< Farawa 13 >

1 Saboda haka Abram ya haura daga Masar zuwa Negeb tare da matarsa, da dukan abin da yake da shi tare da Lot.
A: ibala: me da Idibidi yolesili, gano asili, Ga: ina: ne soge amo ga (south) la: idi doaga: i. E da ea uda amola Lode oule, ea liligi huluane aguni asi.
2 Abram ya azurta ƙwarai da dabbobi, da azurfa, da kuma zinariya.
A: ibala: me da bagade gagui dunu esalu. E da sibi, goudi, bulamagau, silifa amola gouli bagohame gagui galu.
3 Daga Negeb, ya ci gaba da tafiyarsa a wurare dabam-dabam har ya kai tsakanin Betel da Ai, a inda dā ya kafa tentinsa na fari
Amalalu, amo soge yolesili asili, e da eno soge eno soge amoga asili, Bedele moilaiga doaga: musa: logo amoga asi. E da sogebi amo Bedele amola A: iai dogoa dialu, amoga e da musa: abula diasu moilai gaguia, amoga doaga: i dagoi.
4 da kuma inda dā ya gina bagade. A can Abram ya kira bisa sunan Ubangiji.
Amo sogebi e da musa: oloda gagui galu. E da amo sogebi Hina Godema nodone sia: ne gadoi amola Hina Gode Ea Dioba: le Ema wei.
5 Lot wanda yake tafiya tare da Abram, shi ma yana da garken shanu da tumaki da kuma tentuna.
Lode da sibi, goudi, amola bulamagau gaguiwane, A:ibala: mela lalu. Ea sosogo fi dunu amola ea hawa: hamosu dunu amogawi esalebe ba: i.
6 Wannan ya sa har ƙasar ba tă ishe su yayinda suke zama tare ba, saboda mallakarsu ta yi yawa har ba za su iya zama tare ba.
Amaiba: le, lai gebo bagohame esalebeba: le, ela da gilisili esaloma: ne sogebi amola gisi da fonabahadi ba: i.
7 Rikici kuma ya tashi tsakanin masu kiwon dabbobin Abram da na Lot. Mazaunan ƙasar, a lokacin kuwa Kan’aniyawa da Ferizziyawa ne.
Amaiba: le, A:ibala: me ea lai gebo ouligisu dunu amola Lode ea lai gebo ouligisu dunu da sia: ga gegei. (Amo esoga, Ga: ina: ne fi amola Bilese fi da amo soge ganodini esalu)
8 Saboda haka Abram ya ce wa Lot, “Kada mu bar rikici yă shiga tsakaninmu, ko kuma tsakanin masu kiwon dabbobinka da nawa, gama mu’yan’uwa ne.
Amalalu, A:ibala: me da Lodema amane sia: i, “Ani da fidafa. Amaiba: le, ania hawa: hamosu dunu sia: ga gegemu da defea hame galebe.
9 Ba ga dukan ƙasar tana gabanka ba? Bari mu rabu. In ka yi hagu sai ni in yi dama. In ka yi dama, sai ni in yi hagu.”
Ania afafamu da defea. Di fawane sia: ma! Dia hanai soge, di ilegema. Di da guma: soge lamusa: dawa: sea, defea, na da gusu lamu. Di da gusu lamusa: dawa: sea, na da guma: lamu.”
10 Lot ya ɗaga idanunsa sama ya dubi kwarin Urdun, sai ya ga kwarin yana da ciyawa mai kyau ƙwarai sai ka ce lambun Ubangiji, kamar ƙasar Masar, wajajen Zowar. (Wannan fa kafin Ubangiji yă hallaka Sodom da Gomorra.)
Lode da la: ididili amola la: ididili ba: lalu, e da Yodane Hano bega: soge huluane amo asili Soua moilaiga doaga: i. Amo hano la: ididili umi ida: iwane soge da hano bagade dialu, Idini Ifabi amola Idibidi soge amo defele ba: i. (Amo esoga Gode da Sodame amola Goumola hame wadela: lesi)
11 Saboda haka sai Lot ya zaɓar wa kansa dukan kwarin Urdun, ya tashi ya nufi wajen gabas. Haka fa suka rabu da juna.
Amaiba: le, Lode da Yodane Hano umi soge lamusa: ilegei. E da eso maba la: ididili amoga asili, A:ibala: mema afafai.
12 Abram ya zauna a ƙasar Kan’ana, yayinda Lot ya zauna cikin biranen kwari, ya kafa tentunansa kusa da Sodom.
A: ibala: me da Ga: ina: ne sogega esalu. Be Lode da moilale gagai amo Yodane Hano umiga dialu, amo dogoa fi galu. E da Sodame moilai bai bagade gadenenewane fi.
13 Mutanen Sodom kuwa mugaye ne, sun aikata zunubi ƙwarai ga Ubangiji.
Sodame dunu da Gode Ea hou higa: iba: le, wadela: i bagade hamosu dunu fi ba: i.
14 Bayan Lot ya rabu da Abram, sai Ubangiji ya ce wa Abram, “Ɗaga idanunka daga inda kake, ka dubi arewa da kudu, gabas da yamma.
Lode da afafane asi ba: loba, Hina Gode da A: ibala: mema amane sia: i, “Defea! Di soge huluane ba: ma! Eso maba la: ididili amola eso dabe gududili huluane ba: ma.
15 Dukan ƙasar da kake gani zan ba ka, kai da zuriyarka har abada.
Amo soge huluanedafa Na da di amola digaga lalelegemu fi ilima imunu. Amo soge da di amola dia fi eso huluane mae yolesili dilia soge dialumu.
16 Zan sa zuriyarka tă yi yawa kamar ƙurar ƙasa, har in wani yana iya ƙidaya ƙurar, to, za a iya ƙidaya zuriyarka.
Na da dima mano bagohame imunu. Osobo bagade dunu da ilia idi idimu hamedeiwane ba: mu. Osobo dou afae afae idimu da hamedei. Amo defele digaga mano lalelegemu amo idimu da hamedei ba: mu.
17 Tafi, ka ratsa tsawo da fāɗin ƙasar, gama zan ba ka ita.”
Na da amo soge huluane dima imunu. Amaiba: le, amo soge huluane abodela masa.
18 Saboda haka Abram ya cire tentunansa, ya zo ya zauna kusa da manyan itatuwan Mamre a Hebron, inda ya gina bagade ga Ubangiji.
Amalalu, A:ibala: me da ea abula diasu mugululi, asili amo sema ifa ea dio amo Ma: malei amo Hibalone moilai bai bagade gadenene fi galu. Amogai e da Godema gobele salasu fafai (oloda) hamoi.

< Farawa 13 >