anianto ti ipaaymo kaniak, ta kastoy met latta, awananak iti anak, ken ti agtawid iti balayko ket ni Elieser a taga-Damasco?”
3 Abram ya kuma ce, “Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
Kinuna ni Abram, “Agsipud ta awan intedmo kaniak a kaputotan, kitaem, ti katalek iti balayko ket isu ti agtawid.”
4 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
Ket, pagammoan, immay kenkuana ti sao ni Yahweh, a kunana, “Saan a daytoy a lalaki ti agtawid iti sanikuam; ngem ketdi ti agtaudto a mismo iti bagim ti agtawidto.”
5 Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
Kalpasanna, impanna isuna iti ruar ket kinunana, “Tumangadka iti langit, ket bilangem dagiti bituen, no kabaelam ida a bilangen.” Ket kinunana kenkuana, “Kastanto met ngarud dagiti kaputotam.”
6 Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
Namati isuna kenni Yahweh, ken imbilangna kenkuana daytoy a kinalinteg.
7 Ubangiji ya kuma ce wa Abram, “Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
Kinunana kenkuana, “Siak ni Yahweh a nangiruar kenka idiay Ur dagiti Caldeo, tapno itedko kenka daytoy a daga a tawidem.”
8 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
Kinunana “Apo a Yahweh, kasanonto a maammoak a tawidekto daytoy?”
9 Saboda haka Allah ya ce masa, “Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
Ket kinunana kenkuana, “Mangidatagka kaniak iti tallo ti tawenna a baka a saan pay a nagmaya, tallo ti tawenna a kabaian a kalding, tallo ti tawenna a kalakian a karnero, kalapati ken sibong a pagaw.”
10 Abram ya kawo waɗannan duka a gaban Allah, ya raba kowannensu a tsakiya, ya ajiye su gab da juna, amma bai tsaga tsuntsayen a tsaka ba.
Impanna amin kenkuana dagitoy, ket ginuduana dagitoy. Ket inkabilna ti tunggal kagudua iti batug ti kapisina, ngem saanna a ginudua dagiti billit.
11 Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.
Idi bimmaba dagiti billit a mangan kadagiti natay nga ayup, inabog ni Abram dagitoy.
12 Yayinda rana tana fāɗuwa, sai Abram ya yi barci mai zurfi, sai wani duhu mai kauri mai kuma bantsoro ya rufe shi.
Ket idi lumlumneken ti init, nakaturog iti nasimbeng ni Abram ket pagammoan, nasallukoban isuna iti nakaam-amak ken nakabutbuteng a sipnget.
13 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
Kalpasanna, kinuna ni Yahweh kenni Abram, “Ammoem koma a gangannaetto dagiti kaputotam iti saanda a daga, ket matagabudanto ken maparigatdanto iti las-ud iti uppat a gasut a tawen.
14 Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
Ukomekto dayta a nasion a pagserbianda, ket rummuardanto kalpasan nga addaan iti nawadwad a sanikua.
15 Amma kai za ka koma wurin kakanninka cikin salama a kuma binne ka da kyakkyawan tsufa.
Ngem mapankanto kadagiti amam a sitatalna, ket lakaykanto unayen inton maitanemka.
16 A tsara ta huɗu zuriyarka za tă komo nan, saboda zunubin Amoriyawa bai riga ya cika ba.”
Iti maikapat a henerasion ket umaydanto manen ditoy. Ta saan pay a nadanon ti pagpatinggaan ti kinadagsen iti basol dagiti Amorreo.”
17 Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
Idi limneken ti init ket nasipngeten, adda maysa nga agas-asuk a banga ken sumsumged nga aluten a limmasat iti nagbabaetan dagiti pidaso ti ayup.
18 A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
Iti dayta nga aldaw, nakitulag ni Yahweh kenni Abram, kunana, “Kadagiti kaputotamto, itedko daytoy a daga, manipud iti karayan ti Egipto inggana iti dakkel a karayan, ti Eufrates—
19 ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
dagiti Kineo, dagiti Kenizeo, dagiti Kadmoneo,
20 Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
dagiti Heteo, dagiti Perezeo, dagiti Refaim,
21 Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”
dagiti Amorreo, dagiti Cananeo, dagiti Girgaseo ken dagiti Jebuseo.”

< Farawa 15 >