< Farawa 15 >

1 Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
Hathnukkhu, Abram koe BAWIPA e lawk vision lahoi ka tho e teh, Abram, taket hanh kai teh nange bahling lah ka o, na tawkphu hmu hane a len poung telah atipouh.
2 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
Hatei Abram ni, Oe Bawipa Jehovah, ca tawn laipalah ka o e na hmu nahlangva, bangmaw na poe han. Im e râw kacoekung teh Damaskas tami Eliezer doeh telah atipouh.
3 Abram ya kuma ce, “Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
Hahoi Abram ni khenhaw! kai ca na poe hoeh. Ka im kaawm e ni doeh râw a coe toe telah bout atipouh.
4 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
BAWIPA e lawk Abram koe ka tho e teh, hete tami kaawm e ni nange râw coe mahoeh telah atipouh.
5 Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
Hahoi Abram hah alawilah a hrawi teh, kalvan lah khenhaw! âsi na touk thai pawiteh touk haw, hot patetlah na catoun ka pungdaw sak han.
6 Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
Abram ni BAWIPA a yuem dawkvah, ahnie a yuemnae hah a lannae lah a khoe pouh.
7 Ubangiji ya kuma ce wa Abram, “Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
Hahoi kai ni hete ram poe hane hoi coe sak hane ka ngai dawk doeh Khaldean taminaw a onae Ur kho hoi nang kahrawikung kai teh BAWIPA doeh telah atipouh.
8 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
Hatei ahni ni Bawipa Jehovah, hete bangtelah hoi maw ka coe han tie ka panue han telah atipouh.
9 Saboda haka Allah ya ce masa, “Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
BAWIPA ni Abram koe a dei pouh e teh, kum thum touh e maito, kum thum touh e hmaela, kum thum touh e tutan buet touh âbakhuca hoi bakhuca buet touh thokhai loe atipouh.
10 Abram ya kawo waɗannan duka a gaban Allah, ya raba kowannensu a tsakiya, ya ajiye su gab da juna, amma bai tsaga tsuntsayen a tsaka ba.
Hote hnonaw pueng ahni koe a thokhai pouh teh a lungui hoi a sei teh avoivang lah a hruek. Hatei tava teh sei hoeh.
11 Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.
Hote moinaw koevah langtanaw a tho navah Abram ni a pâlei.
12 Yayinda rana tana fāɗuwa, sai Abram ya yi barci mai zurfi, sai wani duhu mai kauri mai kuma bantsoro ya rufe shi.
Hatei kanî a khup toteh, Abram teh mat a i. Hahoi khenhaw! puenghoi hmonae ni a tho sin teh roumkalue.
13 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
Hathnukkhu BAWIPA ni Abram koe, na ca catounnaw ni ayânaw e ram dawk imyin lah ao awh vaiteh, kum 400 touh thung rektapnae hoi san lah ao awh han tie kamcengcalah panuek.
14 Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
Hatei ahnimanaw san lah ka hno e taminaw kai ni lawk ka ceng han. Hathnukkhu hnopai moikapap hoi a tâco awh han.
15 Amma kai za ka koma wurin kakanninka cikin salama a kuma binne ka da kyakkyawan tsufa.
Nang teh mintoenaw koe karoumcalah na cei vaiteh matawng lahoi na pakawp awh han.
16 A tsara ta huɗu zuriyarka za tă komo nan, saboda zunubin Amoriyawa bai riga ya cika ba.”
Hateiteh a se palinae dawk hete ram dawk bout a ban awh han. Bangkongtetpawiteh Amornaw ni thoesaknae kuep sak lah awm hoeh rah, telah atipouh.
17 Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
Kanî a khup teh kho bout a hmo torei teh hmaikhu tâconae hlaam hoi hmai paangnae hmaiim teh moi tâtueng e rahak yuengyoe a kâhlai.
18 A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
Hote hnin dawk BAWIPA ni Abram hoi lawkkamnae a sak teh Izip palang koehoi palang kalenpounge Euphrates totouh,
19 ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
Ken tami, Kene tami, Kadmon tami,
20 Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
Hit tami, Periz tami, Rephaim tami,
21 Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”
Amor tami, Kanaan tami, Girgashite taminaw hoi Jebusit taminaw e ram, na ca catounnaw ka poe toe, telah atipouh.

< Farawa 15 >